< Markus 15 >

1 Da sassafe, sai manyan firistoci da dattawa, da malaman dokoki, da dukan Majalisa, suka yanke shawara. Suka daure Yesu, suka kai shi, suka miƙa shi ga Bilatus.
Mpobwalaca mumene beshimilumbo bamakulene, ne bamakulene ne beshikwiyisha milawo ya Mose ne Nkuta inene yaba Yuda bonse balabungana mwabwangu bwangu, balamusunga Yesu ne kuya nendi kuli Pilato.
2 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pilato walepusha “Sena njobe Mwami waba Bayuda?” Yesu walakumbuleti, “Ee, encomulamba”
3 Manyan firistoci suka zarge shi a kan abubuwa da yawa.
Nomba beshimilumbo bamakulene balamubepesha bintu bingi.
4 Don haka Bilatus ya sāke tambayarsa ya ce, “Ba za ka amsa ba? Dubi abubuwa da yawa da suke zarginka da su.”
Kayi Pilato walepusha Yesu, “Sena paliya ncowela kukumbulapo? Bona kufula milandu njobalakubeshenga”
5 Amma har yanzu, Yesu bai ba da amsa ba, Bilatus ya yi mamaki.
Nomba Yesu uliya kumukumbulapo, neco Pilato walakankamana.
6 Yanzu fa, al’ada ce a lokacin Bikin, a saki ɗan kurkuku guda wanda mutane suka roƙa.
Cindi conse pa kusekelela Pasika, Pilato walikukute cinga ca kupulisha mujele kaili umo uyo bantu ngobalamusenge.
7 Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
Pacindici kwalikuba muntu walikukwiweti Balaba walasungwa mujele pamo ne nabambi balashina muntu pakulwanisha mfulumende.
8 Taron suka matso, suka ce roƙi Bilatus yă yi musu abin da ya saba yi.
Neco likoto lya bantu lyalesa kuli Pilato ne kumusenga kwambeti ainsepo cimo kwelana ne cinga ncakute kwinsa.
9 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kuna so in sakar muku Sarkin Yahudawa?”
Pilato walabakumbuleti, “Mulayandanga ndimusungulwile Mwami wa Bayuda?”
10 Don ya san saboda sonkai ne manyan firistoci suka ba da Yesu a gare shi.
Pakwinga Pilato walaboneshesha kwambeti nipacebo caminyono yabo ecalapesheti beshimilumbo bamakulene bamulete Yesu kulyendiye.
11 Amma manyan firistoci suka zuga taron su sa a saki Barabbas, a maimakon Yesu.
Nomba beshimilumbo bamakulene balayungaula bantu kwambeti basenge Pilato abasungulwile Balaba.
12 Bilatus ya tambaye su ya ce, “To, me zan yi da wanda kuke ce da shi, sarkin Yahudawa?”
Nendi Pilato kayi walabepusheti, “Inga ndimwinseconi uyu ngomulambangeti eMwami wa Bayuda?”
13 Suka yi ihu, suka ce, “A gicciye shi!”
Balo balabilikisheti “Apopwe!”
14 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara yin ihu suna cewa, “A gicciye shi!”
Nomba kayi Pilato walapitilisha kubepusheti, “Inga nipacebo cini? Inga lenshi mulandu cini,” Nomba nabo empobalolobesheti, “Apopwe?”
15 Don son yă faranta wa taron rai, sai Bilatus ya sakar musu Barabbas. Ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
Pilato pakuyanda kubakondwelesha, walabasungulwila Balaba, ne kwambeti Yesu bamukwapule, kayi bamutwale kuya kumupopa.
16 Sojojin suka tafi da Yesu cikin fadar gwamna (wato, Firetoriyum), suka kira dukan kamfanin sojoji wuri ɗaya.
Bashilikali balamumanta Yesu kuya nendi mukati mulubuwa lwa ng'anda ya mwendeleshi, ne kubunganya bashilikali bonse.
17 Suka sa masa wata riga mai ruwan shunayya, suka kuma tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa.
Balamufwalika Yesu mwinjila ufubeluka, balapomba cishoti cabwami ca myunga ne kumufwalika.
