< Markus 10 >

1 Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.
Titia Jisu Capernaum chari kene Jordan Nodi paar korise aru Judea desh phale ahi jaise, aru bisi manu Tai logote joma hoise, aru hodai nisena Tai taikhan ke sikhai di thakise.
2 Waɗansu Farisiyawa suka zo suka gwada shi, ta wurin yin masa tambaya cewa, “Daidai ne bisa ga doka, mutum yă saki matarsa?”
Kunba Pharisee khan Taike porikha kori bole kiba hudise, “Ki karone mota tai maiki ke chari dibole niyom ase?”
3 Ya amsa ya ce, “Me Musa ya umarce ku?”
Aru Tai taikhan ke jowab dikene koise, “Moses tumikhan ke ki hukum disele?”
4 Suka ce, “Musa ya ba da izini mutum yă rubuta takardar saki, yă kuma kore ta.”
Taikhan koise, “Moses koise chari bole laga kagos likhi kene taike chari dibole pare.”
5 Yesu ya ce, “Saboda taurin kanku ne, Musa ya rubuta muku wannan doka.
Aru Jisu taikhan ke koise, tumikhan laga mon tan huwa karone tai tumikhan ke etu hukum dise.
6 Amma a farkon halitta, Allah ya ‘halicce su miji da mace.’
Kintu sristi laga shuru pora ‘Isor he mota aru maiki bonai dise.’
7 ‘Saboda wannan dalili, mutum zai bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa,
‘Karone mota to nijor ama aru baba chari kene tai nijor maiki logote mili jabo.
8 su biyun kuma za su zama jiki ɗaya.’Saboda haka, su ba mutum biyu ba ne, amma mutum ɗaya.
Aru tai duijon eke sharir hoi jabo.’ Karone taikhan duijon nohoi kintu ekta sharir hoi jabo.
9 Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
Karone ki Isor pora milai dise, etu ke manu pora alag nokoribi.”
10 Da suna cikin gida kuma, sai almajiran suka tambayi Yesu game da wannan.
Jitia taikhan ghor te thakise Tai chela khan Taike aru etu kotha hudise.
11 Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
Karone Tai taikhan ke koise, “Jun bhi tai maiki ke chari dikene aru dusra ke shadi korile tai maiki laga bhirodh te bebichar kori ase.
12 In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Aru jodi maiki bhi nijor mota chari kene dusra logote shadi korile tai bhi bebichar kori ase.”
13 Mutane suka kawo ƙananan yara wurin Yesu don yă taɓa su, amma almajiran suka kwaɓe su.
Ek din kunba manu khan pora taikhan laga bacha khan ke Tai usorte loi anise, taikhan laga matha te Tai laga hath rakhi kene asirbad dibole nimite, kintu chela khan pora taikhan ke rukhai dise.
14 Da Yesu ya ga haka, sai ya yi fushi, ya ce musu, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Kintu Jisu etu dikhikena koise, “Bacha khan ke Moi logote ahibo dibi taikhan ke narukha bhi, kelemane Isor laga rajyo to eneka khan laga he ase.
15 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda bai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
Moi hosa pora tumikhan ke koi ase, jun pora nije ke ekta chutu bacha nisena kori kene Isor laga rajyo ke swekar nakore, tai ji hoile bhi ta te gusibo na paribo.”
16 Sai ya ɗauki yaran a hannuwansa, ya ɗibiya musu hannuwansa, ya kuma albarkace su.
Aru Tai hath taikhan uporte rakhi kene asirbad dise.
17 Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Aru jitia Jisu rasta te jai asele, ekjon polai ahise, aru Tai samne te athukari kene Taike hudise, “Bhal Shika manu, anonto jibon pabole moi ki koribo lage?” (aiōnios g166)
18 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake ce da ni mai nagarta? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
Titia Jisu taike koise, “Tumi Moike kele bhal koi ase? Isor he nohoile kun bhi bhal nohoi.
19 Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi kisankai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, kada ka cuci wani, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
Tumi niyom khan jani ase: ‘Manu namora bhi, bebichar na koribi! Chor na koribi, misa gawahi nadibo, manu ke nothogabi, tumi baba ama ke sonman koribi.’”
20 Mutumin ya ce, “Malam, ai, tun ina yaro na kiyaye duk waɗannan.”
Aru tai jowab di Taike koise, “Shika manu, moi etu sob jawan thaka somoi pora mani ahise.”
21 Yesu ya kalle shi da ƙauna ya ce, “Abu ɗaya ka rasa, ka tafi ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, za ka kuwa sami dukiya a sama. Sa’an nan ka zo ka bi ni.”
Titia Jisu taike morom pora saikene taike koise, “Tumi ekta kaam he puncha nai, jabi aru tumi laga ki ase, sob bikiri kori kene dukhia khan ke di dibi, aru tumi sorgote dhun pai jabo, aru ahikena Ami laga piche koribi.”
