< Markus 4 >
1 Har wa yau, Yesu ya fara koyarwa a bakin tafki. Domin taron da yake kewaye da shi mai girma ne sosai, sai ya shiga cikin jirgin ruwa, ya zauna a ciki a tafkin, dukan mutanen kuwa suna a gaɓar ruwan.
Kayi Yesu walatatika kwiyisha mumbali mwa lwenje. Likoto linene lya bantu lyalabungana nkwalikuba, cakwinseti walatanta mubwato mwalakekala capataliko, nalyo likoto lya bantu lyalekala kumunta mumbali mwa lwenje.
2 Ya koya musu abubuwa da yawa da misalai. A koyarwarsa kuwa ya ce,
Walatatika kubeyisha bintu bingi mumikonshanyo. Walambeti,
3 “Ku saurara! Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
“Kamunyumfwani! Muntu naumbi walaya kumwaya mbuto mulibala.
4 Da yana yafa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, tsuntsaye suka zo suka cinye su.
Mpwalikumwaya mbuto, nashimbi shalawila mumbali mwanshila, neco kwalesa bikeni byalashilya.
5 Waɗansu suka fāɗi a wuri mai duwatsu inda babu ƙasa sosai. Nan da nan, suka tsira domin ƙasar ba zurfi.
Mbuto nashimbi shalawila pa mabwe pabula bulongo bwingi. Shalamena bwangu, pakwinga nkapalikuba bulongo bwingi.
6 Amma da rana ta taso, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka yanƙwane, domin ba su da saiwa.
Nomba lisuba mpolyatantako, mumena walanyana ne lumwi pakwinga nkashalikuba ne myanda yashimpa.
7 Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma sai ƙaya suka shaƙe su, har ya sa ba su yi ƙwaya ba.
Mbuto nashimbi shalawila pa myunga, nomba myunga yalakula ne kufwekelela mumena, neco uliya kusema bisepo.
8 Har yanzu, waɗansu irin suka fāɗi a ƙasa mai kyau. Suka tsira, suka yi girma, suka ba da amfani, suka yi riɓi talatin-talatin, waɗansu sittin-sittin, waɗansu kuma ɗari-ɗari.”
Nomba nashimbi shalawila pabulongo bwabolela, shalamena ne kukula cena, shalatatika kusema bisepo, nashimbi makumi atatu, nashimbi makumi asanu ne limo, nashimbi shalasema mwanda umo kupita mbuto shalamwaiwa.”
9 Sai Yesu ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Pakupwililisha, Yesu walambeti, “Uyo ukute matwi anyumfwe!”
10 Lokacin da yake shi kaɗai, Sha Biyun, da kuma waɗanda suke kewaye da shi, suka tambaye shi game da misalan.
Yesu mpwalekala enka, nabambi balikuba bekala pepi nendi pamo ne basa likumi ne babili balesa kumwipusha sha mikoshanyo isa.
11 Sai ya ce musu, “An ba ku sanin asirin mulkin Allah. Amma ga waɗanda suke waje kuwa, kome sai da misalai.
Nendi walabakumbuleti, “Amwe mulapewa casolekwa ca Bwami bwa Lesa, nomba kuli balikunsa byonse bilenshikinga mu mikoshanyo
12 Saboda, “‘ko sun dinga duba, ba za su taɓa gane ba, kuma ko su dinga ji, ba za su taɓa fahimta ba, in ba haka ba, mai yiwuwa, su tuba, a gafarta musu!’”
kwambeti, “kulanga kabalanga, nsombi kabatalangishishi, kunyumfwa kabayumfwa, nomba kabatanyumfwishishi, pakwinga na bensoco, ngabasanduka, Nendi Lesa ngaubalekelela.”
13 Sai Yesu ya ce musu, “Ba ku fahimci wannan misali ba? Yaya za ku fahimci wani misali ke nan?
Yesu walabepusheti, “Sena nkamuna munyumfwishisha mukoshanyo uwu? Inga lino nimukanyumfwishisheconi mikoshanyo naimbi?
14 Manomi yakan shuka maganar Allah.
Shikumwaya mbuto ulyeti shikukambauka maswi a Lesa.
15 Waɗansu mutane suna kama da irin da ya fāɗi a kan hanya, inda akan shuka maganar Allah. Da jin maganar, nan da nan sai Shaiɗan yă zo yă ɗauke maganar da aka shuka a zuciyarsu.
