< Markus 10 >

1 Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.
A Yeshu gubhajabhwile pepala gubhapite ku shilambo sha ku Yudea na mmbali ya ku ng'ambu lushi lwa Yolodani. Bhandu bhabhagwinji gubhaajendelenje kabhili, na bhalabho gubhaajigenyenje malinga shigwaliji nkubho gwabho.
2 Waɗansu Farisiyawa suka zo suka gwada shi, ta wurin yin masa tambaya cewa, “Daidai ne bisa ga doka, mutum yă saki matarsa?”
Bhai, Mapalishayo gubhaajendelenje, gubhabhushiyenje nkwaalinga, “Bhuli, ilipinjikwa jwannume kunneka nkagwe?”
3 Ya amsa ya ce, “Me Musa ya umarce ku?”
A Yeshu gubhaajangwilenje bhalinkuti, “Bhuli a Musha bhannajilenjeje nndi?”
4 Suka ce, “Musa ya ba da izini mutum yă rubuta takardar saki, yă kuma kore ta.”
Na bhalabhonji gubhashitenje, “A Musha bhakundile kuti, jwannume ajandishe talaka anneshe nkagwe.”
5 Yesu ya ce, “Saboda taurin kanku ne, Musa ya rubuta muku wannan doka.
A Yeshu gubhaalugulilenje, “A Musha bhashinkunnjandishilanga jene shaliajo kwa ligongo lya nonopa mitima jenunji.
6 Amma a farkon halitta, Allah ya ‘halicce su miji da mace.’
Ikabheje kutandubhila kupanganywa kwa shilambolyo, a Nnungu bhashinkupanganya bhandu bhabhili, jwannume na jwankongwe.
7 ‘Saboda wannan dalili, mutum zai bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa,
Kwa nneyo, jwannume shabhalekanje ainagwe na akwabhe nilundana na akagwe,
8 su biyun kuma za su zama jiki ɗaya.’Saboda haka, su ba mutum biyu ba ne, amma mutum ɗaya.
numbe shibhabhanganje shindu shimo. Kwa nneyo bhakabhanganga bhabhili ikabhe shindu shimo.
9 Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
Bhai, shibhalundenye a Nnungu, mundu analekanye.”
10 Da suna cikin gida kuma, sai almajiran suka tambayi Yesu game da wannan.
Bhakajinjilanjeje kabhili nnyumba, bhaajiganywa bhabho gubhaabhushiyenje ga genego.
11 Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
Na bhalabho a Yeshu gubhaalugulilenje, “Akwaaleka akagwe nilomba jwankongwe juna, analabhalabha.
12 In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Numbe jwankongwe akwaaleka ambujegwe, nilombwa naka jwannume juna, analabhalabha.”
13 Mutane suka kawo ƙananan yara wurin Yesu don yă taɓa su, amma almajiran suka kwaɓe su.
Bhandunji bhashinkwapeleshelanga a Yeshu bhana bhashoko bhashoko nkupinga bhaakwayanje, ikabheje bhaajiganywa bhabho gubhaakalipilenje.
14 Da Yesu ya ga haka, sai ya yi fushi, ya ce musu, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
A Yeshu bhakabhoneje nneyo, guyaashimile nigubhaalugulilenje, “Mwaalekanje bhana bhashoko bhashoko bhanyiilanje, wala nnaaibhililanje, pabha Upalume gwa a Nnungu gwa malinga bhene bhanganyabha.
15 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda bai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
Kweli ngunakummalanjilanga, mundu jojowe akauposhele Upalume gwa a Nnungu malinga mwana jwa nshoko, akajinjila mwenemo.”
16 Sai ya ɗauki yaran a hannuwansa, ya ɗibiya musu hannuwansa, ya kuma albarkace su.
Kungai gubhaajambetenje bhana bhala, nigubhaabhishilenje makono, nikwaajujilanga mboka.
