< Markus 11 >
1 Sa’ad da suka yi kusa da Urushalima, suka zo Betfaji da Betani wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki biyu daga cikin almajiransa,
Wakati ogo baisi Yerusarem, kalibu ya Besthfage ni Bethania, pakitombe sa mizeituni, Yesu atumike abele kati ya balyo benepunzi bake
2 ya ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gaba da ku, da shigarku, za ku tarar da wani ɗan jaki a daure a can, wanda ba wanda ya taɓa hawa. Ku kunce shi ku kawo nan.
Ni kuakokeya “Muyende ukijiji sa kibii kalibu ni twee. mana muujingile omo, mwammona mwana mbonda, ambaye anakwelwa kwaa. Mtabaye na munnete kwango.
3 In wani ya tambaye ku, ‘Don me kuke yin haka?’ Ku gaya masa cewa, ‘Ubangiji yana bukatarsa, zai kuma dawo da shi ba da jimawa ba.’”
Mana api mundu kubalokiya mwalowa kele ntenda iyeya? Mbakiyaye Bwana ando kumpala na ambukiya pano.”
4 Suka tafi, suka kuwa tarar da wani ɗan jaki a waje, a titi, daure a ƙofar gida. Suna cikin kunce shi ke nan,
Bayei ni kummona mwana mbonda kunza ya mlango kwenye mtaa wa palai ni membe kabaamuundua.
5 sai waɗansu mutane da suke tsattsaye a wurin suka ce musu, “Me kuke yi da kuke kunce ɗan jakin nan?”
Ni bandu bai bayemi palyo na kabaakokeya “Mutenda kele kumbundua mwana mbonda oyo?”
6 Suka amsa kamar yadda Yesu ya ce su yi. Mutanen kuwa suka ƙyale su.
Kabaakokeya katu ya abalogoli Yesu, ni bandu kabaaleka ayende.
7 Da suka kawo shi wajen Yesu, sai suka shimfiɗa rigunarsu a bayansa. Yesu kuwa ya hau ya zauna bisansa.
Benepunzi abele banletike mwana mbonda kwa Yesu na kabatandika ngobo yabe kunani ili Yesu awese kukwela.
8 Mutane da yawa suka shimfiɗa rigunarsu a kan hanya, waɗansu kuma suka baza rassan itatuwan da suka sara daga gonaki.
Bandi banyaansima kabatandika ngobo yabe mundela ni benge batandike matambe galyo batekwi mmigonda.
9 Waɗanda suka yi gaba, da kuma waɗanda suke biye, duk suka ɗaga murya, suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa a cikin sunan Ubangiji!”
Balyo bayei kulonge yake ni balyo bankotike kaba guta “Hosana! Abarikiwe aisa kwa lina lya Bwana.”
10 “Mai albarka ne mulkin nan mai zuwa na mahaifinmu Dawuda!” “Hosanna a can cikin samaniya!”
Ubarikiwe upwalume ogo uisa watate bitu Daudi! Hosana kwa aliye kunani.
11 Yesu ya shiga Urushalima ya kuma tafi filin haikali. Ya dudduba kome duka, amma da yake yamma ta yi, sai ya tafi Betani tare da Sha Biyun.
Ndipo Yesu ayingii Yerusalem na ayei hekaluni na aloi kila kilebe. Muda wa yei, ayei Bethania pamwepe ni komi ni ibele.
12 Kashegari, da suke barin Betani, Yesu kuwa ya ji yunwa.
Lisiku lya nyaibele, palyo kabakuya kuoma Bethania, abi ni njara.
13 Da ya hangi wani itacen ɓaure mai ganye, sai ya je domin yă ga ko yana da’ya’ya. Amma da ya kai can, bai tarar da kome ba sai ganye, domin ba lokacin’ya’yan ɓaure ba ne.
Abweni ntela wa kumwitu ubi ni manyei kutalu ayei kulola kama kubi ni kilebe mwa nnani.
14 Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn )
Kankokeya, “Ntopo wa ulya matunda kuoma kwako lelo.” Benepunzi bake bayowine. (aiōn )
15 Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
Baisi Yerusalem ni ywembe kayingia muhekalu katumbua kubapiya panza asalusaji ni anunuzi muhekalu. Kagalwa mesa za wabadilishaji pwela ni vitu vya asulusa ngunda.
16 ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
Kakanikiya kwa mundu yeyote kupotwa kilebe sosote muhekalu sa kisalulwage.
