< Markus 15 >

1 Da sassafe, sai manyan firistoci da dattawa, da malaman dokoki, da dukan Majalisa, suka yanke shawara. Suka daure Yesu, suka kai shi, suka miƙa shi ga Bilatus.
Og straks om Morgenen, da Ypperstepræsterne havde holdt Råd med de Ældste og de skriftkloge, hele Rådet, bandt de Jesus og førte ham bort og overgave ham til Pilatus.
2 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Og Pilatus spurgte ham: "Er du Jødernes Konge?" Og han svarede og sagde til ham: "Du siger det."
3 Manyan firistoci suka zarge shi a kan abubuwa da yawa.
Og Ypperstepræsterne anklagede ham meget.
4 Don haka Bilatus ya sāke tambayarsa ya ce, “Ba za ka amsa ba? Dubi abubuwa da yawa da suke zarginka da su.”
Men Pilatus spurgte ham atter og sagde: "Svarer du slet intet? Se, hvor meget de anklage dig for!"
5 Amma har yanzu, Yesu bai ba da amsa ba, Bilatus ya yi mamaki.
Men Jesus svarede ikke mere noget, så at Pilatus undrede sig.
6 Yanzu fa, al’ada ce a lokacin Bikin, a saki ɗan kurkuku guda wanda mutane suka roƙa.
Men på Højtiden plejede han at løslade dem een Fange, hvilken de forlangte.
7 Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
Men der var en, som hed Barabbas, der var fangen tillige med de Oprørere, som under Oprøret havde begået Mord
8 Taron suka matso, suka ce roƙi Bilatus yă yi musu abin da ya saba yi.
Og Mængden gik op og begyndte at bede om, at han vilde gøre for dem, som han plejede.
9 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kuna so in sakar muku Sarkin Yahudawa?”
Men Pilatus svarede dem og sagde: "Ville I, at jeg skal løslade eder Jødernes Konge?"
10 Don ya san saboda sonkai ne manyan firistoci suka ba da Yesu a gare shi.
Thi han skønnede, at det var af Avind, at Ypperstepræsterne havde overgivet ham.
11 Amma manyan firistoci suka zuga taron su sa a saki Barabbas, a maimakon Yesu.
Men Ypperstepræsterne ophidsede Mængden til at bede om, at han hellere skulde løslade dem Barabbas.
12 Bilatus ya tambaye su ya ce, “To, me zan yi da wanda kuke ce da shi, sarkin Yahudawa?”
Men Pilatus svarede atter og sagde til dem: "Hvad ville I da, jeg skal gøre med ham, som I kalde Jødernes Konge?"
13 Suka yi ihu, suka ce, “A gicciye shi!”
Men de råbte atter: "Korsfæst ham!"
14 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara yin ihu suna cewa, “A gicciye shi!”
Men Pilatus sagde til dem: "Hvad ondt har han da gjort?" Men de råbte højlydt: "Korsfæst ham!"
15 Don son yă faranta wa taron rai, sai Bilatus ya sakar musu Barabbas. Ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
Og da Pilatus vilde gøre Mængden tilpas, løslod han dem Barabbas; og Jesus lod han hudstryge og gav ham hen til at korsfæstes.
16 Sojojin suka tafi da Yesu cikin fadar gwamna (wato, Firetoriyum), suka kira dukan kamfanin sojoji wuri ɗaya.
Men Stridsmændene førte ham ind i Gården, det vil sige Borgen, og de sammenkalde hele Vagtafdelingen.
17 Suka sa masa wata riga mai ruwan shunayya, suka kuma tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa.
Og de iføre ham en Purpurkappe og flette en Tornekrone og sætte den på ham.
18 Sai suka fara ce masa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
Og de begyndte at hilse ham: "Hil være dig, du Jødernes Konge!"
19 Suka dinga bugunsa a kā da sanda, suka tattofa masa miyau. Suka durƙusa suka yi masa bangirma na ba’a.
Og de sloge ham på Hovedet med et Rør og spyttede på ham og faldt på Knæ og tilbade ham.
20 Bayan da suka gama yin masa ba’a, suka tuɓe rigar mai ruwan shunayyar, suka sa masa nasa tufafi. Sai suka tafi da shi don a gicciye shi.
Og da de havde spottet ham, toge de Purpurkappen af ham og iførte ham hans egne Klæder. Og de føre ham ud for at korsfæste ham.
21 Sai ga wani mutum daga Sairin da ake kira Siman, mahaifin Alekzanda da Rufus, yana wucewa kan hanyarsa daga ƙauye. Sai suka tilasta shi yă ɗauki gicciyen.
Og de tvinge en, som gik forbi, Simon fra Kyrene, som kom fra Marken, Aleksanders og Rufus's Fader, til af bære hans Kors.
22 Suka kawo Yesu a wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
Og de føre ham til det Sted Golgatha, det er udlagt: "Hovedskalsted"
23 Sai suka miƙa masa ruwan inabi gauraye da mur, don yă rage zafi, amma bai sha ba.
Og de gave ham Vin at drikke med Myrra i; men han tog det ikke.
24 Sai suka gicciye shi. Suka rarraba tufafinsa, suka jefa ƙuri’a a kansu don su ga abin da kowa zai samu.
Og de korsfæste ham, og de dele hans Klæder ved at kaste Lod om dem, hvad enhver skulde tage.