17 Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
A Yeshu bhakatandubheje mwanja gwabho kabhili, mundu jumo gwabhaishile lubhilo, gwabhatindibhalile pamakongono gabho, gwabhabhushiye, “Mmajiganya mmambone, ndende bhuli mbate gumi gwa pitipiti?” (aiōnios g166)
18 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake ce da ni mai nagarta? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
A Yeshu gubhannjangwile, “Pakuti unanjema najwa mmbone? Jwakwapi ali jwa mmbone ikabheje a Nnungu jikape.
19 Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi kisankai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, kada ka cuci wani, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
Gwiimanyi amuli shiikuti lugula, ‘Unalabhelabhe na unabhulaje na unajibhe unakong'ondele unami na unalambile na gwaishimunji ainago na akwenu.’”
20 Mutumin ya ce, “Malam, ai, tun ina yaro na kiyaye duk waɗannan.”
Nshanda jula gwabhalugulile, “Mmajiganya, gene gowego njikunda tandubhila ushanda gwangu.”
21 Yesu ya kalle shi da ƙauna ya ce, “Abu ɗaya ka rasa, ka tafi ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, za ka kuwa sami dukiya a sama. Sa’an nan ka zo ka bi ni.”
A Yeshu gubhannolile gubhampinjile, nigubhannugulile, “Ushitubhilwa shindu shimo, ujende ukaushe yowe yuukwete, elayo, ukaapanganje bhaalaga, na ugwe shiukole shibhiko kunnungu, kungai ujiye ungagule.”
22 Da jin wannan, sai mutumin ya ɓata fuskarsa, ya tafi da baƙin ciki, gama yana da arziki sosai.
Akapilikaneje genego, gwajabhwile ali ainjishe, pabha ashinkukola indu yaigwinji.
23 Yesu ya dudduba, sai ya ce wa almajiransa, “Yana da wuya fa masu arziki su shiga mulkin Allah!”
A Yeshu gubhalolile akuno na kukuno, gubhaalugulilenje bhaajiganywa bhabho, “Shiibhe ukomu kwa matajili kujinjila mu Upalume gwa a Nnungu.”
24 Almajiransa suka yi mamakin kalmominsa. Amma Yesu ya sāke ce musu, “’Ya’yana, yana da wuya fa a shiga mulkin Allah!
Bhaajiganywa gubhakanganigwenje kwa malobhe gabho. A Yeshu gubhaajangwilenje kabhili, “Ashibhanangu nnolanje, shiishite komala kwa akulupalila mali, kujinjila mu Upalume gwa a Nnungu!
25 Ya fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”
Ikakomala ngamia kupeleta pa lilanga lya ingano, kupunda akwete indu kujinjila mu Upalume gwa a Nnungu.”
26 Almajiran suka yi mamaki ƙwarai, suka ce wa juna, “To, wa zai sami ceto ke nan?”
Bhaajiganywa bhabho gubhapundilenje kukanganigwa nigubhabhalanjilenenje, “Bhai, igala gani shakombole kutapulwa?”
27 Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba mai yiwuwa ba ne, amma ga Allah, wannan mai yiwuwa ne; dukan abubuwa masu yiwuwa ne ga Allah.”
A Yeshu gubhaalolilenje, nigubhashite, “Kubhandu ikakomboleka, ikabheje kwa a Nnungu nngabha nneyo, pabha kwa a Nnungu yowe inakomboleka.”
28 Bitrus ya ce, “Mun bar kome domin mu bi ka!”
A Petili gubhashite, “Nnole, uwe tushileka yowe nikunkagula mmwe.”
29 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, babu wanda zai bar gida, ko’yan’uwa maza da mata, ko mahaifiya, ko mahaifi, ko’ya’ya, ko gonaki saboda ni, da kuma bishara,
A Yeshu gubhashite, “Kweli ngunakummalanjilanga, jwakwa mundu jojowe aleshile nyumba, eu ashapwakwe, eu ashalumbugwe, eu akwabhe, eu ainagwe, eu bhanagwe, eu migunda, kwa ligongo lyangu nne, na kwa ligongo lya Ngani ja Mmbone,
30 sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
ikabhe agano malanga gano, shaposhele pa makumi kumi, nyumba, eu ashaapwakwe na ashaalumbugwe, eu akwabhe, eu bhanagwe na migunda, na mboteko, na malanga gakwiyago, gumi gwa pitipiti. (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Amma da yawa da suke na farko, za su zama na ƙarshe, na ƙarshe kuma, za su zama na farko.”
