< Markus 2 >

1 Bayan’yan kwanaki, da Yesu ya sāke shiga Kafarnahum, sai mutane suka ji labarin zuwansa gida.
Gakapiteje mobha gashoko, a Yeshu gubhabhujile kabhili ku Kapalanaumu na bhandunji gubhapilikenenje kuti bhaishe kumui.
2 Mutane suka taru da yawa har ma babu wuri, ko a bakin ƙofa ma, sai ya yi musu wa’azin bishara.
Bhai, gubhaikengene bhandunji nigumbala nnyumba mpaka palanga nnango. A Yeshu bhatendaga kwaalungushiyanga ngani jabho,
3 Waɗansu mutum huɗu suka zo wajensa ɗauke da wani shanyayye.
penepo gubhaikengene bhandunji nsheshe bhannjigelenje mundu jwa poloka ibhalo.
4 Da ba su iya kai shi wurin Yesu ba, saboda taron, sai suka buɗe rufin gidan saman, bisa daidai inda Yesu yake. Bayan da suka huda rami, sai suka saukar da shanyayyen, kwance a kan tabarmarsa.
Ikabheje, kwa ligongo lya shuluka bhandu, bhangakombolanga kumpeleka mundu jula tome na a Yeshu. Bhai, gubhabhomolenje shipagala sha nyumba shitwela shibhajimi a Yeshu. Bhakabhomolanjeje lilanga, gubhantuluyenje mundu jula ali agonile pa likai.
5 Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Saurayi, an gafarta zunubanka.”
A Yeshu bhakajibhoneje ngulupai jabhonji, gubhammalanjile mundu jwa poloka jula, “Mwanangu uleshelelwe yambi yako.”
6 To, waɗansu malaman dokoki da suke zaune a wurin, suka yi tunani a zuciyarsu, suna cewa,
Na bhaajiganya bhananji bha Shalia bhapalinji penepo, gubhaganishiyenje mmitima jabhonji,
7 “Me ya sa mutumin nan yake magana haka? Yana saɓo! Wane ne zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
“Bhaabheleketa bhuli abha? Bhanakwaakupulu a Nnungu! Jwakwapi mundu akombola kuleshelela yambi ikabhe a Nnungu jikape.”
8 Nan da nan, Yesu ya gane a ruhunsa abin da suke tunani a zuciyarsu, sai ya ce musu, “Me ya sa kuke tunanin waɗannan abubuwa?
Shangupe a Yeshu gubhaimanyi ng'aniyo yabhonji, nigubhaalugulilenje, “Pakuti nkuganishiyanga nneyo mmitima jenunji?
9 Wanne ya fi sauƙi, a ce wa shanyayyen, ‘An gafarta zunubanka,’ ko a ce, ‘Tashi, ɗauki tabarmarka ka yi tafiya’?
Shei shipepeshe kummalanjila mundu apolweshe, ‘Uleshelelwe yambi yako,’ eu kummalanjila, ‘Jinuka! Tola likai lyako ujende?’
10 Amma don ku san cewa, Ɗan Mutum yana da iko a duniya yă gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen,
Bhai, pungupinga mmumanyanje kuti, Mwana juka Mundu, anakombola leshelela bhandu yambi pa shilambolyo.” Penepo gubhammalanjile mundu jwa poloka jula,
11 “Ina ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka, ka tafi gida.”
“Ngunakuubhalanjila jima, tola likai lyako ujende kunngwako!”
12 Sai ya tashi, ya ɗauki tabarmarsa, ya yi tafiyarsa a gabansu duka. Wannan ya ba wa kowa mamaki, suka kuma ɗaukaka Allah suna cewa, “Ba mu taɓa ganin abu haka ba!”
Akuno bhandu bhalikunnolesheyanga, shangupe mundu jula gwajimi, gwatolile likai lyakwe nigwaijabhulile. Bhandu bhowe gubhakanganigwenje nikwaakuya a Nnungu bhalinkutinji, “Ngu, tukanabhe kushibhona shindu malinga sheneshi.”
13 Yesu ya sāke tafiya bakin tafkin. Taro mai yawa ya zo wurinsa, sai ya fara koya musu.
A Yeshu gubhapite kabhili kunyenje litanda lya Galilaya. Lugwinjili lwa bhandu gulwaajendele, gubhatandwibhe kwaajiganyanga.
14 Yana cikin tafiya, sai ya ga Lawi, ɗan Alfayus zaune a inda ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.” Sai Lawi ya tashi, ya bi shi.
Na pubhapitaga mumpanda gubhaabhweni a Lawi bhanabhabho a Alupayo, bhatemi nnyumba ja lipila koli. Gubhaalugulile “Nngagule,” A Lawi gubhajimi gubhaakagwile.
15 Yayinda Yesu yake cin abinci a gidan Lawi, sai masu karɓar haraji da “masu zunubi” da yawa, suka zo suka ci tare da shi da almajiransa, gama akwai mutane da yawa da suka bi shi.
Kungai, a Yeshu gubhatemi nkulya shalya, nnyumba ja a Lawi. Bhakamula koli bhabhagwinji na bhakwetenje yambi bhananji, gubhatemingenenje nkulya, pamo na a Yeshu na bhaajiganywa bhabho. Pabha bhandu bhabhagwinji bhashinkwaakagulanga.
