< Markus 14 >

1 To, saura kwana biyu ne kaɗai a yi Bikin Ƙetarewa da Bikin Burodi Marar Yisti, sai manyan firistoci da malaman dokoki, suka nemi wani dalili su kama Yesu a ɓoye, su kashe.
Filyakyale ifighono fivili kuuva kyimikke kya pasaka na makete ghano naghavikilue ikilule, avanaha va vatekesi na vavulanisi va ndaghilo, vakava vifilonda isila ija kunkola uYesu kisyefu kuuti vam' bude.
2 Suka ce, “Ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su yi tawaye.”
Vakijovasyagha veene vakatisagha, “Nave tuuti tunkole ikighono ikyimike, avanhuu kyande vileeta amabaatu.”
3 Yayinda yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu, yana cin abinci, sai wata mace ta zo da wani ɗan tulu na turaren alabasta da aka yi da nardi zalla, mai tsadan gaske. Ta fasa tulun, ta kuma zuba turaren a kansa.
Uyesu alyale mu likaaja ilya Betania, mu nyumba ja Simoni juno ulutasi alyale ni buuba. Ye ikalile mu nyumba ijio ali pilia, akingila umukijuuva jumonga, akolile isupa ija livue inya mafuta amanofu agha kupakala agha ndalama nyinga. Akadindula isupa, pe akakung'hilila pa mutu ghwa Yesu kukumwimika.
4 Waɗansu daga cikin waɗanda suke wurin, suka ji haushi, suka ce wa juna, “Me ya sa za a ɓata turaren nan haka?
Avaanhu vamo vano pwevalyale vakakalala, vakijovasyagha vakatisagha, “Lwaki kunangania amafuta amanofu agha?
5 Da an sayar da shi, ai, da an sami kuɗi fiye da albashi ma’aikaci na shekara guda, a ba wa matalauta. Sai suka tsawata mata da zafi.”
Ulwakuwa ghaale ghighusivua indinali filundo fitatu na kukila, neke indalama isio saaale sikuvatanga avakotofu.” Pe vakan' dalikila umukijuuva jula.
6 Yesu ya ce, “Ku ƙyale ta mana. Don me kuke damunta? Ta yi abu mai kyau a gare ni.
UYesu akati, “'Muleke, kiki mukun'gasia umukijuuva uju? Ambombiile imbombo inofu.
7 Matalauta dai suna tare da ku kullum, za ku kuma iya taimakonsu a duk lokacin da kuke so. Amma ni ba zan kasance da ku kullum ba.
Avakotofu muli navoope jaatu, munoghiile kukuvatanga unsiki ghwoni. Neke une, nanili numue ifighono fyoni.
8 Ta yi abin da ta iya yi. Ta zuba turare a jikina kafin lokaci, don shirin jana’izata.
Umekijuuva uju ambombiile vunofu mu fino aveele nafyo, apakile amafuta um' bili ghwano kukughuling' hania kusyilua.
9 Gaskiya nake gaya muku, duk inda aka yi wa’azin bishara ko’ina a duniya, za a faɗi abin da ta yi, domin tunawa da ita.”
Kyang'haani nikuvavuula niiti, pano iMhola iNofu jipulisivua mu iisi, naji mbombo jino avombile umukijuuva uju' jijovwagha. Mu uluo vikunkumbukagha umukijuuva uju.”
10 Sai Yahuda Iskariyot, ɗaya daga cikin Sha Biyun nan, ya je wajen manyan firistoci don yă bashe Yesu a gare su.
Pepano uYuuda Isikalioti, umo mu vasung' hua vala kijigho na vavili, akaluta ku vanah va vatekesi kuuti amwohele uYesu ku veene.
11 Suka yi murna da jin haka, suka yi alkawari za su ba shi kuɗi. Don haka, ya fara neman zarafi yă ba da shi.
Voope ye vapuliike, vakahovoka kyongo, vakamulagha kukumpeela indalama. Pepano uYuuda Isikalioti akatengula kulonda unsiki unno ughwa kumwohela uYesu.