18 Sai suka fara ce masa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
Balatatika kumupa mitende mwalisongwe kabambeti, “Mwikale ne buyumi butali amwe Mwami wa Bayuda!”
19 Suka dinga bugunsa a kā da sanda, suka tattofa masa miyau. Suka durƙusa suka yi masa bangirma na ba’a.
Kayi balabamuma pamutwi neluntele nekumusankila mata ne kumusuntamina kabamukambilila.
20 Bayan da suka gama yin masa ba’a, suka tuɓe rigar mai ruwan shunayyar, suka sa masa nasa tufafi. Sai suka tafi da shi don a gicciye shi.
Mpobalapwisha kumutakausha, balamufulula mwinjila ufubeluka ne kumufwalika mwinjila wakendi, balamutangunya kuya kumupopa.
21 Sai ga wani mutum daga Sairin da ake kira Siman, mahaifin Alekzanda da Rufus, yana wucewa kan hanyarsa daga ƙauye. Sai suka tilasta shi yă ɗauki gicciyen.
Kayi mpobalikuya balakumanya Shimoni, waku Kulene walikupita kafuma kumunshi, baishi Alekisandulo ne Lufu, balamukakatisha kwambeti amante lusanda lwa Yesu.
22 Suka kawo Yesu a wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
Balashika nendi pa musena walikukwiweti, Gologota, ekwambeti musena wacifupa ca mutwi.
23 Sai suka miƙa masa ruwan inabi gauraye da mur, don yă rage zafi, amma bai sha ba.
Balamupa waini wasankanishiwa ne mule, nomba nendi Yesu walakana kunwa.
24 Sai suka gicciye shi. Suka rarraba tufafinsa, suka jefa ƙuri’a a kansu don su ga abin da kowa zai samu.
Panyuma pakumupopa, balauma nsolo kwambeti babone umo ne umo ngaumantapo cani pa byakufwala byakendi.
25 Sa’a ta uku na safe ce kuwa aka gicciye shi.
Yesu balamupopa pa lusanda ne cindi ca 9 koloko mumenemene.
26 Akwai rubutu na zarginsa, da ya ce, Sarkin Yahudawa.
Malembo alambanga sha mulandu ngobalamupa alikubelengweti, “Mwami wa Bayuda.”
27 Suka gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Kayi kopeloko kwalikuba kwapopwa kapondo babili umo kucikasa cakululyo ca Yesu, naumbi kucikasa ca kucipiko ca Yesu.
Mabala alakwanilishiwa akwambeti, walabelengelwa pamo ne bamilandu.
29 Masu wucewa suka zazzage shi. Suka kaɗa kai suna cewa, “To, kai da za ka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku,
Bantu balikupita pepi balikwamba maswi akumutukana Yesu kabapukumuna mitwi yabo kabambeti, “Ba! Obe shikuwisha Ng'anda ya Lesa, kayi ne kuyibaka mumasuba atatu,
30 sai ka sauko daga gicciyen, ka ceci kanka!”
kolipulusha wenka, selukapo palusandapo!”
31 Haka kuma, manyan firistoci da malaman dokoki suka yi masa ba’a a junansu, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa!
Nabo beshimilumbo ba makulene, pamo ne beshikwiyisha milawo ya Mose balikumuwela Yesu, nekwamba palwabo beneti, “Walikupulusha bantu bambi, nkela kulipulusha mwine.
32 Bari wannan Kiristi, wannan Sarkin Isra’ila, yă sauko yanzu daga gicciye, don mu ga mu kuma gaskata.” Waɗanda aka gicciye tare da shi ma suka zazzage shi.
Klistu Mwami wa Baislayeli lino koselukapo pa lusanda, kwambeti afwe tubone kayi tushome” Nabo balikuba bapopwa pamo ne Yesu balikumutukana.
33 Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar.
Cindi mpocalashika muma 12 koloko munshi, mucishico mwalaba mushinshe mpaka cindi ca 3 koloko mansailo.