22 Da jin wannan, sai mutumin ya ɓata fuskarsa, ya tafi da baƙin ciki, gama yana da arziki sosai.
Kintu tai etu kotha huni kene dukh hoise, aru mon biya hoi kene jai jaise, kelemane tai bisi dhuni asele.
23 Yesu ya dudduba, sai ya ce wa almajiransa, “Yana da wuya fa masu arziki su shiga mulkin Allah!”
Titia Jisu Tai age piche saikene chela khan ke koise, “Dhuni manu Isor laga rajyote gushi bole bisi digdar hobo!”
24 Almajiransa suka yi mamakin kalmominsa. Amma Yesu ya sāke ce musu, “’Ya’yana, yana da wuya fa a shiga mulkin Allah!
Aru chela khan Tai kotha pora asurit hoise. Kintu Jisu taikhan ke aru koise, “Bacha khan, Isor laga rajyote gushi bole kiman bhi digdar ase!
25 Ya fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”
Isor laga rajyote dhuni manu gushi bole para to ekta uth pora bhiji laga suku paar ulai juwa he bisi sosta hobo.”
26 Almajiran suka yi mamaki ƙwarai, suka ce wa juna, “To, wa zai sami ceto ke nan?”
Aru taikhan ekdom asurit hoi kene ekjon-ekjon logote kotha korise, “Tinehoile kun poritran pabo?”
27 Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba mai yiwuwa ba ne, amma ga Allah, wannan mai yiwuwa ne; dukan abubuwa masu yiwuwa ne ga Allah.”
Kintu Jisu taikhan ke saikene koise, “Manu pora hoile etu na paribo, kintu Isor he paribo. Kelemane Isor nimite sob para ase.”
28 Bitrus ya ce, “Mun bar kome domin mu bi ka!”
Titia Peter Taike koise, “Sabi amikhan to sob chari kene Apuni laga piche korise.
29 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, babu wanda zai bar gida, ko’yan’uwa maza da mata, ko mahaifiya, ko mahaifi, ko’ya’ya, ko gonaki saboda ni, da kuma bishara,
Titia Jisu koise, “Moi tumikhan ke hosa kobo, kun bhi Moi karone aru susamachar karone Tai ghor nohoile bhai-bhoini, ama-baba, nijor bacha, aru kheti mati bari chari dile;
30 sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
taikhan sob ek-sou guna pora bhi bisi pabo: ghor, aru bhai, bhoini, ama aru bacha aru kheti baari khan, aru aha yug te anonto jibon pabo. (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Amma da yawa da suke na farko, za su zama na ƙarshe, na ƙarshe kuma, za su zama na farko.”
Kintu bisi manu jun khan age ase, taikhan piche hoi jabo, aru jun piche ase taikhan age hoi jabo.”
32 Suna haurawa a hanyarsu zuwa Urushalima ke nan, Yesu yana a gaba, almajiran suna bin sa suna mamaki, waɗanda suke bi kuma suna ji tsoro. Ya sāke kai Sha Biyun nan gefe, ya gaya musu abin da zai faru da shi.
Kitia Jisu aru chela khan Jerusalem te jai thakise, Jisu taikhan sob laga age hoi kene jai thakise. Taikhan asurit hoise, aru Tai laga piche kori thaka khan bhoi lagi thakise. Titia Tai ekbar aru baroh jonke kinar te loijai kene Tai uporte ki ahibole ase etu taikhan ke koise.
33 Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,
“Sabi, Amikhan Jerusalem te jai ase, aru Manu laga Putro ke dhorikena mukhyo purohit aru niyom likha khan laga hathte di dibo, aru taikhan Taike golti dibo aru Taike morai dibo. Taike biswas nakora khan laga hathte dikena morai dibo.
34 waɗanda za su yi masa ba’a, su tofa masa miyau, su yi masa bulala, su kuma kashe shi. Bayan kwana uku kuma yă tashi.”
Aru taikhan Taike ninda kori kene maribo, kintu tin din pichete Tai jee uthibo.”
35 Sai Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi maza suka zo wurinsa suka ce, “Malam, muna so ka yi mana duk abin da muka roƙa.”
Titia Zebedee laga Putro James aru John duijon Tai logote ahikena koise, “Shika manu, ami duijon kiba mangibo, etu kori dibi.”
36 Ya tambaye su ya ce, “Me kuke so in yi muku?”
Tai duijon ke koise, “Moi tumikhan karone ki kori dibo?”
37 Suka amsa suka ce, “Ka bar ɗayanmu yă zauna a damarka, ɗayan kuma a hagunka, a cikin ɗaukakarka.”
Tai duijon pora Jisu ke koise, “Kitia Apuni singhason te bohibi, Apuni laga mohima pora bhorta thaka rajyote, titia, duijon nimite, ekjon Apuni laga dyna hath aru dusra Apuni laga baya hathte bohibo dibi.”
