< Markus 4 >
1 Har wa yau, Yesu ya fara koyarwa a bakin tafki. Domin taron da yake kewaye da shi mai girma ne sosai, sai ya shiga cikin jirgin ruwa, ya zauna a ciki a tafkin, dukan mutanen kuwa suna a gaɓar ruwan.
A Yeshu gubhatandwibhe kujiganya kabhili bhali nnyenje litanda lya Galilaya. Lugwinjili lukulungwa lwa bhandu lukwaishilaga, kwa nneyo gubhakwelile muntumbwi gubhatemi. Bhandu bhowe gubhatemingene nnyenje litanda.
2 Ya koya musu abubuwa da yawa da misalai. A koyarwarsa kuwa ya ce,
Gubhajigenye indu yaigwinji kwa ndango, na nkujiganya kwabho gubhashite,
3 “Ku saurara! Wani manomi ya fita don yă shuka irinsa.
“Mpilikananje! Nkupanda ashinkwenda panda mmbeju.
4 Da yana yafa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, tsuntsaye suka zo suka cinye su.
Alipita miya mmbeju ila, ina guigwilile mumpanda, ijuni gwiishe guilile.
5 Waɗansu suka fāɗi a wuri mai duwatsu inda babu ƙasa sosai. Nan da nan, suka tsira domin ƙasar ba zurfi.
Ina guigwilile pa liganga likulu pangali litaka lyaligwinji, pabha litaka likataliyeje guimelile shangupe.
6 Amma da rana ta taso, sai tsire-tsiren suka ƙone, suka yanƙwane, domin ba su da saiwa.
Lyubha likabhaleje ikunyalaga, na pabha mbubhu yakwe ikataliyeje, guijumwile.
7 Waɗansu irin suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma sai ƙaya suka shaƙe su, har ya sa ba su yi ƙwaya ba.
Ina guigwilile pa mikongo ja mibha, mibha guikulile niutalila, mmbeju ila yangaogoya iepo.
8 Har yanzu, waɗansu irin suka fāɗi a ƙasa mai kyau. Suka tsira, suka yi girma, suka ba da amfani, suka yi riɓi talatin-talatin, waɗansu sittin-sittin, waɗansu kuma ɗari-ɗari.”
Ina guigwilile pa litaka lya mmbone, guimelile, guikulile niogola, lubheju lumo lukuogoyaga iepo, lumo makumi gatatu na luna makumi shita na luna makumi kumi.”
9 Sai Yesu ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Kungai gubhashite, “Akwete makutujo apilikane!”
10 Lokacin da yake shi kaɗai, Sha Biyun, da kuma waɗanda suke kewaye da shi, suka tambaye shi game da misalan.
A Yeshu bhakatameje pa jika, bhaajiganywa bhabho likumi limo na bhabhili bhala, na bhandunji bhana bhaapilikanishiyangaga bhala, gubhaabhushiyenje malombolelo ga ndango ila.
11 Sai ya ce musu, “An ba ku sanin asirin mulkin Allah. Amma ga waɗanda suke waje kuwa, kome sai da misalai.
Nabhalabho gubhaalugulilenje, “Mmanganyanji nshikolanga shikono sha kuimanya indu ya nng'iyo ya mu Upalume gwa a Nnungu, ikabheje bhananjibho, yowe shibhabhalanjilwanje kwa ndango,
12 Saboda, “‘ko sun dinga duba, ba za su taɓa gane ba, kuma ko su dinga ji, ba za su taɓa fahimta ba, in ba haka ba, mai yiwuwa, su tuba, a gafarta musu!’”
kwa nneyo, ‘Bhalolanje, ikabheje bhanashibhonanje shindu. Bhapilikananje, ikabheje bhanaimanyanje. Bhanakwiipetanga, Nileshelelwa yambi yabhonji na a Nnungu.’”
13 Sai Yesu ya ce musu, “Ba ku fahimci wannan misali ba? Yaya za ku fahimci wani misali ke nan?
Bhai, a Yeshu gubhaabhalanjilenje, “Bhuli, mmanganya nkakulumanyanga lwene lutangolu? Bhai shimuimanyanje bhuli, ndango ina?
14 Manomi yakan shuka maganar Allah.
Nkupanda anapanda lilobhe lya a Nnungu.
15 Waɗansu mutane suna kama da irin da ya fāɗi a kan hanya, inda akan shuka maganar Allah. Da jin maganar, nan da nan sai Shaiɗan yă zo yă ɗauke maganar da aka shuka a zuciyarsu.