12 A rana ta fari ta Bikin Burodi Marar Yisti, lokacin da akan yanka ɗan ragon hadayar kafara, bisa ga al’ada ta tunawa da Bikin Ƙetarewa, sai almajiran Yesu suka tambaye shi, suka ce, “Ina kake so mu je mu shirya maka wurin da za ka ci Bikin Ƙetarewa?”
Ikighono ikya kwanda ikya kyimike kya makate ghano naghavikilue ikilule, pano vakabudagha ing' holo ija kyimike kya pasaka, avavulanisivua va Yesu vakamposia vakati, “Ghulonda tukuling'hanikise kuughi ukwa kuliila ikyimike ikya pasaka?”
13 Sai ya aiki biyu daga cikin almajiransa ya ce, “Ku shiga cikin birni, za ku sadu da wani ɗauke da tulun ruwa. Ku bi shi.
Pepano uYesu akavomola vavili nkate mu vavulanisivua vaake akati, “Mulute ku likaaja ilivaha ilya Yelusalemu, mu sila mutang'hana umukinhaata itwikile ulusaaji lwa malenga. Ujuo ghwe mum'bingililaghe.
14 Gidan da ya shiga, ku gaya wa maigidan cewa, ‘Malam yana tambaya, ina ɗakin baƙina, inda zan ci Bikin Ƙetarewa tare da almajiraina?’
Kuhanga inyumba jino kyaikwingila. Apuo, mum'buule unya nyumba kuuti, 'UM'bulanisi iiti, kili kughi ikyumba ikya vahesia, pano panoghiile aliile ikyimike ikya Pasaka, palikimo na vavulanisivua vaake?'
15 Zai nuna muku wani babban ɗakin sama da aka shirya domin baƙi. Ku yi mana shirin a can.”
Umweene ikuvasoona ikyumba ikya ku gholoofa, ikyeleefu kino kinosivue. Mutuliang'hanikisie umuo.”
16 Almajiran suka tafi, suka shiga cikin birnin, suka kuwa tarar da kome kamar yadda Yesu ya faɗa musu. Sai suka shirya Bikin Ƙetarewa.
Avavulanisivua vala vakavuuka viluta ku likaaja ilio. Ye vafikile, vakasivonaa sooni ndaule uYesu aveele avavulile. Pe vakaling'hania ikyimike ikya pasaka.
17 Da yamma ta yi, sai Yesu ya zo tare da Sha Biyun.
Ye jifikile ivwilile, uYesu na vavulanisivua vaake kijigho na vavili vakafika mu nyumba jila.
18 Yayinda suke cin abinci a tebur, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗaya daga cikinku zai bashe ni, wani wanda yake ci tare da ni.”
Ye vali pilia, Yesu akati, “Nikuvavuula isa kyang'haaani, jumonnga mulyumue, ghwope ilia palikimo nuune, itapikunyohela.”
19 Suka cika da baƙin ciki, da ɗaya-ɗaya suka ce masa, “Tabbatacce, ba ni ba ne, ko?”
Avavulanisivua vaake vakasukunala, nujunge akatengula kukumposia uYesu iiti, “Asi, neene?”
20 Ya ce, “Ɗaya daga cikin Sha Biyun ne, wanda yake ci tare da ni a kwano.
UYesu akati, “Umuunhu ujuo, ghwa mu kipugha kiinu umue kijigho na vavili mwe vano musaasa nuune unkate mu kivughaana.
21 Ɗan Mutum zai tafi kamar yadda yake a rubuce game da shi, amma kaiton mutumin da ya bashe Ɗan Mutum! Zai fi masa, da ba a haife shi ba.”
Une ne Mwana ghwa Muunhu nifua, ndavule lilembilue mu Malembe aMImike. Neke iga, umuunhu ujuo juno ikunyohela ne Mwana ghwa Muunhu! kiba umuunhu ujuo, ngale naaholwagha.”
22 Yayinda suke cin abinci, sai Yesu ya ɗauki burodi, ya yi godiya, ya kakkarya, ya ba wa almajiransa, yana cewa, “Ku karɓa, wannan jikina ne.”