Mbuto shalakawila mumbali munshila, shilemanininga bantu bakute kunyumfwa maswi a Lesa, nomba banyumfwa, cabwangubwangu Satana ukute kwisa kwafunyamo maswi amwaiwa mukati mwabo.
16 Waɗansu suna kama da irin da aka shuka a wurare masu duwatsu, sukan ji maganar Allah, sukan kuma karɓe ta nan da nan da farin ciki.
Kayi mbuto shisa shalakawila pa mabwe, shilemanininga bantu bakute kunyumfwa maswi a Lesa ne kwatambula pa cindi copeleco mwakukondwa.
17 Amma da yake ba su da saiwa, ba sa daɗewa. Da wahala ko tsanani ya tashi saboda maganar, nan da nan, sai su ja da baya.
Nomba pakwinga maswi awo aliyawa miyanda, bakute kulikakatishako kacindi kafupi. Bacana mapesho ne bishikubaba pacebo ca maswi a Lesa, bakute kutyompwa bwangu.
18 Har yanzu, waɗansu kamar irin da aka shuka cikin ƙaya, sukan ji maganar,
Nomba mbuto nashimbi shalakawila pa myunga, shilemanininga bantu bakute kunyumfwa maswi a Lesa,
19 amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn )
nomba cebo cakufula kwa bishikutatisha pa buyumi bwabo pacindi cino, ne bwikalo bwalunkumbwa lwabuboni, ne bintu nabimbi, bikute kwingila ne kufwekelela maswi awa, neco nkakute kusema bisepo. (aiōn )
20 Waɗansu mutane kuwa suna kama da irin da aka shuka a ƙasa mai kyau, sukan ji maganar Allah, su kuma karɓa, sa’an nan kuma su fid da amfani riɓi talatin-talatin, ko sittin-sittin, ko ɗari-ɗari.”
Imbuto isho shalakawila pa bulongo bwabolela, shilemanininga bantu bakute kunyumfwa maswi a Lesa ne kwatambula cena, ne kusema bisepo makumi atatu, nashimbi makumi asanu ne limo, nashimbi mwanda umo kupita isho shalabyalwa.”
21 Sai ya ce musu, “Ko kukan kawo fitila ku rufe ta da murfi ko kuma ku sa ta a ƙarƙashin gado ne? Ba kukan sa ta a kan wurin ajiye fitila ba?
Pacindi copeleco walabepusheti, “Nkabakute kufwekelela lampi mu mutanga, nambi kubika panshi pabulili, sena ncobakute kwinsa? Sena nkabakute kubika lampi pantangalala?
22 Duk abin da yake a ɓoye, dole za a fallasa shi. Duk abin da kuma yake a rufe, dole za a fitar da shi a fili.
Paliya bintu byasolekwa, byeti bikabule kuyubululwa. Kayi paliya bintu byafwekwa byeti bikabule kufwekulwa.
23 Duk mai kunnen ji, bari yă ji.”
Uyo ukute matwi anyumfwe!”
24 Ya ci gaba da cewa, “Ku lura da abin da kuke ji da kyau. Mudun da ka auna da shi, da shi za a auna maka, har ma a ƙara.
Yesu walambeti, “Shakoni mano kuli mbyomulanyumfunga. Mupimo ngomulapimininga banenu, munshila imo imo ne njamwe nibakamupimineko, cakubinga nibaka musankanishilepo.
25 Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda kuma ba shi da shi, ko abin da yake da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
Pakwinga uyo ukute bingi nakapewe bingi, nomba uyo ukuteko kang'ana, nambi kopelako nkalayeyengeti ukakute nibakamulamune.”
26 Ya sāke cewa, “Mulkin Allah yana kama da haka. Wani mutum ya yafa iri a gona.
Yesu walambeti, “Bwami bwa Lesa buli mbuli muntu ukute kumwaila mbuto pa bulongo,
27 A kwana a tashi har irin yă tsiro, yă yi girma, bai kuwa santa yadda aka yi ba.
ukute kuya kona mashiku ne kupunduka bwaca, nasho mbuto shisa shamwaiwa shikute kumena ne kukula. Nomba moshikute kukulila, nkakute kwinshibapo sobwe.
28 Ƙasar da kanta takan ba da ƙwaya, da farko takan fid da ƙara, sa’an nan ta fid da kai, sa’an nan kan yă fid da ƙwaya.
