< Markus 15 >
1 Da sassafe, sai manyan firistoci da dattawa, da malaman dokoki, da dukan Majalisa, suka yanke shawara. Suka daure Yesu, suka kai shi, suka miƙa shi ga Bilatus.
A ngawi mymcang hqit awh, khawsoeih boeikhqi, a hqamcakhqi, anaa awi qeekungkhqi ingkaw Sanhedrin awi ak kqawnkungkhqi boeih ing awi ce tlyk uhy. Jesuh ce pin unawh, Pilat a venna khyn uhy.
2 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pilat ing, “Nang ve Judakhqi a sangpahrang aw?” tinawh doet hy. Jesu ing, Oeih, nak kqawn a myihna awm hy,” tina hy.
3 Manyan firistoci suka zarge shi a kan abubuwa da yawa.
Khawsoih boeikhqi ing thawlh khawzah puk uhy.
4 Don haka Bilatus ya sāke tambayarsa ya ce, “Ba za ka amsa ba? Dubi abubuwa da yawa da suke zarginka da su.”
Cedawngawh Pilat ing doet tlaih hy, “Am nam hlat hly nawh nu? Ve zah thawlh ami nik puk ve toek lah,” tina hy.
5 Amma har yanzu, Yesu bai ba da amsa ba, Bilatus ya yi mamaki.
Cehlai Jesu ing awi am am hlat hy, cedawngawh Pilat taw ak kawpoekna kyi hy.
6 Yanzu fa, al’ada ce a lokacin Bikin, a saki ɗan kurkuku guda wanda mutane suka roƙa.
Poei a awm hoei awh thawk tla pynoet ce ana hlah man uhy.
7 Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
Cawh quk-ai thlang ak him Barabbas ak mingnaak thlang pynoet ce thawngim na awm hy.
8 Taron suka matso, suka ce roƙi Bilatus yă yi musu abin da ya saba yi.
Thlang kqeng ing Pilat a venawh a sai khawi amyihna sai peek aham thoeh uhy.
9 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kuna so in sakar muku Sarkin Yahudawa?”
Pilat ing, “Juda sangpahrang ve hlah namik ngaih nu?” tinawh doet khqi hy.
10 Don ya san saboda sonkai ne manyan firistoci suka ba da Yesu a gare shi.
Khawsoih boeikhqi ing ami yyt a dawngawh a venna law pyi uhy tice anih ing sim hy.
11 Amma manyan firistoci suka zuga taron su sa a saki Barabbas, a maimakon Yesu.
Cehlai Pilat ing Barabbas ce a hlah thainaak aham khawsoeih boeikhqi ing thlang kqeng ce syk uhy.
12 Bilatus ya tambaye su ya ce, “To, me zan yi da wanda kuke ce da shi, sarkin Yahudawa?”
“Cawhtaw Judah sangpahrang, ami ti vetaw ikawmyihna ka sai kaw?” tinawh Pilat ing doet khqi hy.
13 Suka yi ihu, suka ce, “A gicciye shi!”
Cekkhqi ing, “Thinglam awh taai!” tinawh khy uhy.
14 Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara yin ihu suna cewa, “A gicciye shi!”
Pilat ing, “Kawti nawh nu? Ikaw thawlhnaak a sai awh nu? tinawh doet khqi hy. Cehlai cekkhqi ing khawteh khqoet na, “Thinglam awh taai!,” tinawh khy bai uhy.
15 Don son yă faranta wa taron rai, sai Bilatus ya sakar musu Barabbas. Ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
Thlang kqeng kawzeel sak a ngaih awh, Pilat ing Barabbas ce hlah pek khqi hy. Jesu taw a vyk coengawh, thinglam awh taai aham cekkhqi kut awh pehy.
16 Sojojin suka tafi da Yesu cikin fadar gwamna (wato, Firetoriyum), suka kira dukan kamfanin sojoji wuri ɗaya.
Qalkapkhqi ing Jesu ce praetorium ami ti boei a ipkhui na sawi uhy; qaalkapkhqi boeih ce kutoet na khy uhy.