Ye vali pilia, uYesu akatoola unkate akahongesia kwa Nguluve, akamenyulania, akavapeela avavulanisivua vaake akati, “Koogho, ughu ghwe m'bili ghwano.
23 Sai kuma ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, ya kuma miƙa musu, dukansu suka sha daga ciki.
Pe akatoola ikikombe ikya luhuuje, akahongesia kwa Nguluve, akavapeela, vakunyua vooni.
24 Sai ya ce musu, “Wannan jinina ne na alkawari, wanda aka zubar da shi saboda mutane da yawa.
Akavavuula akati, “Iji je danda jango ija lufigo lwa Nguluve na vaanhu vaake, jino jikung'hika vwimila avaanhu vinga.
25 Gaskiya nake gaya muku, ‘Ba zan ƙara sha daga’ya’yan inabi ba, sai ranan nan, da zan sha shi sabo a mulkin Allah.’”
Kyang'haani nikuvavuula niiti, une nanilanyua kange uluhuujje ulu, kuhanga pano niliiva ninyua uluhuuje ulupia ku vutwa vwa Nguluve.”
26 Da suka rera waƙa, sai suka fita, suka tafi Dutsen Zaitun.
Pepano vakimba ulwimbo, pekavuuka viluta ku kidunda ikya Miseiyuni.
27 Yesu ya ce musu, “Dukanku za ku ja da baya ku bar ni, gama yana a rubuce cewa, “‘Zan bugi makiyayin tumaki, tumakin kuwa za su warwatse.’
Apuo uYesu akavavuula avavulanisivua vaake akati, “Ikilo ija musyughu umue mweni kyamukung'himbila, ulwakuva lilembilue mu Malembe aMimike, 'Nikuntova un'diimi, nasi ng'holo sipalasana.”.
28 Amma bayan na tashi, zan sha gabanku zuwa Galili.”
Akajova kange akati, “Neke niliiva nisiskyukile nilikuvalongolela kuluta ku Galilaya.”
29 Bitrus ya ce, “Ko da duka sun ja da baya suka bar ka, ba zan bar ka ba.”
Upeteli akam'buula akati, “Nambe avange vooni vakuleke, une nanikukuleka!”
30 Yesu ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, yau, tabbatacce, a daren nan, kafin zakara yă yi cara sau biyukai da kanka za ka yi mūsun sanina sau uku.”
UYesu akamwamula akati, “Kyang'haani nikukuvuula, ikilo jijiiji ing'hongove ye jikya kuvika ulwa vuvili, uve ghuuva ung'hanile katatu.”
31 Amma Bitrus ya yi ta nanatawa da ƙarfi ya ce, “Ko da zan mutu tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Duk sauran ma suka ce haka.
UPeteli akajova akakangasia akati, “une nanikukuleka lisiku, nambe kuuve kwe kufua palikimo nuve.” Voope avavulanisivua avange vooni vakajova vule vule.
32 Suka tafi wani wurin da ake kira Getsemane, Yesu ya kuma ce wa almajiransa, “Ku zauna a nan, yayinda ni kuwa in yi addu’a.”
UYesu na vavulanisivua vaake vafafika pamonga, panno pakatambulwagha Getisemani. Pe akavavuula avavulanisivua vaake akati, “Mukalaghe apa, pano une nikufuunya.”
33 Ya tafi tare da Bitrus, Yaƙub da kuma Yohanna. Sai ya fara baƙin ciki da damuwa ƙwarai.
Pe akantoola uPeteli, uYavovo nu Yohani, akaluta navoope pavulongolo padebe. Akatengula kusukunala kyongo na kutelateela.
34 Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har ma kamar zan mutu. Ku dakata a nan ku yi tsaro.”
Akavavuula akati, “Umwojo ghwano ghuli nu lusukunalo ulukome, ghunoghanogha mulwa kufua. Mukale bahaapa, muvisaghe maaso.”
