< Markus 16 >

1 Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.
Kwa Menejitti Dzinee kawohtzut tsi, Mary Magdalene, kahchu Mary James ma kahchu Salome, ataghaghila yu natunetgha tsehklutti, kwa yuhchighatatyel ate yu ihe kiyuhklukooh.
2 A ranar farko ta mako, da sassafe, bayan fitowar rana, suna kan hanyarsu zuwa kabarin ke nan,
Kwri o-ochi hatse hatlindo ooli hatse dzinee, koohnioonizuiooh natine kwa otsighatestyetl sa niiya tsi.
3 sai suka tambaye juna suka ce, “Wane ne zai gungura mana dutsen daga bakin kabarin?”
Kwa toowe hlaghatati, Mea tsye yughaii aoontye natine kwa tustla otsi?
4 Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
Kwa koo ookahanehtghachi, oogha-ih tsye achuhchi nichunihailo: o-ochi ghinchai ihe.
5 Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.
Kwa kwegliaghintyetlooh native kwa oota, kiya-ih ehlaiti uskye noohtichintye chisinchi sata, tasata natyesooh makestue takulooh: kwa oonighanintyetl.
6 Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
Kwa toowe yehti, Atu oonighahtyel: Minkhanatgha Jesus Nazareth otsi tatyezutti, klaniai nichanihtyiii: tsitike ghinta-ih; atu chode ali; nea nighamhtyintiii.
7 Amma ku tafi ku gaya wa almajiransa da kuma Bitrus cewa, ‘Ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi, kamar yadda ya faɗa muku.’”
Ahwole ootahtab, yaotatichne tatahtih Peter chu naghaghadesha Galilee tsi: ayiti wahiiissi, naghatatyakehe.
8 Da rawan jiki da kuma ruɗewa, matan suka fita a guje daga kabarin. Ba su kuwa gaya wa kowa ba, don suna tsoro.
Kwa kwete khooghatastyetl, kahelm natine kwa otsi tsmtestyetl; yaghatilonlon ihe kahchu khaooghali ihe: kahchu atuline atula kehe akiyeliti; oonighanintyetlon ihe.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da Yesu ya tashi daga matattu da safe, a ranar farko ta mako, ya fara bayyana ga Maryamu Magdalin, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Kootoo Jesus niiyaii kwete hatse dzine tsiwatselhu, hatse yuhniya Mary Magdalene, ayi taiuchi atsmde metselihi yazi otsi hayateha-ii.
10 Ta je ta gaya wa waɗanda dā suke tare da shi, waɗanda kuma suke makoki da kuka.
Kwa yatatilon ayine yehkyatehchiine, tsukye atu yaghita zahtgha kahchu ghutsakooh
11 Da suka ji cewa Yesu yana da rai, har ma ta gan shi, ba su gaskata ba.
Ooh ahatane, ooghatitsuk tsi ghata, kahchu ya-ilon atu a kooghati.
12 Daga baya Yesu ya bayyana a wani kamanni dabam ga biyunsu, yayinda suke tafiya ƙauye.
Ayi keh yuhniya achu akelie ouketye agha tane Ihe, ghataihlu zahtgha, achu tike tsi otsighataihlu.
13 Waɗannan kuwa suka koma suka shaida wa sauran, amma su ma ba su gaskata ba.
Kwa kitati achune: kahchu ama kiyehti ayine.
14 Bayan haka, Yesu ya bayyana ga Sha Ɗayan, yayinda suke cin abinci. Ya tsawata musu a kan rashin bangaskiyarsu, da yadda suka ƙi gaskata waɗanda suka gan shi bayan ya tashi.
Atyechi yuhniya keneti ehlaiti matgha aline ghiskye eghehta ootye, kwa yachiotatyech majih oontooei kha kahchu yadzye natsutti kha atu a kiyuti ihe ayi yakehtghaii tsitike nesta.
15 Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.
Kwa toowe yehti, Otsitahtyel tike okehe matatahti obicn oociiu anetye tane.
16 Duk wanda ya gaskata, aka kuma yi masa baftisma, zai sami ceto. Amma duk wanda bai gaskata ba kuwa, zai hallaka.
Ayi a kootyeti kahchu tumakechaghinkliti nachawohtyezi; ahwole yaghi atu a kootyeti cliahta chuleesi.
17 Waɗannan alamu za su kasance tare da waɗanda suka gaskata. A cikin sunana za su fitar da aljanu, za su yi magana da sababbin harsuna.
Kahchu tidi yachanahai yakeh ootoohsitassi ayine a kootine; Sindizi ihe kehchi ghakitoolelassi atsinde metselihi; oogliatootyehchassi atsoodi koondi ihe;
18 Za su ɗauki macizai da hannuwansu. In kuwa suka sha mugun dafi, ba zai cuce su ba ko kaɗan. Za su ɗibiya hannuwansu a kan marasa lafiya, su kuwa warke.”
Nootuze nighatoohtyelassi; oolita tughato ate chu azetse ahi, atu kootoohtihassi; kikatootiassi yatitihne, kwa oochu nakiyaooliteissi.
19 Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
Kwa Naghaghatai sakyedesutooh, yatai otsi nichatihtyi, kahchu sata-ih Nagha Tgha noohtichintye.
20 Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.
Ahwole achughatestyetl, tike okehe tane chiwoghatihi ihe, Naghaghatai kahkeooghatihchoo, kahchu sa natsut oola kaootsooli chu intghaninkhi. Amen.

< Markus 16 >