17 Suka sa masa wata riga mai ruwan shunayya, suka kuma tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa.
Hik thim ce bai sak uhy, hling ce lumyk na sai pe unawh myk sak uhy.
18 Sai suka fara ce masa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
Cekcoengawh, “Juda sangpahrang a hqinglu kyi seh!” tina uhy.
19 Suka dinga bugunsa a kā da sanda, suka tattofa masa miyau. Suka durƙusa suka yi masa bangirma na ba’a.
A lu awh sawnghqawl ing vyk unawh sawh a phih uhy. A haiawh khuk sym doena koep pe unawh bawk uhy.
20 Bayan da suka gama yin masa ba’a, suka tuɓe rigar mai ruwan shunayyar, suka sa masa nasa tufafi. Sai suka tafi da shi don a gicciye shi.
Ami thekhanaak coengawh, hik thim ce suh pe unawh amah a hi ce bai sak tlaih uhy. Cekcoengawh thinglam awh taai aham cehpyi uhy.
21 Sai ga wani mutum daga Sairin da ake kira Siman, mahaifin Alekzanda da Rufus, yana wucewa kan hanyarsa daga ƙauye. Sai suka tilasta shi yă ɗauki gicciyen.
Cyqene khaw awhkaw thlang pynoet, Alexander ingkaw Rufus a pa Simon, kqawng nakaw ak law ce tu unawh, thinglam ce kawh sak ngah ngah uhy.
22 Suka kawo Yesu a wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
Jesu ce Golgotha ami ti hun benna ceh pyi uhy (cece “luquh hun,” tinaak ni).
23 Sai suka miƙa masa ruwan inabi gauraye da mur, don yă rage zafi, amma bai sha ba.
Murra ing amik kqit misur tui ce pe uhy, cehlai am aw hy.
24 Sai suka gicciye shi. Suka rarraba tufafinsa, suka jefa ƙuri’a a kansu don su ga abin da kowa zai samu.
Cekcoengawh thinglam awh taai uhy. Taicung zyk unawh a hi ce tei uhy.
25 Sa’a ta uku na safe ce kuwa aka gicciye shi.
Khawnoek pakthum awh thinglam awh taai uhy.
26 Akwai rubutu na zarginsa, da ya ce, Sarkin Yahudawa.
Thawlh amik puknaak ca ce: JUDA KHRIH SANGPAHRANG, tinawh qee pe uhy.
27 Suka gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Thlak thawlh qawi pakkhih awm thinglam awh pynoet ce ak tang ben awh pynoet ce ak cawng ben awh taai haih uhy.
Thlak thawlhkhqi ingqawi noet sih haih uhy,” ti ak awi ce soep hy.
29 Masu wucewa suka zazzage shi. Suka kaɗa kai suna cewa, “To, kai da za ka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku,
Cawhkaw ak thoek cawnkhqi ing ami lu khyp sih unawh, “Aw za! Nang tempul hqe nawh am thum nyn awh ak sa tlaih,
30 sai ka sauko daga gicciyen, ka ceci kanka!”
thinglam awhkawng kqum nawh namah ingkaw namah hul qu lah thaw voeih ti!” tina uhy.
31 Haka kuma, manyan firistoci da malaman dokoki suka yi masa ba’a a junansu, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa!
Cemyih lawtna khawsoeih boeikhqi ingkaw anaa awi cawngpyikung khqi ingawm a mimah ingkaw a mimah anglakawh anih ce, “Thlak chang taw thaawng hlai hy, amah ingkaw amah taw am thaawng qu thai hy!
32 Bari wannan Kiristi, wannan Sarkin Isra’ila, yă sauko yanzu daga gicciye, don mu ga mu kuma gaskata.” Waɗanda aka gicciye tare da shi ma suka zazzage shi.
Khrih Israelkhqi a sangpahrang, ti unawh kami nik cangnaak aham, tuh thinglam awhkawng nuk kqum law lah thoeih ti,” tina uhy. Amah ingqawi thinglam awh ami taai thlang pynoet ingawm anih ce the kha na hy.
33 Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar.
Khawnoek paquk awhkawng pakow dy dek pum awh khaw than hy.
