< Markus 11 >
1 Sa’ad da suka yi kusa da Urushalima, suka zo Betfaji da Betani wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki biyu daga cikin almajiransa,
Og da de nærme sig Jerusalem til Bethfage og Betania ved Oliebjerget, udsender han to af sine Disciple og siger til dem:
2 ya ce musu, “Ku je ƙauyen da yake gaba da ku, da shigarku, za ku tarar da wani ɗan jaki a daure a can, wanda ba wanda ya taɓa hawa. Ku kunce shi ku kawo nan.
"Går hen til den Landsby, som ligger lige for eder, og straks, når I komme ind i den, skulle I finde et Føl bundet, på hvilket der endnu aldrig har siddet noget Menneske; løser det og fører det hid!
3 In wani ya tambaye ku, ‘Don me kuke yin haka?’ Ku gaya masa cewa, ‘Ubangiji yana bukatarsa, zai kuma dawo da shi ba da jimawa ba.’”
Og dersom nogen siger til eder: Hvorfor gøre I dette? da siger: Herren har Brug for det, og han sender det straks herhen igen."
4 Suka tafi, suka kuwa tarar da wani ɗan jaki a waje, a titi, daure a ƙofar gida. Suna cikin kunce shi ke nan,
Og de gik hen og fandt Føllet bundet ved Døren udenfor ved Gyden, og de løse det.
5 sai waɗansu mutane da suke tsattsaye a wurin suka ce musu, “Me kuke yi da kuke kunce ɗan jakin nan?”
Og nogle af dem, som stode der, sagde til dem: "Hvad gøre I, at I løse Føllet?"
6 Suka amsa kamar yadda Yesu ya ce su yi. Mutanen kuwa suka ƙyale su.
Men de sagde til dem, ligesom Jesus havde sagt, og de tilstedte dem det.
7 Da suka kawo shi wajen Yesu, sai suka shimfiɗa rigunarsu a bayansa. Yesu kuwa ya hau ya zauna bisansa.
Og de føre Føllet til Jesus og lægge deres Klæder på det, og han satte sig på det.
8 Mutane da yawa suka shimfiɗa rigunarsu a kan hanya, waɗansu kuma suka baza rassan itatuwan da suka sara daga gonaki.
Og mange bredte deres Klæder på Vejen, andre Kviste, som de afskare på Markerne.
9 Waɗanda suka yi gaba, da kuma waɗanda suke biye, duk suka ɗaga murya, suna cewa, “Hosanna!” “Mai albarka ne wanda yake zuwa a cikin sunan Ubangiji!”
Og de, som gik foran, og de, som fulgte efter, råbte: "Hosanna! velsignet være den, som kommer, i Herrens Navn!
10 “Mai albarka ne mulkin nan mai zuwa na mahaifinmu Dawuda!” “Hosanna a can cikin samaniya!”
Velsignet være vor Fader Davids Rige, som kommer, Hosanna i det højeste!"
11 Yesu ya shiga Urushalima ya kuma tafi filin haikali. Ya dudduba kome duka, amma da yake yamma ta yi, sai ya tafi Betani tare da Sha Biyun.
Og han gik ind i Jerusalem, i Helligdommen, og da han havde beset alt, gik han, da det allerede var Aftenstid, ud til Bethania med de tolv.
12 Kashegari, da suke barin Betani, Yesu kuwa ya ji yunwa.
Og den følgende Dag; da de gik ud fra Bethania, blev han hungrig.
13 Da ya hangi wani itacen ɓaure mai ganye, sai ya je domin yă ga ko yana da’ya’ya. Amma da ya kai can, bai tarar da kome ba sai ganye, domin ba lokacin’ya’yan ɓaure ba ne.
Og da han så et Figentræ langt borte, som havde Blade, gik han derhen, om han måske kunde finde noget derpå, og da han kom til det, fandt han intet uden Blade; thi det var ikke Figentid.
14 Sai ya ce wa itacen, “Kada kowa yă ƙara cin’ya’yanka.” Almajiransa kuwa suka ji ya faɗi haka. (aiōn )
Og han tog til Orde og sagde til det: "Aldrig i Evighed skal nogen mere spise Frugt af dig!" Og hans Disciple hørte det. (aiōn )
15 Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
Og de komme til Jerusalem; og han gik ind i Helligdommen og begyndte at uddrive dem, som solgte og købte i Helligdommen, og han væltede Vekselerernes Borde og Duekræmmernes Stole.
16 ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
Og han tilstedte ikke, at nogen bar nogen Ting igennem Helligdommen.
