< Markus 12 >
1 Sa’an nan ya fara yi musu magana da misalai ya ce, “Wani mutum ya shuka gonar inabi. Ya kewaye ta da katanga, ya haƙa rami domin matsin inabin, ya kuma gina ɗakin gadi. Sai ya ba wa waɗansu manoma hayar gonar inabin, sa’an nan ya yi tafiya.
Waseqala ukukhuluma labo ngemifanekiso wathi: Umuntu wahlanyela isivini, wasibiyela ngothango, wagebha isikhamelo, wakha umphotshongo, wasiqhatshisa kubalimi, waya kwelinye ilizwe.
2 Da lokacin girbi ya yi, sai ya aiki wani bawa wajen’yan hayan, don yă karɓo masa’ya’yan inabin daga wurinsu.
Kwathi sekuyisikhathi esifaneleyo wathuma inceku kubalimi, ukuze yemukele kubalimi okwesithelo sesivini.
3 Amma suka kama shi, suka yi masa dūka, suka kore shi hannun wofi.
Kodwa bayibamba bayitshaya, bayimukisa ize.
4 Sai ya sāke aikan wani bawa wurinsu, amma suka bugi wannan mutum a kai, suka wulaƙanta shi.
Wasebuya ethuma kubo enye inceku; laleyo bayitshaya ngamatshe bayilimaza ekhanda, bayixotsha isithelwe inhloni.
5 Har yanzu ya sāke aikan wani. Wannan kuwa suka kashe. Ya aika waɗansu da yawa; suka bubbuge waɗansu, sauran kuwa suka kashe.
Wasebuya ethuma enye; yona basebeyibulala; lezinye ezinengi, ezinye bazitshaya, lezinye bazibulala.
6 “Sauran mutum ɗaya da ya rage ya aika, ɗa, da yake ƙauna. Daga ƙarshe sai ya aike shi, yana cewa, ‘Za su girmama ɗana.’
Ngakho eseselendodana eyodwa ethandekayo kuye, ekucineni wayithuma kubo layo, esithi: Bazayihlonipha indodana yami.
7 “Amma’yan hayan suka ce wa juna, ‘Aha! Wannan shi ne magājin. Ku zo mu kashe shi, gādon kuma yă zama namu.’
Kodwa labobalimi bakhulumisana besithi: Le yindlalifa; wozani, siyibulale, lelifa lizakuba ngelethu.
8 Sai suka kama shi suka kashe, suka jefa shi bayan gonar inabin.
Basebeyibamba bayibulala, bayiphosela ngaphandle kwesivini.
9 “To, me, mai gonar inabin zai yi ke nan? Zai zo yă karkashe dukan’yan hayan nan, ya kuma ba wa waɗansu gonar inabin.
Ngakho uzakwenzani umninisivini? Uzakuza ababhubhise abalimi, anikele isivini kwabanye.
10 Ba ku taɓa karanta wannan Nassi ba, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kusurwan gini.
Kalibalanga yini lumbhalo othi: Ilitshe abakhi abalalayo, yilo eseliyinhloko yengonsi;
11 Ubangiji ya yi wannan, ya kuma yi kyau a idanunmu’?”
lokhu kwenziwe yiNkosi, njalo kuyisimanga emehlweni ethu?
12 Sai manyan Firistoci da malaman dokoki da shugabanni suka nemi hanyar da za su kama shi, domin sun gane ya yi misalin a kansu ne. Amma suka ji tsoron taron, saboda haka suka bar shi suka yi tafiyarsu.
Basebedinga ukumbamba, kodwa besaba ixuku; ngoba babesazi ukuthi wayekhulume lumfanekiso emelane labo. Basebemtshiya bahamba.
13 Daga baya, sai suka tura waɗansu Farisiyawa da mutanen Hiridus zuwa wurin Yesu, domin su sa masa tarko a cikin maganarsa.
Basebethuma kuye abanye babaFarisi labakaHerodi, ukuze bamthiye ekukhulumeni.
14 Suka zo wurinsa suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci. Ba ka bin ra’ayin mutane, don ba ka nuna bambanci. Amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya. Daidai ne a biya wa Kaisar haraji, ko babu?
Basebesiza bathi kuye: Mfundisi, siyazi ukuthi wena uqotho, njalo kawukhathali ngomuntu; ngoba kawunanzi isimo somuntu, kodwa ufundisa indlela kaNkulunkulu ngeqiniso: Kuvunyelwe yini ukuthela kuKesari kumbe hatshi?
15 Mu biya ko kada mu biya?” Amma Yesu ya san munafuncinsu, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko? Ku kawo mini dinari in ga.”
Sithele, kumbe singatheli? Kodwa ekwazi ukuzenzisa kwabo wathi kubo: Lingilingelani? Lethani kimi udenariyo, ukuze ngibone.
