< Markus 15 >
1 Da sassafe, sai manyan firistoci da dattawa, da malaman dokoki, da dukan Majalisa, suka yanke shawara. Suka daure Yesu, suka kai shi, suka miƙa shi ga Bilatus.
MADANG sangkonai samero lapalap akan, iangaki saumas akan, o saunkawewe kan, o pil saunkapung karos kapungada ap saliedi Iesus, ap wawei pangalang Pilatus.
2 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pilatus ap idok re a: Komui Nanmarki en Sus akan? A kotin sapeng masani ong i: Komui me masani.
3 Manyan firistoci suka zarge shi a kan abubuwa da yawa.
Samero lapalap akan karauneki i me toto.
4 Don haka Bilatus ya sāke tambayarsa ya ce, “Ba za ka amsa ba? Dubi abubuwa da yawa da suke zarginka da su.”
Pilatus ap pil idok re a masani: Komui sota sapeng? Kom masani, me re kinakine ong komui me toto.
5 Amma har yanzu, Yesu bai ba da amsa ba, Bilatus ya yi mamaki.
Iesus pil sota kotin sapeng Pilatus ap ponepone kida.
6 Yanzu fa, al’ada ce a lokacin Bikin, a saki ɗan kurkuku guda wanda mutane suka roƙa.
Ari, ni kamadip o a kin lapwa ong ir me sensal amen, me re mauki.
7 Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
Ol amen, ad a Parapas, me iang sansal ren me iang i kamela aramas ni ar kauadar moromor eu.
8 Taron suka matso, suka ce roƙi Bilatus yă yi musu abin da ya saba yi.
Pokon ap morongada, ngidi ngideki, en wiai ong irail, me a kin wiai ong irail mas.
9 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kuna so in sakar muku Sarkin Yahudawa?”
Pilatus ap sapeng irail masani: Komail men, i en lapwadang komail Nanmarki en Sus akan?
10 Don ya san saboda sonkai ne manyan firistoci suka ba da Yesu a gare shi.
Pwe a asa, me samero lapalap akan wakido i ar peirin.
11 Amma manyan firistoci suka zuga taron su sa a saki Barabbas, a maimakon Yesu.
A samero lapalap akan kapururada pokon o, pwe en mauki lapwa ong irail Parapas.
12 Bilatus ya tambaye su ya ce, “To, me zan yi da wanda kuke ce da shi, sarkin Yahudawa?”
Pilatus ap sapeng pil masani ong irail: Da me komail mauki i en wiai ong me komail kaadaneki Nanmarki en Sus akan?
13 Suka yi ihu, suka ce, “A gicciye shi!”
Irail ap wer laudeda: Kalopuela i!
14 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara yin ihu suna cewa, “A gicciye shi!”
Pilatus ap masani ong irail: Pwe sued da, me a wiadar? Re ap kalaudela ar wer: Kalopuela i!
15 Don son yă faranta wa taron rai, sai Bilatus ya sakar musu Barabbas. Ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
Ari, Pilatus men kainsenemaui aramas oko, ap lapwa dong irail Parapas, ap kida Iesus murin a woki, pwen kalopuela.
16 Sojojin suka tafi da Yesu cikin fadar gwamna (wato, Firetoriyum), suka kira dukan kamfanin sojoji wuri ɗaya.
Saunpei ko ap kalualang i nan pera eu me ad a pretorium. Re ap eker pena ar pwin.
17 Suka sa masa wata riga mai ruwan shunayya, suka kuma tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa.
Re ap kalikauwie kida i purpur o pidada al en tek, ap langelangie kida.
18 Sai suka fara ce masa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
Ap tapi ong kepwene: Iong Nanmarki en Sus akan!
19 Suka dinga bugunsa a kā da sanda, suka tattofa masa miyau. Suka durƙusa suka yi masa bangirma na ba’a.
Re ap wokieki tapwi alek, o kondipe i, ap kelepuki, poridi sang.
20 Bayan da suka gama yin masa ba’a, suka tuɓe rigar mai ruwan shunayyar, suka sa masa nasa tufafi. Sai suka tafi da shi don a gicciye shi.
A lao nek ar kapailok, re ap ki sang i purpur, ap kapur ong udan sapwilim a likau, kaluaieila, pwe ren kalopuela i.
21 Sai ga wani mutum daga Sairin da ake kira Siman, mahaifin Alekzanda da Rufus, yana wucewa kan hanyarsa daga ƙauye. Sai suka tilasta shi yă ɗauki gicciyen.
Re ap iton ong Simon, men Kirene amen, me sam en Aleksander o Rupus, me dauli irail ni a kodo sang nan sap, pwen wada a lopu.
22 Suka kawo Yesu a wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
Re ap walang i Kolkata. Iet wewe: Wasa en pontal en mong.
23 Sai suka miƙa masa ruwan inabi gauraye da mur, don yă rage zafi, amma bai sha ba.
Re ap ki ong i, en kakere wain dol mir. Ari, a sota kotin urak.
24 Sai suka gicciye shi. Suka rarraba tufafinsa, suka jefa ƙuri’a a kansu don su ga abin da kowa zai samu.
Ni arail kalopuedar i, re ap ter pasang sapwilim a likau ko. Re ap kadoropwe, da me amen amen pan aneki.