17 Da yake koya musu, sai ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira gidana, gidan addu’a na dukan al’ummai ba’? Amma ga shi kun mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
Og han lærte og sagde til dem: "Er der ikke skrevet, at mit Hus skal kaldes et Bedehus for alle Folkeslagene? Men I have gjort det til en Røverkule."
18 Manyan firistoci da malaman dokoki suka ji wannan, sai suka fara neman hanyar da za su kashe shi, gama suna jin tsoronsa, saboda dukan taron suna mamakin koyarwarsa.
Og Ypperstepræsterne og de skriftkloge hørte det, og de søgte, hvorledes de kunde slå ham ihjel; thi de frygtede for ham, eftersom hele Skaren blev slagen af, Forundring over hans Lære.
19 Da yamma ta yi, sai Yesu da almajiransa suka bar garin.
Og da det blev Aften, gik han uden for Staden.
20 Da safe, da suke wucewa, sai suka ga itacen ɓauren nan ya yanƙwane tun daga saiwarsa.
Og da de om Morgenen gik forbi, så de, at Figentræet var visnet fra Roden af.
21 Bitrus ya tuna, sai ya ce wa Yesu, “Rabbi, duba! Itacen ɓauren nan da ka la’anta, ya yanƙwane!”
Og Peter kom det i Hu og siger til ham; "Rabbi! se, Figentræet, som du forbandede, er visnet."
22 Yesu ya amsa ya ce, “Ku gaskata da Allah.
Og Jesus svarede og siger til dem: "Haver Tro til Gud!
23 Gaskiya nake gaya muku, in wani ya ce wa dutsen nan, ‘Je ka, ka fāɗa cikin teku,’ bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata cewa, abin da ya faɗa zai faru, haka kuwa za a yi masa.
Sandelig, siger jeg eder, den, som siger til dette Bjerg: Løft dig op og; kast dig i Havet, og ikke tvivler i sit Hjerte, men tror, at det sker, som han siger, ham skal det ske.
24 Saboda haka, ina faɗa muku, duk abin da kuka roƙa cikin addu’a, ku gaskata kun riga kun karɓa, zai kuwa zama naku.
Derfor siger jeg eder: Alt, hvad I bede om og begære, tror, at I have fået det, så skal det ske eder.
25 A duk lokacin da kuke tsaye cikin addu’a, in kuna riƙe da wani mutum a zuciyarku, ku gafarta masa, domin Ubanku da yake sama shi ma yă gafarta muku zunubanku.”
Og når I stå og bede, da forlader, dersom I have noget imod nogen, for at også eders Fader, som er i Himlene, må forlade eder eders Overtrædelser.
Men dersom I ikke forlade, skal eders Fader, som er i Himlene, ej heller forlade eders Overtrædelser"
27 Suka sāke dawowa cikin Urushalima. Da Yesu yana tafiya a filin haikali, sai manyan firistoci, malaman dokoki da kuma dattawa suka zo wurinsa.
Og de komme atter til Jerusalem; og medens han gik omkring i Helligdommen, komme Ypperstepræsterne og de skriftkloge og de Ældste hen til ham.
28 Suka tambaye, shi suka ce, “Da wane iko kake yin waɗannan abubuwa? Wa kuma ya ba ka ikon yin wannan?”
Og de sagde til ham: "Af hvad Magt gør du disse Ting? eller hvem har givet dig denne Magt til at gøre disse Ting?"
29 Yesu ya ce, “Zan yi muku tambaya guda. Ku ba ni amsa, ni kuma zan gaya muku, ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa.
Men Jesus sagde til dem: "Jeg vil spørge eder om een Ting, og svarer mig derpå, så vil jeg sige eder, af hvad Magt jeg gør disse Ting.
30 Baftismar Yohanna, daga sama ce, ko daga mutane? Ku faɗa mini!”
Johannes's Dåb, var den fra Himmelen eller fra Mennesker? Svarer mig!"
31 Sai suka tattauna a junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai ce, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
Og de tænkte ved sig selv og sagde: "Sige vi: Fra Himmelen, da vil han sige, hvorfor troede I ham da ikke?
32 In kuma muka ce, ‘Daga wurin mutane ne’; suna jin tsoron mutane, don kowa ya ɗauka cewa, Yohanna, annabi ne na gaskiya.”
Men sige vi: Fra Mennesker" så frygtede de for Folket; thi alle holdt for, at Johannes virkelig var en Profet.
33 Saboda haka, suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”
Og de svare og sige til Jesus: "Vi vide det ikke." Og Jesus siger til dem: "Så siger jeg eder ikke heller, af hvad Magt jeg gør disse Ting."