16 Suka kawo masa kuɗin, sai ya tambaye, su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne wannan?” Suka ce, “Na Kaisar.”
Basebeletha. Wasesithi kubo: Ngokabani lumfanekiso lalumbhalo? Basebesithi kuye: NgokaKesari.
17 Sai Yesu ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku ba wa Allah kuma abin da yake na Allah.” Suka yi mamakinsa ƙwarai.
UJesu wasephendula wathi kubo: Mnikeni uKesari okukaKesari, loNkulunkulu okukaNkulunkulu. Basebemangala ngaye.
18 Sa’an nan Sadukiyawa da suke cewa, babu tashin matattu, suka zo masa da tambaya.
Basebesiza kuye abaSadusi, abathi kakukho ukuvuka kwabafileyo; basebembuza, besithi:
19 Suka ce, “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, in ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata babu’ya’ya, dole mutumin ya auri gwauruwar, yă kuma samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.
Mfundisi, uMozisi wasibhalela, ukuthi: Uba umfowabo womuntu esifa, atshiye umkakhe, engatshiyi bantwana, umfowabo kamthathe umkakhe, amvusele umfowabo inzalo;
20 To, an yi waɗansu’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu babu’ya’ya.
kwakulezelamani eziyisikhombisa; owokuqala wasethatha umfazi, wafa engatshiyanga inzalo;
21 Na biyun ya auri gwauruwar, sai shi ma ya mutu, babu’ya’ya. Haka kuma na ukun.
lowesibili wamthatha, wafa, laye engatshiyanga inzalo; lowesithathu kwaba njalo;
22 A gaskiya, ba ko ɗaya daga cikin bakwai ɗin da ya bar’ya’ya. Daga ƙarshe, macen ta mutu.
lalaba boyisikhombisa bamthatha, kabatshiyanga inzalo. Ekucineni kwabo bonke kwafa lomfazi.
23 To, a tashin matattu, matar wa za tă zama, don duk su bakwai nan sun aure ta?”
Ngakho ekuvukeni kwabafileyo, mhla bevukayo, uzakuba ngumkabani kubo; lokhu abayisikhombisa babelaye engumkabo?
24 Yesu ya ce, “Ashe, ba a cikin kuskure kuke ba saboda rashin sanin Nassi, ko ikon Allah?
UJesu wasephendula wathi kubo: Kaliduhanga yini ngalokhu, ngoba lingayazi imibhalo, loba amandla kaNkulunkulu?
25 Sa’ad da matattu suka tashi, ba za su yi aure ba, ba kuwa za a ba da su ga aure ba. Za su zama kamar yadda mala’iku suke a cikin sama.
Ngoba mhla bevukayo ekufeni, kabathathani, njalo kabendiswa, kodwa banjengengilosi ezisemazulwini.
26 Game da tashin matattu kuwa, ashe, ba ku karanta a cikin littafin Musa ba, game da labarin ɗan kurmin nan mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, yadda Allah ya yi magana da shi ya ce, ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’?
Kodwa mayelana labafileyo, ukuthi bayavuswa, kalifundanga yini egwalweni lukaMozisi, ukuthi uNkulunkulu esihlahleni wakhuluma njani kuye, esithi: NginguNkulunkulu kaAbrahama, loNkulunkulu kaIsaka, loNkulunkulu kaJakobe?
27 Shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne. Kun yi mummunan kuskure!”
Kayisuye uNkulunkulu wabafileyo, kodwa uNkulunkulu wabaphilayo; ngakho lina liduhile kakhulu.
28 Wani daga cikin malaman dokoki ya zo ya ji suna muhawwara. Da ya lura cewa Yesu ya amsa musu daidai, sai ya tambaye shi ya ce, “A cikin dukan dokoki, wacce ta fi girma duka?”
Wasefika omunye wababhali, esezwile bebuzana, esebonile ukuthi ubaphendule kuhle, wambuza wathi: Yiwuphi umlayo wokuqala kuyo yonke?
29 Yesu ya ce, “Wadda ta fi girma duka, ita ce wannan. ‘Ku saurara, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
UJesu wasemphendula wathi: Owokuqala kuyo yonke imilayo ngowokuthi: Zwana, Israyeli: INkosi uNkulunkulu wethu, iNkosi yinye;
30 Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan hankalinka, da kuma dukan ƙarfinka.’
njalo wothanda iNkosi uNkulunkulu wakho ngenhliziyo yakho yonke, langomphefumulo wakho wonke, langengqondo yakho yonke, langamandla akho wonke. Yilo umlayo owokuqala.
31 Na biyun ita ce, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’Ba wata doka da ta fi waɗannan.”
Lowesibili uyafanana, yilo: Wothanda umakhelwane wakho njengalokhu uzithanda wena. Kawukho omunye umlayo omkhulu kulale.