17 Da yake koya musu, sai ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira gidana, gidan addu’a na dukan al’ummai ba’? Amma ga shi kun mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
Kabayegana ni kukoya, “je iandikwe kwaa, nyumba yango yakemwa nyumba ya sala kwa mataifa gote? lakini mutei lipango lya anyang'anyi.”
18 Manyan firistoci da malaman dokoki suka ji wannan, sai suka fara neman hanyar da za su kashe shi, gama suna jin tsoronsa, saboda dukan taron suna mamakin koyarwarsa.
Makuhani akolo ni aandishi bayowine ga akoyage, ni bembe kabapala ndela ya kum'bulaga. Hata hivyo bayogwipe mwalo bandu banyansima batekanganywa ni mapundisho gake.
19 Da yamma ta yi, sai Yesu da almajiransa suka bar garin.
Kila pa yaike kitamunyo baboi mjini.
20 Da safe, da suke wucewa, sai suka ga itacen ɓauren nan ya yanƙwane tun daga saiwarsa.
Kabatyanga bwamba, baabweni ntela wa mmwitu uyomike mpaka mikega gake yake.
21 Bitrus ya tuna, sai ya ce wa Yesu, “Rabbi, duba! Itacen ɓauren nan da ka la’anta, ya yanƙwane!”
Petro kakombokya ni kukoya “Rabi lola, ntela wa mmwitu wa ulaanike uyomi.”
22 Yesu ya amsa ya ce, “Ku gaskata da Allah.
Yesu kabayangwa, mube ni imani kwa Nnongo.
23 Gaskiya nake gaya muku, in wani ya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka fāɗa cikin teku,’ bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata cewa, abin da ya faɗa zai faru, haka kuwa za a yi masa.
Amini nando kuwakoya kila ywa akikokeyue kitombe seno,'Boka na ukaitage wa mwene baharini mana kana ntopo masaka kumoyo wake lakini abi ni imani sa akoiye sapitya, Eyo ndivyo Nnongo atenda.
24 Saboda haka, ina faɗa muku, duk abin da kuka roƙa cikin addu’a, ku gaskata kun riga kun karɓa, zai kuwa zama naku.
Eyo nendo kuwabakiya kila kilebe sa muyopa ni kulokiya kwa ajiri yake, amini ni mpokile navyo vya ba vinu.
25 A duk lokacin da kuke tsaye cikin addu’a, in kuna riƙe da wani mutum a zuciyarku, ku gafarta masa, domin Ubanku da yake sama shi ma yă gafarta muku zunubanku.”
Wakati wa kuyema ni kuyopa, mnapaswa kusamehe sambi naso dhidi ya mundu ywenge, ili Tate binu bambinguni abasameeni mwenga mukosa yinu.
(Zingatia: mstari uno, Lakini msipo samehe tate binu wa mbinguni ni ywembe hata wasamehe masambi ginu. ntopo mu mistari ga kale)
27 Suka sāke dawowa cikin Urushalima. Da Yesu yana tafiya a filin haikali, sai manyan firistoci, malaman dokoki da kuma dattawa suka zo wurinsa.
Baisi Yerusalem kwa mara yenge. Yesu katyanga hekaluni, Makuhani akolo, aandishi ni agoi baisi kwake.
28 Suka tambaye, shi suka ce, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Wa kuma ya ba ka ikon yin wannan?”
Kabankokeya, kwa mamlaga gani utenda iyeya?” Nyai akupei mamlaka ya kutenda gano?”
29 Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
Yesu kabakokeya, naalokiya swali limo. Nikokeyage nani naakokeya nitenda gano kwa mamlaka ga nyai.
30 Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
Je, ubatizo wa Yohana wa omi mbinguni au wapii kwa bandu? Niyangwaye.”
31 Sai suka tattauna a junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai ce, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
Kabajadiliana bene kwa bene kabashindana ni kukoya “mana tukoiye kuoma mbinguni, akoya mwalowa kele hamkumuamini?
32 In kuma muka ce, ‘Daga wurin mutane ne’; suna jin tsoron mutane, don kowa ya ɗauka cewa, Yohanna, annabi ne na gaskiya.”
Mana twakoya kuomba kwa bandu, ... “Bayogwipe bandu, mwalo bote bakoyage Yohana abi nabii.
33 Saboda haka, suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”
Kabam'yangwa Yesu ni kukoya, “Tutangike kwaa” Yesu kabakokeya, “wala nenga nabakiya kwaa kwa mamlaka gani nitenda gano.