34 A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
Pacindi ca muma 3 koloko Yesu walabilikisha ne liswi lyangofu “Eloi Eloi Lama sabakatani!” Uku ekwambeti, “Lesa wakame, Lesa wakame, mulanshiyi aconi ndenka!”
35 Da waɗansu cikin waɗanda suke tsattsaye kusa da wurin suka ji haka, suka ce, “Ku saurara, yana kiran Iliya.”
Abo balikubapo mpobalanyumfwa ncalikwamba balambeti “Kamubonani! Lakunga Eliya.”
36 Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
Popelapo naumbi walamanta cisambo nekufwamba kuya kucisabika mu waini wasasa, ne kucisungilila ku lutele nekumupa kwambeti anwe, kambeti, “Katupembelelani, tubone na Eliya nese amuselushe palusanda.”
37 Da murya mai ƙarfi, Yesu ya ja numfashinsa na ƙarshe.
Pacindici Yesu walakuluma cangofu ne kutaya moyo.
38 Labulen haikali kuwa ya yage kashi biyu, daga sama har ƙasa.
Naco cikwisa ca mu Ng'anda ya Lesa, calikucala pakati pa cipinda Caswepa ne cipinda Caswepeshesha calatwamuka pakati kutatikila pelu mpaka panshi.
39 Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
Lino mushilikali mukulene walikuba wemane pepi kali walangana ne Yesu, mpwalabona kwambeti Yesu lataya moyo, walambeti, “Cakubinga muntuyu wanga mwanendi Lesa!”
40 Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
Palikuba kayi batukashi balikuba bemana capataliko kabebelela, pakati pabo palikuba Maliya waku magadala ne Maliya banyina Jemusi kanike wakonka Yose, kayi ne Salome,
41 A Galili waɗannan mata ne suka riƙa bin sa suna yin masa hidima. Waɗansu mata da yawa da suka zo tare da shi daga Urushalima, su ma suna nan a can.
abo ebalikwenda pamo nendiye nekumusebensela cindi ncalikuba ku Galileya. Palikuba kayi batukashi bangi balesa pamo nendiye ku Yelusalemu.
42 Ranar kuwa ita ce ranar Shirye-shirye (wato, ana kashegari Asabbaci). Saboda haka, da yamma ta yi, sai
Cindi camansailo pabusuba bwakulibambila kwambeti lilo bwakaca nibusuba bwa Sabata,
43 Yusuf daga Arimateya, wani sanannen ɗan Majalisa, wanda dā ma yake jiran zuwan mulkin Allah, ya je wajen Bilatus ba tsoro, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Yosefe waku Alimateya umo wa mu Nkuta inene ya Bayuda weshibikwa ne bonse, uyo neye walikupembelela Bwami bwa Lesa, walayumisha moyo nekuya kusenga mubili wa Yesu kuli Pilato.
44 Bilatus ya yi mamaki da ya ji cewa Yesu ya riga ya mutu. Sai ya kira jarumin ya tambaye shi ko Yesu ya riga ya mutu.
Nomba Pilato walakankamana kunyumfweti Yesu lafu kendi. Walakuwa mushilikali mukulene, nekumwipusha kwambeti ashininkishe na nicakubinga Yesu lafu kendi
45 Da ya ji ta bakin jarumin cewa haka ne, sai ya ba wa Yusuf jikin.
Mpwalamwambila Pilato kwambeti nicakubinga Yesu lafu kendi, walamusuminisha Yosefe kumanta mubili wa Yesu.
46 Sai Yusuf ya kawo zanen lilin, ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi da lilin ɗin, sa’an nan ya sa shi a kabarin da aka fafe a cikin dutse. Sai ya gungura wani dutse ya rufe bakin kabarin.
Yosefe walaula cikwisa, mpwalaselusha mubili panshi, walaufungaila mu cikwisa, walamanta mubili nekuya kubika mumanda abeswa mulibwe, ne kukunkulushilapo cilibwe pa cishinga ca manda.
47 Maryamu Magdalin da Maryamu uwar Yusuf sun ga inda aka kwantar da shi.
Maliya Magadala, ne Maliya banyina Yose, balikabebelela ne kubonapo mpwalabikwa.

< Markus 15 >