38 Yesu ya ce, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Za ku iya shan kwaf da zan sha, ko a yi muku baftisma da baftismar da aka yi mini?”
Kintu Jisu taikhan ke koise, “Tumi duijon ki mangi ase, etu najani kene mangi ase, duijon Moi khabole thaka kup pora khabo paribo, aru Moi ki baptizma pora baptizma lobole ase etu paribo?
39 Suka ce, “Za mu iya.” Yesu ya ce musu, “Za ku sha kwaf da zan sha, a kuma yi muku baftisma da aka yi mini,
Duijon Taike koise, “Amikhan paribo.” Titia Jisu taikhan ke koise, “Duijon Ami khabole thaka kup pora khabole to hosa ase, aru Moi ki baptizma pora baptizma kori bole ase, etu bhi hobo.
40 amma zama a damana ko haguna, ba ni nake ba da izinin ba. Waɗannan wurare na waɗanda aka riga aka shirya musu ne.”
Kintu Ami laga dyna aru baya phale bohi bole to Moi dibo napare, kintu etu to kun nimite rakhikena ase, tai he pabo.”
41 Da sauran goman suka ji wannan, sai suka yi fushi da Yaƙub da Yohanna.
Aru jitia dos jon chela khan etu kotha hunise, taikhan James aru John duijon ke bisi khong hoise.
42 Yesu ya kira su ya ce musu, “Kun sani waɗanda aka san su da mulkin al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu ma sukan gasa musu iko.
Kintu Jisu taikhan ke mati anikena koise, “Tumikhan jani ase na, Porjati khan kun taikhan laga adhikari khan ase koi kene mane, eitu khan pora he taikhan uporte raj kore aru taikhan laga daruga khan pora taikhan uporte adhikar cholai thake.
43 Ba haka ya kamata yă zama da ku ba. A maimakon, duk wanda yake so yă zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku.
Kintu tumi majot to eneka nahobi, kintu jun dangor hobole mon kore tai tumi laga nokor hobo dibi.
44 Duk wanda kuma yake so yă zama na farko, dole yă zama bawan kowa.
Aru jun age hobole mon kore taike sob laga ses te thakibo dibi.
45 Gama ko Ɗan Mutum ma, bai zo domin a bauta masa ba, amma don yă yi bauta, yă kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa.”
Kelemane Manu laga Putro bhi sewa lobole aha nohoi, kintu sewa kori bole aru bisi manu ke bacha bole nijor jibon dibole ahise.”
46 Sai suka iso Yeriko. Sa’ad da Yesu da almajiransa tare da taro mai yawa suke barin birnin, wani makaho da ake kira Bartimawus kuwa (wato, “ɗan Timawus”), yana zaune a gefen hanya yana bara.
Titia taikhan Jericho sheher te ahise. Aru ta te pora Tai aru chela khan aru taikhan logot bisi manu Jericho pora ulai jai thakise, titia Timaeus laga chokra Bartimaeus koi kene andha ekjon rasta kinar te bohi kene bhikh mangi thakise.
47 Da ya ji cewa Yesu Banazare ne, sai ya ɗaga murya, yana cewa, “Yesu Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Aru jitia tai etu Nazareth Jisu ase koi kene janise, tai hala kori kene koise, “Jisu, David laga Putro, moike daya koribi!”
48 Mutane da yawa suka kwaɓe shi, suka ce yă yi shiru, amma ya ƙara ɗaga murya yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Titia bisi manu taike gali dikena chup thaki bole koise. Kintu tai arubi jor pora hala kori kene koise, “David laga Putro, moike daya koribi!”
49 Yesu ya tsaya ya ce, “Ku kira shi.” Sai suka kira makahon suka ce, “Ka yi farin ciki! Tashi tsaye! Yana kiranka.”
Titia Jisu rukhise aru taike mati bole koise. Etu nimite taikhan pora andha manu ke koise, “Mon dangor koribi! Uthibi! Tai tumike mati ase.”
50 Ya jefar da mayafinsa waje ɗaya, ya yi wuf, ya zo wurin Yesu.
Aru tai uthikena tai bahar te lagai thaka kapra ke ulaikene phelai dise aru Jisu logote ahise.
51 Yesu ya tambaye shi ya ce, “Me kake so in yi maka?” Makahon ya ce, “Rabbi, ina so in sami ganin gari.”
Aru Jisu taike koise, “Moi tumi karone ki kori dibo?” Andha manu Taike jowab dise, “Rabbi, moike dikhi pabo dibi.”
52 Yesu ya ce, “Je ka, bangaskiyarka ta warkar da kai.” Nan da nan, ya sami ganin gari, ya kuma bi Yesu suka tafi.
Titia Jisu taike koise, “Jai jabi. Tumi laga biswas he tumike bhal kori dise.” Aru etu loge-logote tai dikhibow parise, aru Jisu laga piche korise.

< Markus 10 >