< Markus 13 >
1 Da yake barin haikalin, sai ɗaya daga cikin almajiransa ya ce masa, “Malam! Dubi irin manya-manyan duwatsun nan! Ka ga irin gine-ginen nan masu kyau mana!”
Bawkim lamkah a caeh vaengah a hnukbang rhoek khuikah pakhat loh a taengah, “Saya, mebang lungto neh mebang imsak nim he,” a ti nah.
2 Yesu ya amsa ya ce, “Ka ga dukan manyan gine-ginen nan? Ba wani dutse a nan, da za a bari kan wani da ba za a rushe ba.”
Te dongah Jesuh loh anih te, “Hekah imsak a len te na hmuh nama? Lungto sokah lungto he hmaai loengloeng het mahpawt a? Te tah phil loengloeng het mahpawt a?,” a ti nah.
3 Da Yesu yana zaune a kan Dutsen Zaitun da yake ɗaura da haikali, sai Bitrus, Yaƙub, Yohanna da kuma Andarawus, suka tambaye shi a ɓoye, suka ce,
Te phoeiah Bawkim rhaldan kah Olive tlang ah amah te ngol tih, Peter, James, Johan neh Andrew loh,
4 “Ka gaya mana, yaushe waɗannan abubuwa za su faru? Wace alama ce kuma za tă nuna cewa, duk waɗannan suna dab da cikawa?”
“Hekah he me vaengah lae a om khaw kaimih taengah thui lah. He he boeih a soep tom vaengkah miknoek tah mebang lae? tila Jesuh amah bueng te a dawt uh.
5 Sai Yesu ya ce musu, “Ku lura fa kada wani yă ruɗe ku.
Te dongah Jesuh loh amih te, “Ngaithuen uh khat khat loh nangmih n'rhaithi ve.
6 Da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne shi.’ Za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Kai ni, 'tila aka thui khaw kai ming neh muep ha pawk uh vetih muep rhaithi uh ni.
7 Sa’ad da kuka ji labarun yaƙe-yaƙe da jita-jitar yaƙe-yaƙe, kada hankalinku yă tashi. Dole irin waɗannan abubuwa su faru. Amma ƙarshen tukuna.
Te dongah caem neh caem kah olthang na yaak uh vaengah let uh boeh. A om ham khaw a kuek pai dae a bawtnah tah pha hlan.
8 Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki kuma yă tasar wa mulki. Za a yi girgizar ƙasa a wurare dabam-dabam, a kuma yi yunwa. Waɗannan dai mafarin azabar naƙuda.
Namtu loh namtu, ram loh ram a thoh thil ni. Hmuen takuem ah lingluei hinghuen vetih khokha khaw pai ni. Te tah bungtloh a tongnah coeng ni.
9 “Dole ku yi zaman tsaro. Za a ba da ku ga hukuma, a kuma bulale ku a majami’u. Saboda ni kuma, za ku tsaya a gaban gwamnoni da sarakuna, domin ku ba da shaida a gabansu.
Te dongah nangmih tah namamih te hmat uh thae. Nangmih te khoboei rhoek taengla n'thak uh vetih tunim ah m'boh uh ni. Te phoeiah khoboei rhoek neh manghai rhoek hmaiah khaw, amih taengah khaw kai ham laipai la na pai uh ni.
10 Dole sai an fara yin wa’azin bishara ga dukan al’ummai.
Namtom boeih taengah khaw lamhma la olthangthen te hoe ham a kuek.
11 Sa’ad da aka kama ku, aka kuma kai ku don a yi muku shari’a, kada ku damu da abin da za ku faɗa. Sai dai ku faɗi abin da aka ba ku a lokacin. Gama ba ku kuke magana ba, Ruhu Mai Tsarki ne.
Te dongah nangmih n'khuen uh tih n' tloeng uh vaengah na thui uh ham te ngaisa uh boeh. Tedae amah tekah a tue vaengah nangmih m'paek te tah thui uh pai. Nangmih tah aka thui la na om pawt tih Mueihla Cim ni aka om.
12 “Ɗan’uwa zai ba da ɗan’uwa a kashe. Mahaifi zai ba da ɗansa.’Ya’ya za su tayar wa iyayensu, su kuma sa a kashe su.
Te phoeiah manuca loh manuca, a napa loh ca te duek sak ham a voeih ni. Camoe rhoek long khaw a manu napa te a tingtoeh vetih a duek sak ni.
13 Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
Kai ming kongah hlang boeih loh m'hmuhuet uh ni. Tedae a bawt due aka ueh te tah daem ni.
14 “Sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama, mai kawo hallaka’tsaye indabai kamata ba (mai karatu ya gane), to, sai waɗanda suke a Yahudiya su gudu zuwa duwatsu.
Tedae na hmuh uh vaengah mitmoengnah tueilaehnah a pai te a kuek moenih. Aka tae loh yakming saeh. Te vaengah Judea kah rhoek te tlang la rhaelrham uh saeh.
15 Kada wani da yake kan rufin gidansa yă sauka, ko yă shiga gida don yă ɗauki wani abu.
Imphu kah aka om long khaw rhum boel saeh. A im kah khat khat loh ham khaw kun boel saeh.
16 Kada wani da yake gona kuma yă koma don ɗaukar rigarsa.
Lohma kah long khaw a himbai loh ham a hnuk la bal boel saeh.
17 Kaiton mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya a waɗancan kwanakin!
Anunae tekah khohnin ah bungvawn la aka om rhoek neh cacun rhoek aih.
18 Ku yi addu’a, kada wannan yă faru a lokacin sanyi.
Tedae sikca ah a om pawt ham thangthui uh.