25 Sa’a ta uku na safe ce kuwa aka gicciye shi.
Men det var den tredje Time, da de korsfæstede ham.
26 Akwai rubutu na zarginsa, da ya ce, Sarkin Yahudawa.
Og Overskriften med Beskyldningen imod ham var påskreven således: "Jødernes Konge".
27 Suka gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Og de korsfæste to Røvere sammen med ham, en ved hans højre og en ved hans venstre Side.
Og Skriften blev opfyldt, som siger: "Og han blev regnet iblandt Overtrædere."
29 Masu wucewa suka zazzage shi. Suka kaɗa kai suna cewa, “To, kai da za ka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku,
Og de, som gik forbi, spottede ham, idet de rystede på deres Hoveder og sagde: "Tvi dig! du som nedbryder Templet og bygger det op i tre Dage;
30 sai ka sauko daga gicciyen, ka ceci kanka!”
frels dig selv ved at stige ned af Korset!"
31 Haka kuma, manyan firistoci da malaman dokoki suka yi masa ba’a a junansu, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa!
Ligeså spottede også Ypperstepræsterne indbyrdes tillige med de skriftkloge og sagde: "Andre har han frelst, sig selv kan han ikke frelse.
32 Bari wannan Kiristi, wannan Sarkin Isra’ila, yă sauko yanzu daga gicciye, don mu ga mu kuma gaskata.” Waɗanda aka gicciye tare da shi ma suka zazzage shi.
Kristus, Israels Konge - lad ham nu stige ned af Korset, for at vi kunne se det og, tro!" Også de, som vare korsfæstede med ham, hånede ham.
33 Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar.
Og da den sjette Time var kommen, blev der Mørke over hele Landet indtil den niende Time.
34 A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
Og ved den niende Time råbte Jesus med høj Røst og sagde: "Eloi! Eloi! Lama Sabaktani?" det er udlagt: "Min Gud! min Gud! hvorfor har du forladt mig?"
35 Da waɗansu cikin waɗanda suke tsattsaye kusa da wurin suka ji haka, suka ce, “Ku saurara, yana kiran Iliya.”
Og nogle af dem, som stode hos, sagde, da de hørte det: "Se; han kalder på Elias."
36 Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
Men en løb hen og fyldte en Svamp med Eddike og stak den på et Rør og gav ham at drikke og sagde: "Holdt! lader os se, om Elias kommer for at tage ham ned."
37 Da murya mai ƙarfi, Yesu ya ja numfashinsa na ƙarshe.
Men Jesus råbte med høj Røst og udåndede.
38 Labulen haikali kuwa ya yage kashi biyu, daga sama har ƙasa.
Og Forhænget i Templet splittedes i to fra øverst til nederst.
39 Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
Men da Høvedsmanden, som stod hos, lige over for ham, så, af han udåndede på denne Vis, sagde han: "Sandelig, dette Menneske var Guds Søn."
40 Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
Men der var også Kvinder, som så til i Frastand, iblandt hvilke også vare Maria Magdalene og Maria, Jakob den Lilles og Joses's Moder, og Salome,
41 A Galili waɗannan mata ne suka riƙa bin sa suna yin masa hidima. Waɗansu mata da yawa da suka zo tare da shi daga Urushalima, su ma suna nan a can.
hvilke også fulgte ham og tjente ham, da han var i Galilæa, og mange andre Kvinder, som vare gåede op til Jerusalem med ham.
42 Ranar kuwa ita ce ranar Shirye-shirye (wato, ana kashegari Asabbaci). Saboda haka, da yamma ta yi, sai
Og da det allerede var blevet Aften, (thi det var Beredelsesdag, det er Forsabbat, )
43 Yusuf daga Arimateya, wani sanannen ɗan Majalisa, wanda dā ma yake jiran zuwan mulkin Allah, ya je wajen Bilatus ba tsoro, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
kom Josef fra Arimathæa, en anset Rådsherre, som også selv forventede Guds Rige; han tog Mod til sig og gik ind til Pilatus og bad om Jesu Legeme.
44 Bilatus ya yi mamaki da ya ji cewa Yesu ya riga ya mutu. Sai ya kira jarumin ya tambaye shi ko Yesu ya riga ya mutu.
Men Pilatus forundrede sig over, at han allerede skulde være død,
45 Da ya ji ta bakin jarumin cewa haka ne, sai ya ba wa Yusuf jikin.
og han hidkaldte Høvedsmanden og spurgte ham, om han allerede nogen Tid havde været død; og da han fik det at vide af Høvedsmanden, skænkede han Josef Liget.
46 Sai Yusuf ya kawo zanen lilin, ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi da lilin ɗin, sa’an nan ya sa shi a kabarin da aka fafe a cikin dutse. Sai ya gungura wani dutse ya rufe bakin kabarin.
Og denne købte et fint Linklæde, tog ham ned, svøbte ham i Linklædet og lagde ham i en Grav, som var udhugget i en Klippe, og han, væltede en Sten for Indgangen til Graven.
47 Maryamu Magdalin da Maryamu uwar Yusuf sun ga inda aka kwantar da shi.
Men Maria Magdalene og Maria, Joses's Moder, så, hvor ham blev lagt.

< Markus 15 >