16 Da malaman dokoki, waɗanda su ma Farisiyawa ne, suka ga yana ci tare da masu “zunubi” da masu karɓar haraji, sai suka tambayi almajiransa, suka ce, “Me ya sa yake ci tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
Bhai, bhaajiganya shalia bha munkumbi gwa Mapalishayo, bhakaabhonanjeje a Yeshu bhalilya na bhakwetenje yambi na bhakamula koli, gubhaabhushiyenje bhaajiganywa bhabho, “Kwa nndi abha bhanalya na bhakamula koli na bhakwetenje yambi?”
17 Da jin wannan, Yesu ya ce musu, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya. Ban zo domin in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi.”
A Yeshu bhakaapilikananjeje gubhaabhalanjilenje, “Bhabhakotonji bhakakunnoleyanga mmitela, bhakunnoleyanga mmitela bhalwelenji. Nangajiya kukwaaloleyanga bhakwetenje aki, ikabheje bhakwetenje yambi.”
18 To, almajiran Yohanna da na Farisiyawa suna azumi, sai waɗansu mutane suka zo suka tambayi Yesu, suka ce, “Yaya almajiran Yohanna da na Farisiyawa suna azumi, amma almajiranka ba sa yi?”
Gene mobhago bhaajiganywa bha a Yowana Bhabhatisha, na bha Mapashalishayo bhatendaga tabhanga. Bhai, gubhaikengene kukwaabhuya a Yeshu, “Bhaajiganywa bha a Yowana na bha Mapalishayo bhanaatabhanga, kwa nndi bhaajiganywa bhenu bhakaatabhanga?”
19 Yesu ya amsa ya ce, “Yaya abokan ango za su yi azumi, sa’ad da yana tare da su? Ai, ba za su yi ba, muddin yana tare da su.
A Yeshu gubhajangwile, “Bhuli, bhashemilwenje kundoa bhalipinjikwanga tabha akuno bhatemingene na nnyene nkulomba? Bhalinginji na nnyene nkulomba bhakaatabhanga.
20 Ai, lokaci yana zuwa da za a ɗauke musu angon. A sa’an nan ne fa za su yi azumi.
Ikabheje shigaishe mobha nkulomba shashoywe, penepo shibhatabhanje.”
21 “Ba mai facin sabon ƙyalle a tsohuwar riga. In ya yi haka, sabon ƙyallen zai yage daga tsohuwar, yagewar kuwa za tă zama da muni.
“Bhandu bhakaakatanga shibhamba sha nngubho ja ambi nitotela munngubho ja bhukala. Na bhatendangaga nneyo, shibhamba sha nngubho ja ambisho, shipinga guluka nipapula nngubho ja bhukalajo, na papapwishepo shipapunde pwenguka.
22 Ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a tsofaffin salkuna. In ya yi haka, ruwan inabin zai farfashe salkunan, yă yi hasarar ruwan inabin, salkunan kuma su lalace. A’a, yakan zuba sabon ruwan inabin a sababbin salkuna.”
Wala bhandu bhakaataganga divai ja ambi mmipatila ja bhukala. Ibhaga bhatendangaga nneyo, divai ja ambijo shijikae mipatila ja bhukalajo, na divai na mipatila shijipwengushe. Divai jaambi pataga mmipatila jaambi!”
23 Wata ranar Asabbaci, Yesu yana ratsa gonakin hatsi, sai almajiransa da suke tafiya tare da shi, suka fara kakkarya waɗansu kan hatsi.
Lyubha limo lya Pumulila, a Yeshu bhatendaga pita mmigunda ja ngano, bhaajiganywa bhabho gubhatandwibhenje kutema maashe ga ngano.
24 Farisiyawa suka ce masa, “Duba, me ya sa suke yin abin da doka ta hana a yi, a ranar Asabbaci?”
Mapalishayo gubhaabhalanjilenje a Yeshu, “Nnole! Kwa nndi bhaajiganywa bhenu bhanatendanga shindu shikapinjikwa Lyubha lya Pumulila?”
25 Ya amsa ya ce, “Ashe, ba ku taɓa karanta abin da Dawuda ya yi ba, sa’ad da shi da abokan tafiyarsa suka ji yunwa, suna kuma cikin bukata?
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Nkanabheshomanga shibhatendile a Daudi na ashaajabhonji pubhakwetenje shibhanga?
26 Ya shiga gidan Allah a zamanin Abiyatar babban firist, ya ci keɓaɓɓen burodin nan, ya kuma ba wa abokan tafiyarsa abin da firistoci kaɗai sukan ci bisa ga doka?”
Shibhashite jinjila Nniekalu, bhukala a Abhiashali pubhaaliji Bhakulungwa Bhaabhishila, gubhalile mikate jabhishilwe kwa a Nnungu. Jikapinjikwaga kuligwa ikabhe na bhaabhishilangape, numbe a Daudi gubhalile nikwaapanganga na ashaajabhonji?”
27 Sai ya ce musu, “An yi Asabbaci saboda mutum ne, ba mutum saboda Asabbaci ba.
Bhai, a Yeshu gubhaalugulilenje, “Lyubha lya Pumulila lyashinkubhikwa kwa ligongo lya bhandunji na nngabha bhandunji bhashinkubhikwanga kwa ligongo lya Lyubha lya Pumulila!
28 Don haka, Ɗan Mutum Ubangiji ne, har ma da na Asabbaci.”
Kwa nneyo, Mwana juka Mundu, ni Nkulungwa, nkali jwa Lyubha lya Pumulila.”

< Markus 2 >