< Markus 3 >

1 Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
Pacindi nacimbi Yesu walengila mung'anda yakupaililamo, mopelomo mwalikuba muntu wakokonyana cikasa.
2 Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
Bantu bambi balikubamo balasha menso pali Yesu kwambeti babone mpani ingaumusengula usa muntu pa busuba bwa Sabata, kwambeti bamucaninepo mulandu wa kumubepeshela.
3 Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
Nomba Yesu walamwambila muntu wakokonyana cikasa eti, “Nyamuka, kwesa wimanine pantangu.”
4 Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
Lino Yesu walabepusheti, “Inga nicipeyo casuminishiwa ne mulawo kwinsa pabusuba bwa Sabata? Kwinsa caina nambi caipa? Kupulusha buyumi bwa muntu nambi kononga?” Nomba nabo balamwena tonto.
5 Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
Nomba Yesu walalanga uku ne uku mwabukalu, ne kwetelwa mumoyo pa cebo cakuyuma myoyo kwabo. Neco walamwambila muntuyo eti, “Tandabula cikasa cakobe.” Nendi walatandabula cikasa, neco calaba cena.
6 Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
Popelapo Bafalisi balapula mung'anda yakupaililamo balaya kukumana ne bantu ba mulikoto lya Helode, kwambeti bacane nshila yakushininamo Yesu.
7 Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
Yesu ne beshikwiya bakendi balafumako ne kuya ku lwenje lwa Galileya, nomba likoto lya bantu lyalamukonka, beshikufuma ku Galileya ne ku Yudeya,
8 Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
ne ku Yelusalemu ne ku Idumeya kayi ne kutala kwa Yolodani ne mu bibela bya Tulo ne Sidoni. Bonse balanyumfwa mbyalikwinsa balabungana nkwalikuba.
9 Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
Bantu balikuba bangi kwine, neco Yesu walambila beshikwiya bakendi kwambeti bamuleteleko bwato atantemo, kukineti bantu kabatamushankanya.
10 Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
Pakwinga walikali lasengulupo bantu bangi, bonse balikuba bekatwa ne mishimu yaipa, kayi ne malwashi apensha balikabanyakana kwambeti bamukumyeko.
11 Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
cindi conse mishimu yaipa, yamubona Yesu yalikupesheti bantu bekatwa mishimu iyo bawe panshi pamyendo yakendi. Mishimu yaipa yalikubilikisheti, “Amwe njamwe Mwanendi Lesa!”
12 Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
Nomba Yesu walikuyambilishisha mishimu isa kwambeti kaitamuyubululanga.
13 Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
Yesu walatanta pa mulundu ne kukuwako bonka balikuyandika, naboyo balaya nkwalikuba.
14 Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
Walasalapo bantu likumi ne babili mbwalakuweti, “batumwa” Ne kubambileti “Ndamusala kwambeti mwikalenga ne njame, ndimutumenga kuya kukambauka.
15 don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
Kayi ndamupanga ngofu shakupulisha mishimu yaipa.”
16 Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
Batumwa likumi ne babili mbwalasala balikuba aba Shimoni ngwalatumbiketi Petulo,
17 Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
ne Jemusi ne Yohane banabendi Sebedayo, Aba babili Yesu walabapa lina lya Bowanege, lilapandululungeti Bana ba kukunkuma,
18 Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
ne Ndileya ne Filipo ne Batolomeya ne Mateyo ne Tomasi ne Jemusi mwanendi Alufeyo ne Tadeyo ne Shimoni wa mucipani ca bantu balikulwanina lwanguluko mu cishi ca Islayeli,
19 da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
kayi ne Yuda Isikalyoti uyo walayaba Yesu kubalwani.
20 Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
Yesu walabwela kung'anda nkwalikushikila, likoto lya bantu lyalabungana kayi kopeloko, cakwambeti Yesu ne beshikwiya balabula ne cindi cakulya.
21 Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
Nomba bakwabo mpobalanyumfweco, balikuyanda kuya kumufunyako, pakwinga bantu balikwambeti, “Yesu lakonyo!”
22 Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
Nomba beshikwiyisha milawo ya Mose balafumina ku Yelusalemu balikwambeti, “Wekatwa ne Belesebulu, mwami wamishimu yaipa, endiye lamupanga ngofu sha kupulisha mishimu yaipa.”
23 Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
Kayi Yesu walabakuwa, ne kutatika kubapa mikoshanyo ne kwambeti, “Inga Satana ngaucikonsheconi kupulisha Satana?
24 In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
Na bwami bupansana bwine, bwami ubo nkabwela kwikalisha sobwe,
25 In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
Na bantu ba mukowa umo batatika kubukilana palwabo, mukowa uyo nkawelela kwikalisha sobwe.
26 In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
Ni cimo cimo, na bwendeleshi bwa Satana bulibukila bwine ne kupansana, bwendeleshi ubo nkabwela kwikalisha sobwe, nsombi bulenga kumapwililisho.”
27 Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
Paliya muntu welela kwingila mung'anda ya muntu wangofu ne kumantamo bibya byakendi, kwakubula nanshi kumusunga muntu wangofu. Ayinseco mpwelela kumantamo bibya mung'anda.
28 Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
“Cakubinga ndamwambilinga, bantu nibakalekelelwe bwipishi ne byonse byaipa mbyebalambanga.
29 Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
nomba uliyense lanyanshanga Mushimu Uswepa nteti akalekelelwe sobwe. Nendi nakabe ne mulandu wa bwipishi butapu.” (aiōn g165, aiōnios g166)
30 Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
(Yesu walambeco pakwinga bantu bambi balikumwambeti, ukute mushimu waipa.)
31 Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
Lino banyina ne bamakwabo Yesu balashika, ne kwimana pansa ne kumutumina muntu kuya kumukuwa.
32 Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
Bantu bangi balikuba bamushinguluka Yesu, balamwambileti, “Banyoko ne ba kwenu bali pansa balakuyandanga.”
33 Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
Yesu pakubakumbula walambeti, “Bama ne bamakwetu nibani?”
34 Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
Yesu pakubalangishisha pabantu balikuba bekala panshi kabali bamushinguluka, walambeti, “Bonani, aba ebama kayi ebamakwetu.”
35 Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
“Uliyense lenshinga kuyanda kwa Lesa, uyo emukwetu mutuloba nambi mutukashi kayi ebama.”

< Markus 3 >