Bulongo pacabo bwine bukute kumenesha, mukuya kwa cindi ngala shikute kuboneka, kayi mukuya kwa cindi kukute kupula tubeshi, kumapwililisho kwakendi, inseke shakoma shikute kubamo.
29 Da ƙwayan ya nuna, sai yă sa lauje yă yanka, domin lokacin girbi ya yi.”
bisepo byakoma ukute kubiyangula ne Jekesi, pakwinga cindi ca kutebula cilakwana.”
30 Ya kuma ce, “Da me za mu kwatanta mulkin Allah, ko kuwa da wane misali za mu bayyana shi?
Yesu walabepusheti, “Inga Bwami bwa Lesa tubwelanishe necani? Nambi tubwambe mumukoshanyo ulyeconi?
31 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda ita ce ƙwaya mafi ƙanƙanta da akan shuka a gona.
Bulyeti kambuto ka masitadi, ako pa cindi ca kukabyala kakute kakali kang'ana pa mbuto shonse shakubyala sha pacishi ca panshi.
32 Duk da haka, in aka shuka ƙwayar, sai tă yi girma, tă zama mafi girma a itatuwan lambu. Har itacen yă kasance da manyan rassa, inda tsuntsayen sararin sama sukan iya huta a inuwarsa.”
Nomba kabyalwa kakute kumena ne kukula kupita mbuto shonse sha matewu shili mulibala, kakute kuba ne misampi inene, cakwinseti bikeni bikute kupangilamo bisangala mulumfwile.”
33 Da misalai da yawa irin waɗannan, Yesu ya yi magana da su, daidai yadda za su iya fahimta.
Yesu walikukambaukila bantu mulumbe mumikoshanyo ingi yamushobowu, mbuli mobelela kukonsha kunyumfwila.
34 Ba abin da ya faɗa musu, da ba da misali ba. Amma lokacin da yake shi kaɗai tare da almajiransa, sai yă bayyana kome.
Cakubinga uliya kwambapo nabo ciliconse kwakubula mukoshanyo, nsombi beshikwiya bakendi bonka embwali kubapandulwila byonse babanga pa lubasu bonka.
35 A wannan rana, da yamma, sai ya ce wa almajiransa, “Mu ƙetare zuwa wancan hayi.”
Pa busuba bopelobo mansailo, Yesu walambila beshikwiya bakendi eti, “Katutampukilako kutala kwa lwenje.”
36 Da suka bar taron, sai suka tafi tare da shi yadda yake, a cikin jirgin ruwa. Akwai waɗansu jiragen ruwa kuma tare da shi.
Neco balashiya likoto lya bantu, ne kutanta nendi mubwato mbwalikubamo, kayi palikuba mato ambi.
37 Sai babban hadari mai iska ya tashi, raƙuman ruwa suna ta bugun jirgin ruwan, har jirgin ruwan ya kusa yă cika da ruwa.
Pacindici kwalesa lukumpwe lunene lwa ngofu, neco mankape alatatika kuma ku bwato, palashala pang'ana kwambeti bwato bwibile.
38 Yesu kuwa yana can baya, yana barci a kan katifa. Sai almajiran suka tashe shi suka ce masa, “Malam, ba ka kula ba ko mu nutse?”
Nsombi Yesu walikuba mu bwato kunyuma, kaliwona tulo kali watamina pa mutamino. Beshikwiya bakendi balamunyukumuna ne kumwambileti, “Bashikwiyisha, nkamulashingonga mano, kwambeti tulipepi kufwa?”
39 Sai ya farka ya tsawata wa iskar, ya ce wa raƙuman ruwan, “Shiru! Ku natsu!” Sai iskar ta kwanta, kome kuma ya yi tsit.
Walapashamuka ne kulucancilila lukupwe ne kulwambileti “Leka!” Kayi ne kwambila mankape, “Tontola!” Popelapo lukupwe lwalacileka, nawo mankape pa lwenje alamwena tonto.
40 Sai ya ce wa almajiransa, “Don me kuke tsoro haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Neco Yesu walabepusheti, “nicani ncemwabela ne buyowa bwa swaswalo? Sena mucili babula lushomo?”
41 Suka tsorata, suka ce wa juna, “Wane ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa ma suna masa biyayya!”
Nsombi nabo balanyumfwa buyowa ne kutatika kwamba kuli umo ne munendi eti, Inga uyu “Niyani cakwinseti lukupwe ne mankape pa lwenje byonse bilamunyumfwilanga!”