25 Sa’a ta uku na safe ce kuwa aka gicciye shi.
Ari, ni auer kasilu, me re kalopuela i.
26 Akwai rubutu na zarginsa, da ya ce, Sarkin Yahudawa.
O inting en poa me a pukoki due met: Nanmarki en Sus akan.
27 Suka gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Lolap en pirap riamen iang i kalopuela; amen pali maun i, amen pali maing i.
Iei me kisin likau pung kila, me inda: A wadawad ong ren me dipan.
29 Masu wucewa suka zazzage shi. Suka kaɗa kai suna cewa, “To, kai da za ka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku,
Ir me kin dauli, kin lalaue, dueduälok inda: Ei, koe me pan kawela im en kaudok, ap id kaua kida ran silu.
30 sai ka sauko daga gicciyen, ka ceci kanka!”
Pein dore uk ala, o kodido sang nin lopu en!
31 Haka kuma, manyan firistoci da malaman dokoki suka yi masa ba’a a junansu, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa!
Samero lapalap akan pil dueta, kapailoke, inda nan pung ar iang saunkawewe kan: A dorelar akai, a pein i a sota kak ong.
32 Bari wannan Kiristi, wannan Sarkin Isra’ila, yă sauko yanzu daga gicciye, don mu ga mu kuma gaskata.” Waɗanda aka gicciye tare da shi ma suka zazzage shi.
Kristus Nanmarki en Israel, kodido sang nin lopu en, pwe se en kilang o poson. O ira, me iang i lopu la ko, pil lalaue.
33 Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar.
Ari, auer kawonu lel, rotorot ap kipadi sap lao lel auer kaduau.
34 A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
Ni auer kaduau Iesus ap kotin weriwer laudeda masani: Eloi, Eloi, lama sapaktani! Iet wewe: Ai Kot, ai Kot! Da me re kotin kase kin ia la!
35 Da waɗansu cikin waɗanda suke tsattsaye kusa da wurin suka ji haka, suka ce, “Ku saurara, yana kiran Iliya.”
Akai me u impa, ni arail rong inda: Kilang, a ekeker Elias.
36 Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
Amen ap tangala, ale lim en pinika eu, ki ong ni alek apot, ap kida ong en kakere, ap inda: Udi mas! Kitail kilang, ma Elias pan kodo en kidi sang.
37 Da murya mai ƙarfi, Yesu ya ja numfashinsa na ƙarshe.
Iesus ap kotin weriwer laudeda kadarala Ngen e.
38 Labulen haikali kuwa ya yage kashi biyu, daga sama har ƙasa.
Pera likau nan im en kaudok ap dei pasang, sangeda pali poa lel pa.
39 Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
O ni en senturion o, me u saledong, a kilang a wer laudeda due mo, ap kadarala Ngen e, a ap inda: Nan melel Sapwilim en Kot aramas men et.
40 Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
Li akai pil mimi wasa doo, kilekilangedo; Maria men Magdala, me mi nan pung ar, o pil Maria, in en Iakopus, me tik, o en Ioses, o Salome.
41 A Galili waɗannan mata ne suka riƙa bin sa suna yin masa hidima. Waɗansu mata da yawa da suka zo tare da shi daga Urushalima, su ma suna nan a can.
Me pil kin idauen papa i mas o, ni a kotikot Kaliläa; o pil me toto, me iang i kotida dong Ierusalem.
42 Ranar kuwa ita ce ranar Shirye-shirye (wato, ana kashegari Asabbaci). Saboda haka, da yamma ta yi, sai
Ari, ni a sautik penaer, pweki kaonop iei ran mon sapat.
43 Yusuf daga Arimateya, wani sanannen ɗan Majalisa, wanda dā ma yake jiran zuwan mulkin Allah, ya je wajen Bilatus ba tsoro, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Iosep, men Arimatia amen, ap kodo, me saunkapung isou amen, me kin pil auiaui wein Kot, me so masak koti dong Pilatus, poeki kalep en Iesus.
44 Bilatus ya yi mamaki da ya ji cewa Yesu ya riga ya mutu. Sai ya kira jarumin ya tambaye shi ko Yesu ya riga ya mutu.
Pilatus ap puriamuiki, me a matalar, ap molipe dong i senturion o, ap kainoma re a, ma a matalar warai.
45 Da ya ji ta bakin jarumin cewa haka ne, sai ya ba wa Yusuf jikin.
A lao mangi sang ren senturion o, a ap ki ong kalep a ren Iosep.
46 Sai Yusuf ya kawo zanen lilin, ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi da lilin ɗin, sa’an nan ya sa shi a kabarin da aka fafe a cikin dutse. Sai ya gungura wani dutse ya rufe bakin kabarin.
A ap netiada likau linen mau, ap lapwadi i, kidimeki pena likau o, nekidedi i nan sousou eu, me weiweida nan paip, ap kadapuri ong takai eu ni au en sousou o.
47 Maryamu Magdalin da Maryamu uwar Yusuf sun ga inda aka kwantar da shi.
O Maria men Magdala o Maria in en Ioses kilang wasa, re nekidedi i.