19 Domin waɗancan kwanakin za su zama kwanaki na baƙin ciki, waɗanda ba a taɓa yin irinsa ba tun farkon halitta, har yă zuwa yanzu, ba kuwa za a sāke yin irinsa ba.
Suentae kah a tongcuek lamloh aka om pawh tebang phacipphabaem khohnin te ha pai ni. Te tah Pathen loh a suen parhii te tahae due khaw om loeng loeng hlan.
20 “Da ba don Ubangiji ya rage kwanakin nan ba, da ba wani da zai tsira. Amma saboda zaɓaɓɓu waɗanda ya zaɓa, sai ya rage kwanakin.
Te dongah Boeipa loh khohnin te a biim pawt atah pumsa he boeih daem thai mahpawh. Tedae a tuek tih a coelh tangtae ham te khohnin te a biim pah ni.
21 A lokacin nan, in wani ya ce muku, ‘Duba, ga Kiristi nan!’ Ko kuwa, ‘Duba, ga shi can!’ Kada ku gaskata.
Te vaengah pakhat loh nangmih taengah, 'Hela Khrih he, kela ke,’ a ti atah tangnah uh boeh.
22 Gama Kiristi masu yawa na ƙarya, da annabawan ƙarya za su firfito, su kuma aikata manyan alamu da ayyukan banmamaki don su ruɗi har da zaɓaɓɓu ma in zai yiwu.
Laithae khrih rhoek neh laithae tonghma rhoek phoe vetih a coengthai atah coelh tangtae rhoek te phael sak ham miknoek neh khobae rhambae a tueng sak uh ni.
23 Amma ku kula! Na dai gaya muku kome tun da wuri.
Te dongah nangmih taengah ka thui boeih te nangmih loh ana noek uh.
24 “Amma waɗancan kwanaki, bayan baƙin azaban nan, “‘rana za tă yi duhu, wata kuma ba zai ba da haskensa ba;
Tedae phacip phabaem phoeikah tekah khohnin ah khomik loh hmuep vetih hla loh a aa pae mahpawh.
25 taurari za su fāffāɗo daga sararin sama. Za a kuma girgiza manyan abubuwan da suke a sararin sama.’
Aisi rhoek khaw vaan lamloh tla ni. Vaan kah thaomnah khaw hinghuen uh ni.
26 “Sa’an nan, mutane za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin gizagizai da iko, da ɗaukaka mai girma.
Te phoeiah Hlang Capa te thaomnah tanglue, thangpomnah neh, khomai dongah ha pawk te a hmuh uh ni.
27 Zai kuma aiko mala’ikunsa su tattaro zaɓaɓɓunsa daga kusurwoyi huɗun nan, daga iyakar duniya har yă zuwa iyakar sama.
Te vaengah, puencawn rhoek te a tueih vetih diklai a soi lamloh vaan a soi duela khohli pali dongkah a coelh rhoek te a coi ni.
28 “To, sai ku yi koyi da itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi, ganyayensa kuma suka toho, kun san cewa damina ta yi kusa ke nan.
Te dongah thaibu lamkah nuettahnah te canguh. A hlaeng te suepluep la om tih a hnah te a boe coeng atah khohal yoei coeng tila na ming uh.
29 Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku san cewa ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
Te dongah nangmih khaw hekah aka om he na hmuh uh vaengah thohka taengah rhet om coeng tila ming uh.
30 Gaskiya nake gaya muku, zamanin nan ba zai shuɗe ba sai duk abubuwan nan sun faru.
Nangmih taengah rhep ka thui, he rhoek loh boeih a thoeng hlan atah tahae kah cadil loh khum loengloeng mahpawh.
31 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
Vaan neh diklai tah khum ni, tedae kai kah ol tah khum loengloeng mahpawh.
32 “Game da wannan rana ko sa’a kuwa, ba wanda ya sani, ko mala’ikun da suke sama, ko Ɗan, sai Uban kaɗai.
Tedae tekah a tue khohnin kawng te a ming uh moenih, vaan kah puencawn rhoek long khaw ming pawh, pa long pawt atah capa long khaw a ming moenih.
33 Ku lura fa! Ku zauna a shirye! Don ba ku san lokacin da shi zai zo ba.
Hlang pakhat loh a im te yiin la a hlah uh vaengah a sal rhoek te saithainah, neh a bibi rhip a paek phoeiah imtawt te hueltue la om ham a uen.
34 Yana kama da mutumin da zai yi tafiya. Yakan bar gidansa a hannun bayinsa, kowa da nasa aikin da aka sa shi, yă kuma ce wa wanda yake gadin ƙofa, yă yi tsaro.
Me vaengah lae a tue te a omeh tite na ming uh pawt dongah hak uh lamtah ana noek uh.
35 “Saboda haka, sai ku zauna a shirye, domin ba ku san lokacin da maigidan zai dawo ba, ko da yamma ne, ko da tsakar dare ne, ko lokacin da zakara na cara ne, ko kuma da safe ne.
Te dongah im kung te kholaeh ah khaw, ihdulh ah khaw, aikhong ah khaw, mincang ah khaw, me vaengah ha pawk ham khaw na ming uh pawt dongah ana hak uh.
36 In ya zo kwaram, kada ka bari yă tarar da kai kana barci.
Buengrhuet ha pawk vetih na ih uh te hmu ve.
37 Abin da na faɗa muku, na faɗa wa kowa. ‘Ku yi tsaro!’”
Te dongah nangmih ham ka thui te hlang boeih ham khaw ka thui, hak uh lah,” pahoi a ti nah.