Mbeju igwilile mumpanda, inalandana na bhandunji bhakulipilikananga lilobhe lya a Nnungu. Ikabheje bhalipilikanangaga, shangupe Lishetani anakwiya kulishoya mmitima jabhonji.
16 Waɗansu suna kama da irin da aka shuka a wurare masu duwatsu, sukan ji maganar Allah, sukan kuma karɓe ta nan da nan da farin ciki.
Na mmbeju yagwilile pa liganga likulu, inalandana na bhandunji bhakulipilikananga lilobhe lya a Nnungu, shangupe bhanakuliposhelenga nikwiinonyela.
17 Amma da yake ba su da saiwa, ba sa daɗewa. Da wahala ko tsanani ya tashi saboda maganar, nan da nan, sai su ja da baya.
Ikabheje bhakakulibhikanga mmitima jabhonji, kwa nneyo likaishila pa melela nnjiga nilonjeya, na ikoposhelaga ya ukomu eu ya shilaje ga ligongo lya lilobhelyo, shangupe bhanalekanga.
18 Har yanzu, waɗansu kamar irin da aka shuka cikin ƙaya, sukan ji maganar,
Mbeju yagwilile pa mibha, inalandana na bhandunji bhakulipilikananga lilobhe lila,
19 amma damuwar wannan duniya, da son dukiya, da kuma kwaɗayin waɗansu abubuwa, sukan shiga, su shaƙe maganar, har su mai da ita marar amfani. (aiōn )
ikabheje ga lipamba lya ndamo ya pashilambolyo, na tembwa ga angalila indu na mboka na shilokoli yajinjilangaga inautalila lilobhe lila, bhanogoyanje iepo. (aiōn )
20 Waɗansu mutane kuwa suna kama da irin da aka shuka a ƙasa mai kyau, sukan ji maganar Allah, su kuma karɓa, sa’an nan kuma su fid da amfani riɓi talatin-talatin, ko sittin-sittin, ko ɗari-ɗari.”
Ikabheje mmbeju yagwilile pa litaka lya mmbone, inalandana na bhandunji bhakulipilikananga lilobhe lya a Nnungu, nikuliposhela, niogoya iepo, bhana makumi gatatu na bhana makumi shita na bhana makumi kumi.”
21 Sai ya ce musu, “Ko kukan kawo fitila ku rufe ta da murfi ko kuma ku sa ta a ƙarƙashin gado ne? Ba kukan sa ta a kan wurin ajiye fitila ba?
A Yeshu gubhapundile kwaabhalanjilanga, “Bhuli, bhandunji bhanakoleyanga kandili niunishila lidebhe eu nibhika nng'ungu? Nng'oo! Pujibhikwa panani.
22 Duk abin da yake a ɓoye, dole za a fallasa shi. Duk abin da kuma yake a rufe, dole za a fitar da shi a fili.
Bhai, shoshowe shishiiywe, shishiundukulwe, na shoshowe shiunishilwe, shishiunukulwe.
23 Duk mai kunnen ji, bari yă ji.”
Akwete makutujo apilikane!”
24 Ya ci gaba da cewa, “Ku lura da abin da kuke ji da kyau. Mudun da ka auna da shi, da shi za a auna maka, har ma a ƙara.
Na kabhili gubhaalugulilenje, “Nnganishiyanje inkupilikanangayo, shipimilo shinkwaapimilanga bhandunji shila, a Nnungu shibhampimilanje shosho, numbe nijenjeshewa.
25 Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda kuma ba shi da shi, ko abin da yake da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
Pabha akwete shindu shapunde kujenjeshewa, jwangali shindu, nkali shakwetesho shapokonyolwe.”
26 Ya sāke cewa, “Mulkin Allah yana kama da haka. Wani mutum ya yafa iri a gona.
A Yeshu gubhapundile kubheleketa, “Upalume gwa a Nnungu unalandana naka mundu apandile mmbeju munngunda gwakwe.
27 A kwana a tashi har irin yă tsiro, yă yi girma, bai kuwa santa yadda aka yi ba.
Shilo anagona lugono na mui anajabhula, na penepo mmbeju ila inamela nikula, akuno akakushimanya shitendeka.
28 Ƙasar da kanta takan ba da ƙwaya, da farko takan fid da ƙara, sa’an nan ta fid da kai, sa’an nan kan yă fid da ƙwaya.
