< Markus 3 >

1 Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
anantara. m yii"su. h puna rbhajanag. rha. m pravi. s.tastasmin sthaane "su. skahasta eko maanava aasiit|
2 Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
sa vi"sraamavaare tamarogi. na. m kari. syati navetyatra bahavastam apavaditu. m chidramapek. sitavanta. h|
3 Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
tadaa sa ta. m "su. skahasta. m manu. sya. m jagaada madhyasthaane tvamutti. s.tha|
4 Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
tata. h para. m sa taan papraccha vi"sraamavaare hitamahita. m tathaa hi praa. narak. saa vaa praa. nanaa"sa e. saa. m madhye ki. m kara. niiya. m? kintu te ni. h"sabdaastasthu. h|
5 Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
tadaa sa te. saamanta. hkara. naanaa. m kaa. thinyaaddheto rdu. hkhita. h krodhaat cartuda"so d. r.s. tavaan ta. m maanu. sa. m gaditavaan ta. m hasta. m vistaaraya, tatastena haste vist. rte taddhasto. anyahastavad arogo jaata. h|
6 Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
atha phiruu"sina. h prasthaaya ta. m naa"sayitu. m herodiiyai. h saha mantrayitumaarebhire|
7 Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
ataeva yii"sustatsthaana. m parityajya "si. syai. h saha puna. h saagarasamiipa. m gata. h;
8 Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
tato gaaliilyihuudaa-yiruu"saalam-idom-yardannadiipaarasthaanebhyo lokasamuuhastasya pa"scaad gata. h; tadanya. h sorasiidano. h samiipavaasilokasamuuha"sca tasya mahaakarmma. naa. m vaartta. m "srutvaa tasya sannidhimaagata. h|
9 Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
tadaa lokasamuuha"scet tasyopari patati ityaa"sa"nkya sa naavamekaa. m nika. te sthaapayitu. m "si. syaanaadi. s.tavaan|
10 Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
yato. anekamanu. syaa. naamaarogyakara. naad vyaadhigrastaa. h sarvve ta. m spra. s.tu. m paraspara. m balena yatnavanta. h|
11 Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
apara nca apavitrabhuutaasta. m d. r.s. tvaa taccara. nayo. h patitvaa procai. h procu. h, tvamii"svarasya putra. h|
12 Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
kintu sa taan d. r.dham aaj naapya sva. m paricaayitu. m ni. siddhavaan|
13 Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
anantara. m sa parvvatamaaruhya ya. m ya. m praticchaa ta. m tamaahuutavaan tataste tatsamiipamaagataa. h|
14 Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
tadaa sa dvaada"sajanaan svena saha sthaatu. m susa. mvaadapracaaraaya preritaa bhavitu. m
15 don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
sarvvaprakaaravyaadhiinaa. m "samanakara. naaya prabhaava. m praaptu. m bhuutaan tyaajayitu nca niyuktavaan|
16 Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
te. saa. m naamaaniimaani, "simon sivadiputro
17 Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
yaakuub tasya bhraataa yohan ca aandriya. h philipo barthalamaya. h,
18 Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
mathii thomaa ca aalphiiyaputro yaakuub thaddiiya. h kinaaniiya. h "simon yasta. m parahaste. svarpayi. syati sa ii. skariyotiiyayihuudaa"sca|
19 da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
sa "simone pitara ityupanaama dadau yaakuubyohanbhyaa. m ca binerigi"s arthato meghanaadaputraavityupanaama dadau|
20 Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
anantara. m te nive"sana. m gataa. h, kintu tatraapi punarmahaan janasamaagamo. abhavat tasmaatte bhoktumapyavakaa"sa. m na praaptaa. h|
21 Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
tatastasya suh. rllokaa imaa. m vaarttaa. m praapya sa hataj naanobhuud iti kathaa. m kathayitvaa ta. m dh. rtvaanetu. m gataa. h|
22 Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
apara nca yiruu"saalama aagataa ye ye. adhyaapakaaste jagaduraya. m puru. so bhuutapatyaabi. s.tastena bhuutapatinaa bhuutaan tyaajayati|
23 Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
tatastaanaahuuya yii"su rd. r.s. taantai. h kathaa. m kathitavaan "saitaan katha. m "saitaana. m tyaajayitu. m "saknoti?
24 In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
ki ncana raajya. m yadi svavirodhena p. rthag bhavati tarhi tad raajya. m sthira. m sthaatu. m na "saknoti|
25 In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
tathaa kasyaapi parivaaro yadi paraspara. m virodhii bhavati tarhi sopi parivaara. h sthira. m sthaatu. m na "saknoti|
26 In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
tadvat "saitaan yadi svavipak. satayaa utti. s.than bhinno bhavati tarhi sopi sthira. m sthaatu. m na "saknoti kintuucchinno bhavati|
27 Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
apara nca prabala. m jana. m prathama. m na baddhaa kopi tasya g. rha. m pravi"sya dravyaa. ni lu. n.thayitu. m na "saknoti, ta. m badvvaiva tasya g. rhasya dravyaa. ni lu. n.thayitu. m "saknoti|
28 Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
atoheto ryu. smabhyamaha. m satya. m kathayaami manu. syaa. naa. m santaanaa yaani yaani paapaanii"svaranindaa nca kurvvanti te. saa. m tatsarvve. saamaparaadhaanaa. m k. samaa bhavitu. m "saknoti,
29 Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
kintu ya. h ka"scit pavitramaatmaana. m nindati tasyaaparaadhasya k. samaa kadaapi na bhavi. syati sonantada. n.dasyaarho bhavi. syati| (aiōn g165, aiōnios g166)
30 Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
tasyaapavitrabhuuto. asti te. saametatkathaaheto. h sa ittha. m kathitavaan|
31 Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
atha tasya maataa bhraat. rga. na"scaagatya bahisti. s.thanato lokaan pre. sya tamaahuutavanta. h|
32 Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
tatastatsannidhau samupavi. s.taa lokaasta. m babhaa. sire pa"sya bahistava maataa bhraatara"sca tvaam anvicchanti|
33 Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
tadaa sa taan pratyuvaaca mama maataa kaa bhraataro vaa ke? tata. h para. m sa svamiipopavi. s.taan "si. syaan prati avalokana. m k. rtvaa kathayaamaasa
34 Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
pa"syataite mama maataa bhraatara"sca|
35 Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
ya. h ka"scid ii"svarasye. s.taa. m kriyaa. m karoti sa eva mama bhraataa bhaginii maataa ca|

< Markus 3 >