35 Sai ya yi gaba kaɗan, ya fāɗi a ƙasa, ya yi addu’a, ya ce in mai yiwuwa ne, a ɗauke masa wannan sa’a.
Umwene akaluta pavulongolo padebe, akapupama paasi, akifuunya kwa Nhaata kuuti, nave lunoghile, unsiki ughwa lupumuko ghuleke kukumwagha.
36 Ya ce, “Ya Abba, Uba, kome mai yiwuwa ne a gare ka. Ka ɗauke mini wannan kwaf. Amma ba abin da nake so ba, sai dai abin da kake so.”
Akati, “Ghwe Nhaata, uve nakikutolile kimonga. NIsuuma umbusikisie ikikombe ikya lupumuko. Neke nakwekuti uvombe mu vughane vwango, looli mu vughane vwako.”
37 Sai ya koma wajen almajiransa, ya same su suna barci. Ya ce wa Bitrus, “Siman, kana barci ne? Ka kāsa yin tsaro na sa’a ɗaya?
Ye ifunyile, akagomoka ku vavulanisivua vala, akavona vaghoneliile. Pe akam'buula uPeteli akati, “Simoni, ughoneliile? Ukunilue kuuva maaso nambe akavalilo kamo?
38 Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, domin kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
Pe akavavuula akati, “Muuve maaso, mufunyaghe kuuti ingelo sileke kukuvalema. Umwonjo ghutavwile, neke um'bili n'dwesi.”
39 Ya sāke komawa, ya maimaita addu’ar da ya yi.
UYesu akaluta kukufuunyu kange, akajova amasio ghala.
40 Da ya dawo, ya sāke tarar da su suna barci, domin barci ya cika musu ido. Suka rasa abin da za su ce masa.
Ye ifunyile, akagomoka kange, akavona vaghonelile, ulwakuwa vaale ni tulu nyinga. Vakakunua ikya kujova.
41 Da ya koma sau na uku, sai ya ce musu, “Har yanzu kuna barci, kuna hutawa ba? Ya isa! Lokaci ya yi. Duba an ba da Ɗan Mutum a hannun masu zunubi.
Akaluta ulwa vatatu kukufuunya. Ye agomwike, akavavuula akati, “Mujiighe mufighona na kupuuma? Lukwilile lino! Unsiki ghufikile ghuno une ne Mwana ghwa Muunhu nivikua mu mavoko gha vahosi.
42 Ku tashi! Mu tafi! Ga mai bashe ni ɗin yana zuwa!”
Ima tulutaghe! Lolagha unya kunyohela ali piipi.”
43 Yana cikin magana ke nan, sai Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun ya bayyana. Ya zo tare da taro da suke riƙe da takuba da sanduna. Manyan firistoci da malaman dokoki, da kuma dattawa ne suka turo taron.
UYesu ye ajiighe ijova navo, uYuuda jumo nkate mu vavulanisivua kijigho na vavili, akafika ni kipugha kya vaanhu vakolile ibamba ni mbunda. Avaanhu avuo valyasung'hile na vavaha va vatekesi, avavulanisi va ndaghilo na vagojo.
44 Mai bashe shi ɗin ya riga ya shirya alama da su cewa, “Wanda na yi wa sumba, shi ne mutumin, ku kama shi, ku riƙe sosai.”
UYuuda umwohesi alyavavuliile ng'haani avaanhu vala ikivalilo ikya kummanya uYesu akati, “Juno kyanikunnonela, ujuo iiva ghwe mwene, munkolaghe, mulutaghe naghwo mu vuloleeli.”
45 Nan da nan Yahuda ya je wurin Yesu ya ce, “Rabbi!” Ya kuma yi masa sumba.
UYuuda ye afikile uYesu akati, “'M'bulsnisi.” Akannonela.
46 Mutanen kuwa suka kama Yesu, suka riƙe shi.
Pe avaanhu vala vakankola uYesu.
47 Sai wani cikin waɗanda suke tsattsaye kusa ya zāre takobinsa, ya sare kunnen bawan babban firist.
Neke jumonga mu vano valyimile pala, akasomola ibamba, akankotova unkami ughwa ntekesi um'baha, akan'dumula imbulughutu.