Pabha litaka liyene linameya mmbeju nikula niogola iepo, puitandubha kuipuka liamba, nikwiya liashe, kungai ngano jinasha nniashe mula.
29 Da ƙwayan ya nuna, sai yă sa lauje yă yanka, domin lokacin girbi ya yi.”
Na yalya ikomalaga, shangupe mundu jula anatola mbopo jakwe, nipita anjila pabha miongwe ja maneng'eno jiishile.”
30 Ya kuma ce, “Da me za mu kwatanta mulkin Allah, ko kuwa da wane misali za mu bayyana shi?
Kabhili a Yeshu gubhashite, “Upalume gwa a Nnungu tuulandanye na nndi? Eu tuutalashiye kwa lundango lwashi?
31 Yana kama da ƙwayar mustad, wadda ita ce ƙwaya mafi ƙanƙanta da akan shuka a gona.
Malinga lubheju lwa aladali lushoko kupunda mmbeju yowe ipandwa.
32 Duk da haka, in aka shuka ƙwayar, sai tă yi girma, tă zama mafi girma a itatuwan lambu. Har itacen yă kasance da manyan rassa, inda tsuntsayen sararin sama sukan iya huta a inuwarsa.”
Ikabheje lupandwaga, lunamela nikula nibha nkongo gwankulungwa kupunda mikongo jowe munngunda mula. Nyambi yakwe inakula nikola shiwili, na ijuni inashenga maui gabhonji.”
33 Da misalai da yawa irin waɗannan, Yesu ya yi magana da su, daidai yadda za su iya fahimta.
A Yeshu gubhajigenye malobhe gamagwinji kwa ndango ina yaigwinji ya malinga nneyo, gubhabhelekete nabhonji malinga shibhaelewangaga.
34 Ba abin da ya faɗa musu, da ba da misali ba. Amma lokacin da yake shi kaɗai tare da almajiransa, sai yă bayyana kome.
Shakwapi shibhabhelekataga gwangali ndango, ikabheje pubhabhaga jikape na bhaajiganywa bhabho, bhatendaga kwaatalashiyanga indu yowe.
35 A wannan rana, da yamma, sai ya ce wa almajiransa, “Mu ƙetare zuwa wancan hayi.”
Lyubha lyolyo ikaishileje ligulo, a Yeshu gubhaalugulilenje bhaajiganywa bhabho, “Tujomboshe litanda, twendangane mpaka ku ng'ambu.”
36 Da suka bar taron, sai suka tafi tare da shi yadda yake, a cikin jirgin ruwa. Akwai waɗansu jiragen ruwa kuma tare da shi.
Bhai, gubhaluleshilenje lugwinjili lwa bhandu lula, na a Yeshu bhangatuluka kabhili muntumbwi mula gubhajabhulengene. Na mitumbwi jina gujikagwile.
37 Sai babban hadari mai iska ya tashi, raƙuman ruwa suna ta bugun jirgin ruwan, har jirgin ruwan ya kusa yă cika da ruwa.
Bhai, mbungo jikulungwa gujitandwibhe kupuga, mabhimbili gakukomaga muntumbwi mula, mpaka ntumbwi ukutandubhaga kugumbala mashi.
38 Yesu kuwa yana can baya, yana barci a kan katifa. Sai almajiran suka tashe shi suka ce masa, “Malam, ba ka kula ba ko mu nutse?”
A Yeshu mubhaliji nnyuma ntumbwi bhagonile bhaijegamile pa nto. Bhai, bhaajiganywa gubhaajumwiyenje bhalinkutinji, “Mmajiganya, bhuli, nkaimuka kuti tupingawa?”
39 Sai ya farka ya tsawata wa iskar, ya ce wa raƙuman ruwan, “Shiru! Ku natsu!” Sai iskar ta kwanta, kome kuma ya yi tsit.
Bhai, gubhajumwishe, gubhajikalipile mbungo jila nikugaamulisha mabhimbili ga mashi, bhalinkuti, “Nyenye! Mpumule!” Penepo mbungo jila gujipumwile, nibha ilili kaje.
40 Sai ya ce wa almajiransa, “Don me kuke tsoro haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Kungai a Yeshu gubhaalugulilenje bhaajiganywa bhabho, “Pakuti nnajogopanga? Launo mwangalinginji ngulupai?”
41 Suka tsorata, suka ce wa juna, “Wane ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa ma suna masa biyayya!”
Gubhajogopenje kwa kaje, gubhabhuyenenje, “Bhenebha agani, nkali mbungo na mabhimbili ganakwaapilikana?”