< Markus 16 >

1 Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.
Sa: bade eso aligili, amogalu, Meli Ma: gadala, Ya: mese ea ame Meli amola Saloumi, ilia da manoma Yesu Ea da: i hodo legemusa: bidi lai.
2 A ranar farko ta mako, da sassafe, bayan fitowar rana, suna kan hanyarsu zuwa kabarin ke nan,
Ilia da Sada: i hahabedafa Yesu Ea gele gelaboga doaga: musa: asi.
3 sai suka tambaye juna suka ce, “Wane ne zai gungura mana dutsen daga bakin kabarin?”
Asili, ilia da amane sia: dasu, “Nowa da nini fidili, logo ga: su bebesole doasima: bela: ?” (Bai gele da bagadedafa ba: i.)
4 Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
Be ilia ba: le gadole, logo ga: su bagade da bebesole fasili, logo da doasi dagoi ba: i.
5 Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.
Amalalu, ilia da gele gelabo ganodini golili sa: i. Ilia da beda: ga fofogadigi galu, ayeligi dunu ahea: ya: i abula amoga idiniginisi, gele gelabo lobodafa la: ididili esalebe ba: i.
6 Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
E da ilima amane sia: i, “Mae beda: ma! Na dawa: dilia da Na: salede dunu Yesu bulufalegeiga medoi, amo hogosa. E da guiguda: hame. E da uhini wa: legadoi. Ba: ma! Sogebi amoga ilia da E ligisi da goea!
7 Amma ku tafi ku gaya wa almajiransa da kuma Bitrus cewa, ‘Ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi, kamar yadda ya faɗa muku.’”
Be wali dilia Ea ado ba: su dunu amola Bida ilima amo hou olelela masa! ‘Yesu da Ga: lili sogega dilima bisili masunu. Amo sogega dilia da Ea musa: sia: i defele, Yesu ba: mu.’ Amo sia: olelela masa!”
8 Da rawan jiki da kuma ruɗewa, matan suka fita a guje daga kabarin. Ba su kuwa gaya wa kowa ba, don suna tsoro.
Amalalu, uda ilia beda: ga fofogadigili yaguguiba: le, gele gelabo yolesili, hobea: i dagoi. Ilia da beda: iba: le, eno dunuma hame sia: i. (Maga 16:9-20 da musa: dafa meloa dedei amo ganodini hame dedene legei. Amabela: ? Eno dunu da fa: no amo meloa dedebela: ?)
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da Yesu ya tashi daga matattu da safe, a ranar farko ta mako, ya fara bayyana ga Maryamu Magdalin, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Yesu da Sada: i hahabedafa uhini wa: legadoloba, Meli Ma: gadala da Ea da: i hidadea ba: i. Musa: , Yesu da Fio a: silibu fesuale gala, Meli ea dogo ganodini aligila sa: i, amo fadegale fasi dagoi.
10 Ta je ta gaya wa waɗanda dā suke tare da shi, waɗanda kuma suke makoki da kuka.
Meli da asili, Yesu Ea sigi ahoasu dunu disa esalu, ilima Yesu da wa: legadoi dagoi, amo olelei.
11 Da suka ji cewa Yesu yana da rai, har ma ta gan shi, ba su gaskata ba.
Be Meli da Yesu da esalebe amola e da Ea da: i ba: i dagoi, amo oleleiba: le, ilia da ea sia: dafawaneyale hame dawa: i.
12 Daga baya Yesu ya bayyana a wani kamanni dabam ga biyunsu, yayinda suke tafiya ƙauye.
Fa: no, Yesu da da: i hisuwane hamone, misini, Ea ado ba: su dunu aduna soge enoga lalebe, elama misi dagoi.
13 Waɗannan kuwa suka koma suka shaida wa sauran, amma su ma ba su gaskata ba.
Ela da bu sinidigili, eno ado ba: su dunuma adole i. Be ilia da amo sia: dafawaneyale hame dawa: i.
14 Bayan haka, Yesu ya bayyana ga Sha Ɗayan, yayinda suke cin abinci. Ya tsawata musu a kan rashin bangaskiyarsu, da yadda suka ƙi gaskata waɗanda suka gan shi bayan ya tashi.
Fa: nodafa, Yesu da Ea ado ba: su dunu gidayale gala ilima misi. Ilia da ha: i nanebe ba: i. Eno dunu da Ea da: i hodo bu esalebe ba: i dagoi. Be amo gilisi ado ba: su dunu ilia da dafawaneyale hame dawa: beba: le, Yesu da ilima gagabole sia: i.
15 Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.
E da ilima amane sia: i, “Dilia! Osobo bagade soge huluane amoma asili, fifi asi gala dunu huluane nabima: ne, Na sia: ida: iwane olelema!
16 Duk wanda ya gaskata, aka kuma yi masa baftisma, zai sami ceto. Amma duk wanda bai gaskata ba kuwa, zai hallaka.
Nowa dunu da dafawaneyale dawa: sea: , hanoga fane salasisia, e da eso huluane Fifi Ahoanusu ba: mu. Be nowa da dafawaneyale hame dawa: sea, e da gugunufinisima: ne fofada: su ba: mu.
17 Waɗannan alamu za su kasance tare da waɗanda suka gaskata. A cikin sunana za su fitar da aljanu, za su yi magana da sababbin harsuna.
Na hou lalegagui dunu da musa: hame ba: su gasa bagade hou hamomu. Ilia da Na Dioba: le sia: sea, wadela: i a: silibu eno dunu ilia dogoga aligila sa: i, amo da fadegale fasimu. Ilia gona: suga sia: hisu hisu sia: mu.
18 Za su ɗauki macizai da hannuwansu. In kuwa suka sha mugun dafi, ba zai cuce su ba ko kaɗan. Za su ɗibiya hannuwansu a kan marasa lafiya, su kuwa warke.”
Ilia da medosu sania gaguia gadosea, o bogosu hano nasea, hame bogomu. Ilia da oloi dunu amoga ilia lobo ligisia, oloi da uhimu.”
19 Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
Yesu da Ea fa: no bobogesu dunuma sia: nanu, Gode da E Hebene sogega lale gadoi. E da Gode Ea gasa bagade lobodafadili fi dagoi.
20 Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.
Amalalu, Ea fa: no bobogesu dunu da asili, soge huluane amo ganodini Ea sia: olelelalu. Hina Yesu Gelesu da ilia hawa: hamonanu fidisu. Amola ilia sia: da dafawane amo olelema: ne, E da ilia sia: fa: no amo gasa bagade musa: hame ba: su hou hamosu. Sia: Ama Dagoi

< Markus 16 >