34 A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
Khawnoek pakow awh ce Jesu ing khawteh na, “Eloi, Eloi, Lama sabachthani” tinawh khy hy, (cece “Ka Khawsa, ka Khawsa, kawtih nani cehtaak?” tinaak ni.)
35 Da waɗansu cikin waɗanda suke tsattsaye kusa da wurin suka ji haka, suka ce, “Ku saurara, yana kiran Iliya.”
Cawhkaw amik dyikhqi ing aming zaak awh, “Ngai lah uh, Elijah khy hy ce,” ti uhy.
36 Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
Thlang pynoet ce dawng nawh hlapawt ce misur tui ak thui awh a hluk coengawh cungkui awh tlet nawh Jesu ce awk sak hy, “Toek poek poek lah usih nyng. Elijah law nawh ak lo law hly nu?” anih ing tihy.
37 Da murya mai ƙarfi, Yesu ya ja numfashinsa na ƙarshe.
Cawh Jesu taw khawteh na khy nawh kawn zip hy.
38 Labulen haikali kuwa ya yage kashi biyu, daga sama har ƙasa.
Tempul awhkaw hizan ce a saw nakawng ak kai dy pakkhih na teek hy.
39 Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
Cawh Jesu a haiawh ak dyi, qalkap zakhat ak ukkung ing ak khy doena Jesu a thih ce a huh awh, “Ve ak thlang ve Khawsa Capa tak ni!” tinawh kqawn hy.
40 Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
Nukhqi ingawm ak hla nakawng qeh lawt uhy. Cawhkaw nukhqi taw Meri Magdalene, ang no Jakob ingkaw Joses anu Meri ingkaw Salome, vetloek ve.
41 A Galili waɗannan mata ne suka riƙa bin sa suna yin masa hidima. Waɗansu mata da yawa da suka zo tare da shi daga Urushalima, su ma suna nan a can.
Kalili qam na vawhkaw nukhqi ve a hu awh bat unawh a ngaihnaak awh ak dodankungkhqi na awm uhy. Amah ingqawi Jerusalem na amik law haih nukhqi awm khawzah awm uhy.
42 Ranar kuwa ita ce ranar Shirye-shirye (wato, ana kashegari Asabbaci). Saboda haka, da yamma ta yi, sai
Ce nyn taw coekqoeknaak nyn (Sabbath than khawnghi) na awm hy. Khawmy ben a pha awh,
43 Yusuf daga Arimateya, wani sanannen ɗan Majalisa, wanda dā ma yake jiran zuwan mulkin Allah, ya je wajen Bilatus ba tsoro, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Arimathai khaw awhkaw khawksimkung kqihchah kap thlang pynoet, Khawsa qam ak qeh Joseph ce Pilat a venna qaal leeknaak ing cet nawh, Jesu a qawk ce thoeh hy.
44 Bilatus ya yi mamaki da ya ji cewa Yesu ya riga ya mutu. Sai ya kira jarumin ya tambaye shi ko Yesu ya riga ya mutu.
Anih thi hawh hy, tice Pilat ing ang zaak awh ak kawpoek na kyi hy. Qalkap zakhat ak ukkung ce khy nawh, Jesu ak thi hawh tang nu, tinawh doet hy.
45 Da ya ji ta bakin jarumin cewa haka ne, sai ya ba wa Yusuf jikin.
Qalkap zakhat ukkung a ven awhkawng thi tang hawh hy tice ang zaak awh, Jesu a qawk ce Joseph a venawh pehy.
46 Sai Yusuf ya kawo zanen lilin, ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi da lilin ɗin, sa’an nan ya sa shi a kabarin da aka fafe a cikin dutse. Sai ya gungura wani dutse ya rufe bakin kabarin.
Joseph ing hi thlai nawh qawk ce lo hy, a zawl coengawh thel ak cawh hqeet phyi khuina pup hy. Cekcoengawh phyi chawmkeng ce lungpei ak bau soeih hlum nawh tleng hy.
47 Maryamu Magdalin da Maryamu uwar Yusuf sun ga inda aka kwantar da shi.
Meri Magdalene ingkaw Joses a nu Meri ingawm ak pupnaak a hun ce sim lawt hy nih.