< Markus 3 >
1 Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
Jeesus läks taas sünagoogi. Seal oli üks mees, kellel oli vigane käsi.
2 Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
Seal oli ka neid, kes jälgisid, kas Jeesus teeb mehe hingamispäeval terveks, sest nad otsisid põhjust, et teda seaduserikkumises süüdistada.
3 Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
Jeesus ütles vigase käega mehele: „Tule ja seisa siia kõikide ette.“
4 Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
„Kas hingamispäeval on seaduslik teha head või halba? Kas peaks elu säästma või tapma?“küsis ta neilt. Kuid nemad ei vastanud sõnagi.
5 Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
Ta vaatas neid ärritunult ja nende halastamatuse pärast ägestudes. Seejärel ütles ta mehele: „Siruta käsi välja.“Mees sirutas käe välja ja käsi sai terveks.
6 Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
Variserid lahkusid ja hakkasid kohe Heroodese pooldajatega salaplaane pidama, kuidas nad saaksid Jeesuse tappa.
7 Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
Vahepeal läks Jeesus tagasi mere äärde ja suur hulk rahvast järgnes talle. Nad olid pärit Galileast, Juudamaalt,
8 Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
Jeruusalemmast, Idumeast, Jordani-taguselt alalt ning Tüürose ja Siidoni piirkonnast. Nii palju rahvast tuli teda vaatama sellepärast, et nad olid kuulnud kõigest, mida ta teeb.
9 Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
Jeesus käskis oma jüngritel väikese paadi valmis panna juhuks, kui rahvas talle väga peale tungib,
10 Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
sest ta oli nii paljud terveks teinud, et haiged tunglesid tema poole, et nad saaksid teda puudutada.
11 Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
Iga kord kui kurjad vaimud teda nägid, langesid nad tema ette maha ja kisendasid: „Sina oled Jumala Poeg!“
12 Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
Kuid ta keelas neil avaldada, kes ta on.
13 Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
Seejärel läks Jeesus mägismaale. Ta kutsus need, keda ta soovis, enda juurde, ja nad tulid tema juurde.
14 Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
Ta valis neist kaksteist, kes oleksid temaga koos, ja nimetas nad apostliteks. Nad pidid olema temaga koos ning ta kavatses nad saata välja head sõnumit kuulutama
15 don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
ja nad pidid saama voli kurje vaime välja ajada.
16 Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
Need on kaksteist, kelle ta valis: Siimon (kelle ta nimetas Peetruseks),
17 Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
Sebedeuse poeg Jaakobus ja tema vend Johannes (kelle kohta ta ütles Boanerges, mis tähendab „kõuepojad“),
18 Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
Andreas, Filippus, Bartolomeus, Matteus, Toomas, Alfeuse poeg Jaakobus, Taddeus, revolutsionäär Siimon
19 da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
ja Juudas Iskariot (kes ta reetis).
20 Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
Jeesus läks koju, kuid taas kogunes nii suur rahvahulk, et temal ja ta jüngritel ei olnud isegi aega süüa.
21 Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
Kui Jeesuse perekond sellest kuulis, tulid nad talle järele, öeldes: „Ta on aru kaotanud.“
22 Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
Ent Jeruusalemma vaimulikud juhid ütlesid: „Ta on Peltsebuli võimuses! Ta ajab kurje vaime välja kurjade vaimude valitseja abil!“
23 Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
Aga Jeesus kutsus nad enda juurde ning näitlikku selgitust kasutades küsis neilt: „Kuidas saab Saatan Saatanat välja ajada?
24 In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
Kuningriik, mis on iseendaga sõjajalal, ei jää püsima.
25 In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
Riidlev leibkond on hukule määratud.
26 In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
Kui Saatan on iseendaga riius ja sõjajalal, ei kesta ta kaua − peagi oleks tal lõpp.
27 Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
Kindel on see, et kui keegi murrab tugeva mehe majja ja üritab tema asju võtta, ei jõua ta röövsaagiga kaugele, kui ta seda tugevat meest kõigepealt kinni ei seo.
28 Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
Ma räägin teile tõtt: kõik patud ja jumalateotus on võimalik andeks saada,
29 Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn , aiōnios )
aga kui inimesed teotavad Jumalat sellega, et lükkavad tagasi Püha Vaimu, siis ei saa nad kunagi andeks, sest nad on süüdi igaveses patus.“ (aiōn , aiōnios )
30 Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
(Jeesus ütles nii sellepärast, et nad ütlesid: „Tal on kuri vaim.“)
31 Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
Seejärel jõudsid kohale Jeesuse ema ja vennad. Nad ootasid väljas ja saatsid talle teate, milles palusid tal välja tulla.
32 Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
Tema ümber istuv rahvas ütles talle: „Sinu ema ja vennad küsivad väljas sinu järele.“
33 Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
„Kes on mu ema? Kes on mu vennad?“vastas ta.
34 Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
Heitnud pilgu kõigile, kes istusid tema ümber ringis, ütles ta: „Siin on mu ema! Siin on mu vennad!
35 Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
Kes iganes teeb seda, mis on Jumala tahtmine, on minu vend, õde ja ema.“