< Markus 16 >

1 Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.
Likapiteje Lyubha lya Pumulila, a Malia Magidalena, na a Malia anyinabhabhonji a Yakobho, na a Shalome, gubhaumilenje mauta ga nunjila, nkupinga bhakapakanje shiilu sha a Yeshu.
2 A ranar farko ta mako, da sassafe, bayan fitowar rana, suna kan hanyarsu zuwa kabarin ke nan,
Bhai lyubha lya tandubha jene juma jila, lyamba lyubha likatandubheje kukopoka, gubhapitengenenje kulikabhuli.
3 sai suka tambaye juna suka ce, “Wane ne zai gungura mana dutsen daga bakin kabarin?”
Bhalinginji mumpanda gubhabhuyenenje, “Gani shaatunokolele kunyenje, liganga likulungwa liibhilwe pannango gwa likabhuli lila?”
4 Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
Ikabheje bhakalolanjeje, gubhalibhweninji liganga lila linokolelwe kunyenje, na pulyaaliji lyalikulungwa kaje.
5 Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.
Bhakajinjilanjeje nnikabhuli, gubhammweninji nshanda atemi nkono gwa nnilo, awete ngubho janawe jajileu, gubhaimukenje kaje.
6 Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
Penepo nshanda jula gwabhabhalanjilenje, “Nnaimukanje, a Yeshu Bhanashaleti bhunkwaloleyangabho, bhayushile, apano bhakwa, nnolanje pubhaagonekenje.
7 Amma ku tafi ku gaya wa almajiransa da kuma Bitrus cewa, ‘Ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi, kamar yadda ya faɗa muku.’”
Nnaino, nnjendangananje nkaabhalanjilanje bhaajiganywa bhabho, na a Petili kuti, bhanakunnongolelanga ku Galilaya. Kweneko shimwaabhonanje malinga shibhammalanjilenje.”
8 Da rawan jiki da kuma ruɗewa, matan suka fita a guje daga kabarin. Ba su kuwa gaya wa kowa ba, don suna tsoro.
Bhai, gubhakopokengenenje nnikabhuli mula shibhutuka, bhaliungumilanga nkujogopa akuno bhalikanganigwanga. Bhangammalanjilanga shindu mundu jojowe, pabha bhashinkujogopanga kwa kaje. Gubhapite kwaalugulilanga a Petili.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da Yesu ya tashi daga matattu da safe, a ranar farko ta mako, ya fara bayyana ga Maryamu Magdalin, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) A Yeshu bhakayusheje, lyambape lyubha lya tandubha juma, gubhatandwibhe kwaakoposhela a Malia Magidalena, bhaashoshiye maoka shabha gangali ga mmbone.
10 Ta je ta gaya wa waɗanda dā suke tare da shi, waɗanda kuma suke makoki da kuka.
A Malia bha ku Magidala gubhapite kwaabhalanjilanga bhalonganangaga na a Yeshu, bhalinginji nkwigutanjila.
11 Da suka ji cewa Yesu yana da rai, har ma ta gan shi, ba su gaskata ba.
Ikabheje bhowe bhapilikenje kuti a Yeshu bhabhakoto, numbe a Malia bha ku Magidala bhaaweni, bhangakulupalilanga.
12 Daga baya Yesu ya bayyana a wani kamanni dabam ga biyunsu, yayinda suke tafiya ƙauye.
Gakapiteje malanga gashoko, a Yeshu gubhaakoposhelenje bhaajiganywa bhabhili, bhaliibhoneka shinape. Bhaajiganywa bhala pubhalinginji mmwanja gwa mwiijiji.
13 Waɗannan kuwa suka koma suka shaida wa sauran, amma su ma ba su gaskata ba.
Nabhalabhonji gubhapitengenenje kukwabhalanjilanga ashaajabhonji bhalepekenje. Nkali bhanganyabho bhangaakulupalilanga.
14 Bayan haka, Yesu ya bayyana ga Sha Ɗayan, yayinda suke cin abinci. Ya tsawata musu a kan rashin bangaskiyarsu, da yadda suka ƙi gaskata waɗanda suka gan shi bayan ya tashi.
Kungai a Yeshu gubhaakoposhelenje bhaajiganywa likumi limo na jumo bhala bhalilyanganga. Kungai gubhaakalipilenje kwa ligongo lya ngakulupalila na kunonopa mitima kwabhonji, pabha bhangaakulupalilanga bhaabhweninji bhakayusheje bhala.
15 Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.
Bhai, gubhaalugulilenje, “Njendangananje nshilambolyo nkalunguyanje Ngani ja Mmbone kubhandu bhowe.
16 Duk wanda ya gaskata, aka kuma yi masa baftisma, zai sami ceto. Amma duk wanda bai gaskata ba kuwa, zai hallaka.
Shaakulupalile nibhatishwajo shatapulwe, ikabheje bhangakulupalilanga, shibhaukumulwanje.
17 Waɗannan alamu za su kasance tare da waɗanda suka gaskata. A cikin sunana za su fitar da aljanu, za su yi magana da sababbin harsuna.
Na yene ilanguloi shiibhe na bhene bhaakulupalilangabho, shibhashoyanje maoka kwa lina lyangu, shibhabheleketanje shibheleketi sha ambi.
18 Za su ɗauki macizai da hannuwansu. In kuwa suka sha mugun dafi, ba zai cuce su ba ko kaɗan. Za su ɗibiya hannuwansu a kan marasa lafiya, su kuwa warke.”
Bhakamulangaga majoka eu bhang'wangangaga shindu sha bhulaga, shikaabhenganga. Shibhaabhishilanje makono bhalwelenji na shibhalamanje.”
19 Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
Bhai, Bhakulungwa a Yeshu bhakamaliyeje kubheleketa nabhonji, gubhanyakwilwe kunani Kunnungu, gubhatemi kunkono nnilo gwa a Nnungu.
20 Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.
Bhaajiganywa bhala gubhapitengenenje mmbali yowe kuulunguya, Bhakulungwa gubhakamwile liengo kupitila bhanganyabho, na gubhakong'ondele lilobhe lyabho kwa ilangulo yabhonekaga nkulunguya kwabhonji.

< Markus 16 >