32 Mutumin ya ce, “Malam, ka faɗi daidai. Daidai ne da ka ce, Allah ɗaya ne, babu kuma wani sai shi.
Umbhali wasesithi kuye: Kuhle, Mfundisi, utsho okuqotho ukuthi kuloNkulunkulu oyedwa, langaphandle kwakhe kakho omunye;
33 Nuna ƙauna ga Allah da dukan zuciyarka, da dukan ganewarka, da dukan ƙarfinka, da kuma nuna ƙauna ga maƙwabcinka kamar kanka, ya fi dukan hadayun ƙonawa da sadakoki.”
lokumthanda ngenhliziyo yonke, langokuqedisisa konke, langomphefumulo wonke, langamandla wonke, lokuthanda umakhelwane njengawe, kuyedlula yonke iminikelo yokutshiswa lemihlatshelo.
34 Da Yesu ya ga ya amsa da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka da nisa da mulkin Allah.” Daga lokacin, ba wanda ya yi karambani yin masa wata tambaya.
UJesu esembona ukuthi uphendule ngenhlakanipho, wathi kuye: Kawukhatshana lombuso kaNkulunkulu. Njalo kakwabe kusaba khona umuntu olesibindi sokumbuza.
35 Yayinda Yesu yake koyarwa a filin haikalin, sai ya yi tambaya ya ce, “Yaya malaman dokoki suke cewa Kiristi ɗan Dawuda ne?
UJesu, efundisa ethempelini, wasephendula wathi: Batsho njani ababhali ukuthi uKristu uyindodana kaDavida?
36 Dawuda da kansa ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana sai na sa abokan gābanka a ƙarƙashin sawunka.”’
Ngoba uDavida uqobo lwakhe ngoMoya oyiNgcwele wathi: INkosi yathi eNkosini yami: Hlala ngakwesokunene sami, ngize ngibeke izitha zakho zibe yisenabelo senyawo zakho.
37 Dawuda da kansa ya kira shi ‘Ubangiji.’ To, ta yaya zai zama ɗansa?” Taro mai yawa suka saurare shi da murna.
Ngakho uDavida uqobo lwakhe umbiza ngokuthi yiNkosi; pho uyindodana yakhe njani? Lexuku elikhulu lamuzwa ngokuthokoza.
38 Sa’ad da Yesu yake koyarwa ya ce, “Ku lura da malaman dokoki. Sukan so yin tafiya a manyan riguna, a kuma dinga gaishe su a wuraren kasuwanci.
Wasesithi kubo ekufundiseni kwakhe: Qaphelani ababhali, abathanda ukuhamba bembethe izembatho ezinde, lokubingelelwa emidangeni,
39 Sukan kuma nemi wuraren zama mafi daraja a majami’u, da kuma wuraren zaman manya a bukukkuwa.
lezihlalo eziqakathekileyo emasinagogeni, lezihlalo zabahloniphekayo ekudleni kwantambama;
40 Suna ƙwace gidajen gwauraye, kuma don nuna iyawa, sukan yi dogayen addu’o’i. Irin mutanen nan, za su sha hukunci mai tsanani sosai.”
abadla izindlu zabafelokazi, bekhuleka isikhathi eside ngokuzenzisa; laba bazakwemukela ukulahlwa okukhulu.
41 Yesu ya zauna ɗaura da inda ake bayarwa, ya kuma dubi yadda taron suke sa kuɗinsu a cikin ɗakunan ajiya haikali. Masu arziki da yawa suka zuba kuɗaɗe masu yawa.
UJesu wasehlala phansi maqondana lesitsha somnikelo wabona ukuthi ixuku liphosela njani imali esitsheni somnikelo; labanothileyo abanengi baphosela okunengi.
42 Amma wata matalauciya gwauruwa, ta zo ta saka anini biyu, da suka yi daidai da rabin kobo.
Kwasekufika umfelokazi othile ongumyanga waphosela inhlamvana ezimbili ezincane zemali, eziyindibilitshi.
43 Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, abin da matalauciya gwauruwan nan ta zuba cikin ɗakunan ajiya nan ya fi na sauran dukan.
Wasebizela kuye abafundi bakhe, wathi kubo: Ngiqinisile ngithi kini: Lumfelokazi ongumyanga uphosele okwedlula bonke laba abaphoseleyo esitsheni somnikelo;
44 Dukansu sun bayar ne daga cikin arzikinsu; ita kuwa, daga cikin talaucinta, ta ba da kome, duk abin da take da shi na rayuwa.”
ngoba bonke baphosele kokunengi kwabo; kodwa yena ebuyangeni bakhe uphosele konke alakho, konke okwempilo yakhe.