Ikabheje, bhabhagwinji bhalingi bhantai, shibhabhanganje bha kumpelo, na bhalinginji bha kumpelo, shibhabhanganje bhantai.”
32 Suna haurawa a hanyarsu zuwa Urushalima ke nan, Yesu yana a gaba, almajiran suna bin sa suna mamaki, waɗanda suke bi kuma suna ji tsoro. Ya sāke kai Sha Biyun nan gefe, ya gaya musu abin da zai faru da shi.
Bhai bhalinginji mumpanda, kujomboka kwenda ku Yelushalemu a Yeshu gubhaalongolelenje, bhaajiganywa bhabho gubhakanganigwenje, na bhakagulangaga bhala gubhajogopenje. A Yeshu gubhaatolilenje bhaajiganywa bhabho kuntemela, gubhatandwibhe kwaalugulilanga, gapinga kwaakoposhela,
33 Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,
bhalinkuti, “Mpilikananje, tunakwenda ku Yelushalemu, kweneko nne Mwana juka Mundu ngupinga tendebhukwa, nikamuywa ku bhakulungwanji bhaabhishila na bhaajiganya bha shalia, bhalabhonji shibhang'ukumulanje mulagwe, na shibhangamuyanje kubhandu bha ilambo ina,
34 waɗanda za su yi masa ba’a, su tofa masa miyau, su yi masa bulala, su kuma kashe shi. Bayan kwana uku kuma yă tashi.”
bhalabhonji shibhanyegayanje, ning'unilanga mata na ngomanga na mishapilo, nimulaga na lyubha lya tatu shinyushe.”
35 Sai Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi maza suka zo wurinsa suka ce, “Malam, muna so ka yi mana duk abin da muka roƙa.”
A Yakobho na a Yowana bhana bha a Shebhedayo, bhashinkwaajendelanga a Yeshu gubhaalugulilenje, “Mmajiganya, tunakunnjuga ntutendele shindu shimo shitupinga kunnjuga.”
36 Ya tambaye su ya ce, “Me kuke so in yi muku?”
A Yeshu gubhaabhushiyenje, “Nkupinganga nintendelanje nndi?”
37 Suka amsa suka ce, “Ka bar ɗayanmu yă zauna a damarka, ɗayan kuma a hagunka, a cikin ɗaukakarka.”
Gubhaajangwilenje, “Ntubhishe tutame jumo kunkono gwenu gwa nnilo na juna kunkono gwenu gwa nshinda mu Ukonjelo gwenu.”
38 Yesu ya ce, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Za ku iya shan kwaf da zan sha, ko a yi muku baftisma da baftismar da aka yi mini?”
A Yeshu gubhaalugulilenje, “Nkakushimanyanga shinkujuganga! Bhuli, shinkombolanje kuipililila malanga ga mboteko malinga shimbinga pitila nne, eu shinkombolanje kupitila malanga ga mboteko, malinga shingubinga pitila nne?”
39 Suka ce, “Za mu iya.” Yesu ya ce musu, “Za ku sha kwaf da zan sha, a kuma yi muku baftisma da aka yi mini,
Gubhaajangwilenje, “Shitukombole.” A Yeshu gubhaalugulilenje, “Kweli shimwiipilililanje malanga ga mboteko gumbinga pitila nne, na shinkombolanje kupitila malanga ga mboteko, malinga shingubinga pitila nne.
40 amma zama a damana ko haguna, ba ni nake ba da izinin ba. Waɗannan wurare na waɗanda aka riga aka shirya musu ne.”
Ikabheje gani shatame nkono nnilo eu kunkono nshinda, nngabha gangu nne, ikabhe shibhapegwanje bhapanjilwenje na a Nnungu bhala.”