48 Yesu ya ce, “Ina jagoran wani tawaye ne da kuka fito da takuba da kuma sanduna domin ku kama ni?
UYesu akavaposia avaanhu vala akati, “Mwisile ni bamba ni mbunda kukung'hola une hwene nili mhijim'budi!
49 Kowace rana ina tare da ku, ina koyarwa a filin haikali, ba ku kama ni ba. Amma dole a cika Nassi.”
Ongo jaatu navisagha numue nivulanisia mu nyumba inyimike ija kufunyila, namwang'holagha! Lino isi sihumila kukwilanisia sooni sino silembilue mu Malembe aMimike.”
50 Sai kowa ya yashe shi ya gudu.
Peano avavulanisivua vaake vooni vakamuleke, vakakimbilia.
51 Wani saurayin da ba ya sanye da kome sai rigar lilin, yana bin Yesu. Da suka yi ƙoƙarin kama shi,
Neke unsoleka jumonga juno alitosisie isopeka akava ifikum'bingilila uYesu. Avalungu vala vakankola,
52 sai ya gudu ya bar rigarsa, ya gudu tsirara.
umwene akapukunyuka akaghuleka umwenda ghwake, akakimbila vufuula.
53 Suka kai Yesu wajen babban firist, sai dukan manyan firistoci, dattawa da kuma malaman dokoki suka taru.
Pe vakantwala uYesu kwantkesi um'baha. Uko kwe vakakong'haana avavaha va vatekesi vooni, avagojo palikimo na vavulanisi va ndaghilo.
54 Bitrus ya bi shi daga nesa, har cikin filin gidan babban firist. A can, ya zauna tare da masu gadi, yana jin ɗumin wuta.
UPeteliakava ium'bingilila uYesu pa vtli. Pambel ghwopeakngila mu luviika ulwa nyumba ija ntekesi um'baha, akikala ikwota umwotolikimo na vasikali avalolelel.
55 Manyan firistoci da dukan’yan Majalisa, suka shiga neman shaidar laifin da za a tabbatar a kan Yesu, domin su kashe shi. Amma ba su sami ko ɗaya ba.
Ppano avavaha va vateksi ni kipungha kya valogosi va Vayahudi vakava vilonda uvwolesi uvwa kumhingila uYesu kuuti vam'bude, neke navakaluvona lumonga.
56 Da yawa suka ba da shaidar ƙarya a kansa, amma shaidarsu ba tă zo ɗaya ba.
Avaanhu vinga vakolekagha isa vudesi vwimila umwene, neke uvwolesi vwave navukitng'hanagha.
57 Sai waɗansu suka miƙe tsaye, suka ba da wannan shaida ƙarya a kansa, suka ce,
Vamo vakiima, vakoleka isa vudesi vakati,
58 “Mun ji shi ya ce, ‘Zan rushe wannan haikali da mutum ya gina, cikin kwana uku, in sāke gina wani wanda ba ginin mutum ba.’”
“Usue tukampuliike umuunhu uji iiti, inyimike ija Nguluve jino jijengilue na vaanhu, neke mu fighono fitatu nijenga ijingi jin najijengua na vaanhu”.
59 Duk da haka ma, shaidarsu ba tă zo ɗaya ba.
Vwope uvwolesi uvuo navukiting'hanagha.
60 Sai babban firist ya tashi a gabansu, ya tambayi Yesu ya ce, “Ba za ka amsa ba? Wane shaida ke nan waɗannan mutane suke kawowa a kanka?”
Pepano untekesi um'baha akiima pakate pa vaanhu' akamposia uYesu akati, “Naghukwamula nambe lisio? Avaanhu ava vikwoleka kiki vwimila uve?”
61 Amma Yesu ya yi shiru, bai kuwa amsa ba. Babban firist ya sāke tambayarsa ya ce, “Kai ne Kiristi, Ɗan Mai Albarka?”
Umwene uYesu akajikala kimhihe, naakamula nambe lisio. Untekesi um'haba akamposia kange akati'”Uve veeve kili kilisite, Mwana ghwa Nguluve uMwimikua?”
