< Markus 3 >

1 Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
Og han, gik atter ind i en Synagoge, og der var der en Mand, som havde en vissen Hånd.
2 Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
Og de toge Vare på ham, om han vilde helbrede ham på Sabbaten, for at de kunde anklage ham.
3 Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
Og han siger til Manden, som havde den visne Hånd!"Træd frem her i Midten!"
4 Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
Og han siger til dem: "Er det tilladt at gøre godt på Sabbaten eller at gøre ondt, at frelse Liv eller at slå ihjel?" Men de tav.
5 Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
Og han så omkring på dem med Vrede, bedrøvet over deres Hjertes Forhærdelse, og siger til Manden: "Ræk din Hånd ud!" og han rakte den ud, og hans Hånd blev sund igen.
6 Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
Og Farisæerne gik straks ud og holdt Råd med Herodianerne imod ham, hvorledes de kunde slå ham ihjel.
7 Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
Og Jesus drog med sine Disciple bort til Søen, og en stor Mængde fulgte med fra Galilæa; og fra Judæa
8 Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
og fra Jerusalem og fra Idumæa og Landet hinsides Jordan og fra Egnen om Tyrus og Sidon kom de til ham i stor Mængde, da de hørte, hvor store Gerninger han gjorde.
9 Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
Og han sagde til sine Disciple, at en Båd skulde være til Rede til ham for Skarens Skyld, for at de ikke skulde trænge ham.
10 Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
Thi han helbredte mange, så at alle, som havde Plager, styrtede ind på ham for at røre ved ham.
11 Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
Og når de urene Ånder så ham, faldt de ned for ham og råbte og sagde: "Du er Guds Søn."
12 Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
Og han truede dem meget, at de ikke måtte gøre ham kendt.
13 Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
Og han stiger op på Bjerget og hidkalder, hvem han selv vilde; og de gik hen til ham.
14 Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
Og han beskikkede tolv, til at de skulde være hos ham, og til at han kunde udsende dem til at prædike
15 don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
og at have Magt til at uddrive de onde Ånder.
16 Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
Og han beskikkede de tolv, og han tillagde Simon Navnet Peter;
17 Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
fremdeles Jakob, Zebedæus's Søn, og Johannes, Jakobs Broder, og han tillagde dem Navnet Boanerges, det er Tordensønner;
18 Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
og Andreas og Filip og Bartholomæus og Matthæus og Thomas og Jakob, Alfæus's Søn, og Thaddæus og Simon Kananæeren
19 da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
og Judas Iskariot, han, som forrådte ham.
20 Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
Og han kommer hjem, og der samles atter en Skare, så at de end ikke kunne få Mad.
21 Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
Og da hans nærmeste hørte det, gik de ud for at drage ham til sig thi de sagde: "Han er ude af sig selv."
22 Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
Og de skriftkloge, som vare komne ned fra Jerusalem, sagde: "Han har Beelzebul, og ved de onde Ånders Fyrste uddriver han de onde Ånder:"
23 Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
Og han kaldte dem til sig og sagde til dem i Lignelser: "Hvorledes kan Satan uddrive Satan?
24 In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
Og dersom et Rige er kommet i Splid med sig selv, kan samme Rige ikke bestå.
25 In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
Og dersom et Hus er kommet i Splid med sig selv, vil samme Hus ikke kunne bestå.
26 In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
Og dersom Satan har sat sig op imod sig selv og er kommen i Splid med sig selv, kan han ikke bestå, men det er ude med ham.
27 Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
Men ingen kan gå ind i den stærkes Hus og røve hans Ejendele, uden han først binder den stærke, og da kan han plyndre hans Hus.
28 Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
Sandelig, siger jeg eder, alle Ting skulle forlades Menneskenes Børn, Synder og Bespottelser, hvor store Bespottelser de end tale;
29 Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
men den. som taler bespotteligt imod den Helligånd, har evindeligt ingen Forladelse, men skal være skyldig i en evig Synd." (aiōn g165, aiōnios g166)
30 Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
De sagde nemlig: "Han har en uren Ånd."
31 Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
Og hans Moder, og hans Brødre komme, og de stode udenfor og sendte Bud ind til ham og lode ham kalde.
32 Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
Og en Skare sad omkring ham; og de sige til ham: "Se; din Moder og dine; Brødre og dine Søstre ere udenfor og spørge efter dig."
33 Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
Og han svarer dem og siger: "Hvem er min Moder og mine Brødre?"
34 Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
Og han så omkring på dem, som sade rundt om ham, og sagde: "Se, her er min Moder og mine Brødre!
35 Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
Thi den, som gør Guds Villie, det er min Broder og Søster og Moder."

< Markus 3 >