41 Da sauran goman suka ji wannan, sai suka yi fushi da Yaƙub da Yohanna.
Bhaajiganywa bhana bhakapilikananjeje genego, gubhashimilwenje na a Yakobho na a Yowana
42 Yesu ya kira su ya ce musu, “Kun sani waɗanda aka san su da mulkin al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu ma sukan gasa musu iko.
Kwa nneyo a Yeshu gubhaashemilenje, gubhaalugulilenje “Mmumanyinji kuti, bhene bhaganishiwanga kuti bhaatagwala bha bhandu bha ilambo ina, bhanakwaatagwalanga bhandu kwa mashili, na bhakulungwa bhabhonji bhanakwashishilishiyanga kukunda ukulungwa gwabhonji.
43 Ba haka ya kamata yă zama da ku ba. A maimakon, duk wanda yake so yă zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku.
Ikabheje ikabha nneyo kwa mmanganyanji, apingabha jwankulungwa munkumbi gwenunji, shabhe ntumishi jwenunji.
44 Duk wanda kuma yake so yă zama na farko, dole yă zama bawan kowa.
Apingabha kalongolele munkumbi gwenunji, shabhe ntumwa jwa bhowe.
45 Gama ko Ɗan Mutum ma, bai zo domin a bauta masa ba, amma don yă yi bauta, yă kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa.”
Pabha nne Mwana juka Mundu nangaika kuutumishilwa, ikabhe kutumishila na shoya gumi gwangu kwa ligongo lya kwaagombolanga bhandu bhabhagwinji.”
46 Sai suka iso Yeriko. Sa’ad da Yesu da almajiransa tare da taro mai yawa suke barin birnin, wani makaho da ake kira Bartimawus kuwa (wato, “ɗan Timawus”), yana zaune a gefen hanya yana bara.
Bhai, gubhaikengenenje ku Yeliko, nabhalabho a Yeshu na bhaajiganywa bhabho pubhashokanganaga shene shilambosho na lugwinjili lwa bhandu, a Bhatimayo anangalole bhaajuga, bhanabhabho a Timayo, bhashinkutama nnyenje mpanda.
47 Da ya ji cewa Yesu Banazare ne, sai ya ɗaga murya, yana cewa, “Yesu Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Bhakapilikaneje kuti a Yeshu Bhanashaleti bhanapita penepo, gubhatandwibhe kuutiya lilobhe bhalinkuti, “A Yeshu, Mwana jwa a Daudi, mmonele shiya!”
48 Mutane da yawa suka kwaɓe shi, suka ce yă yi shiru, amma ya ƙara ɗaga murya yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Bhandu bhabhagwinji gubhaakalipilenje, nkupinga bhapumule, ikabheje gubhapundile kuutiya lilobhe “Mwana jwa a Daudi monela shiya!”
49 Yesu ya tsaya ya ce, “Ku kira shi.” Sai suka kira makahon suka ce, “Ka yi farin ciki! Tashi tsaye! Yana kiranka.”
A Yeshu gubhajimi gubhashite, “Mwaashemanje” Bhai, gubhaashemilenje anangalole bhala, gubhaalugulilenje “Mwilume ntima! Nnjinushe bhanakunshema.”
50 Ya jefar da mayafinsa waje ɗaya, ya yi wuf, ya zo wurin Yesu.
Nabhalabho gubhajaile nkogo gula, gubhaumbile, gubhaajendele a Yeshu.
51 Yesu ya tambaye shi ya ce, “Me kake so in yi maka?” Makahon ya ce, “Rabbi, ina so in sami ganin gari.”
A Yeshu gubhaabhushiye, “Nkupinga nintendele nndi?” Anangalole bhala gubhaajangwile, “Mmajiganya ngunapinga nole.”
52 Yesu ya ce, “Je ka, bangaskiyarka ta warkar da kai.” Nan da nan, ya sami ganin gari, ya kuma bi Yesu suka tafi.
A Yeshu gubhaalugulile, “Nnjabhule, ngulupai jenu jinnammiye. Shangupe gubhatandwibhe kulola kabhili, gubhaakagwile a Yeshu mumpanda.”

< Markus 10 >