62 Yesu ya ce, “Ni ne. Za ku kuwa ga Ɗan Mutum yana zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a cikin gizagizan sama.”
UYesu akamula akati, “Eena, neene. kange mulambona ne Mwana ghwa Muunhunitemile palikimo nu Nguluve unya ngufu, nikwisa mu mafunde kuhuma kukyanya.”
63 Babban firist ya yage tufafinsa, ya yi ce, “Ina dalilin neman waɗansu shaidu kuma?
Untekesi um'baha ye apuliike amasio aghuo akakalala' akademula umwenda ghwake iiti, “Lino pe tulonda vwakiki uvwolesi uvunge?
64 Kun dai ji saɓon. Me kuka gani?” Duka suka yanke masa hukuncin kisa.
Mupuliike ndavule ikuviika hwene Nguluve, ikumuligha kyongo uNguluve! Mwiti ndaani umuunhu uju?” Vooni vakamhigha kuuti anoghiile kubudua.
65 Sai waɗansu suka fara tattofa masa miyau, suka rufe masa idanu, suka bubbuge shi da hannuwansu, suka ce, “Yi annabci!” Masu gadin kuma suka ɗauke shi, suka yi masa duka.
Avange vakategungula kukumfunyila amati, vakan'dinda ku maaso, vakantova ni mbuli, vakamposia vakati, “Vila, veeni juno akutovile!” voope avasikali avaloleleli vakantoola, vakantova na mapi.
66 Yayinda Bitrus yake ƙasa a filin gidan, sai wata yarinya, baiwa, ɗaya daga cikin ma’aikatan babban firist, ta zo can.
UYesu ye ali munkate, uPeteli akajiighe pa luviika. Pepano akiisa umhinja um'bombi ghwa ntekesi um'baha.
67 Da ta ga Bitrus yana jin ɗumi, sai ta dube shi da kyau. Ta ce, “Kai ma kana tare da Yesu, Banazare.”
Akamwagha uPeteli ikwota umwoto, akamulola akati, “Na juuve uveele lumo nu Yesu uMunasaleti!”
68 Amma ya yi mūsu ya ce, “Ban san abin da kike magana ba, balle ma in fahimce ki.” Sai ya fita zuwa zaure.
UPeteli akakaana akati, “Nanikagwile, kange nanisitang'hine sino ghujova!” Akahuma kunji ku luviika. Ing'hongove jikavika!
69 Da baiwar ta gan shi a can, sai ta sāke gaya wa waɗanda suke tsattsaye a wurin, ta ce, “Wannan mutum yana ɗaya daga cikinsu.”
Um'bombi jula akamwagha kange uPeteli, pe akavavuula vano pwevalyale pala akati, “Uju ghwe umo mu vala.”
70 Sai ya sāke yin musu. Bayan ɗan lokaci kaɗan, sai waɗanda suke tsattsaye kusa suka ce wa Bitrus, “Lalle, kana ɗaya daga cikinsu, gama kai mutumin Galili ne.”
UPeteli akakaana kange. Unsiki n'debe vuvule, avaanhu vano pwevalyale pala vakam'buula kange uPeteli vakati, “kyang'haani uve uli umo mu vala, ulwakuva uve uli N'galilaya.”
71 Sai ya fara la’antar kansa, yana rantsuwa musu, yana cewa, “Ban san wannan mutumin da kuke magana a kai ba.”
Upeteli akaava ifikaana, akajiigha akati, “Kyang'haani umuunhu ujuo juno mujova, nanimmanyile!”
72 Nan da nan zakara ya yi cara sau na biyu. Sai Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya yi masa cewa, “Kafin zakara yă yi cara sau biyu, za ka yi mūsun sanina sau uku.” Sai ya fashe da kuka.
Unsiki ghughuo ing'hongove jikavika ulwa vuvili. Apuo upeteli akakumbuka ilisio lino uYesu am'buula kuuti, “Ing'hongove ye jikyale kuvika ulwa vuvili, ghuuva ughuuva ung'hanile katatu.” Ye akumbwike uluo, akatengula pilila kyongo.

< Markus 14 >