< Markus 10 >

1 Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.
uYesu ai uhegile i kianza nikanso nu kulongola mu mukoa nua Ayahudi ni kianza nika ntongeela a mongo nua Yordani, hangi anyianza akamutyata hangi. Ai uamanyisilye hangi, anga nai yatulaa ntendo akwe kituma.
2 Waɗansu Farisiyawa suka zo suka gwada shi, ta wurin yin masa tambaya cewa, “Daidai ne bisa ga doka, mutum yă saki matarsa?”
Hangi i Afarisayo akapembya kumugema hangi akamukolya, “Ingi taine ku mugoha kutemanuka nu musungu nuakwe?”
3 Ya amsa ya ce, “Me Musa ya umarce ku?”
uYesu aka asukiilya “uMusa ai umulagiiye ntuni?”
4 Suka ce, “Musa ya ba da izini mutum yă rubuta takardar saki, yă kuma kore ta.”
Akaligitya, “uMusa ai ulekee kukilisa ibada nila kutemanuka hangi kumuzunsa u musungu.”
5 Yesu ya ce, “Saboda taurin kanku ne, Musa ya rubuta muku wannan doka.
“Ingi ku nsoko a ukaku nua nkolo nianyu yiyo ndogoelyo ai umukilisiiye ilagiilo ili.” uYesu ai uatambuie.
6 Amma a farkon halitta, Allah ya ‘halicce su miji da mace.’
“Kuiti kupuma u ng'wandyo nua u umbwa, 'Itunda ai ua umbile mugoha nu musungu.'
7 ‘Saboda wannan dalili, mutum zai bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa,
Ku nsoko iyi u mitunja ukumuleka u tata nuakwe nu nyinya nuakwe ukuambinkana nu mukima nuakwe,
8 su biyun kuma za su zama jiki ɗaya.’Saboda haka, su ba mutum biyu ba ne, amma mutum ɗaya.
hangi awo nia biili akutula muili ung'wi; ku nsoko shanga a biili hangi, ila muili ung'wi.
9 Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
Ku lulo nuika kiambinkania Itunda, u ng'wana adamu waleke kukitemanula.”
10 Da suna cikin gida kuma, sai almajiran suka tambayi Yesu game da wannan.
Nai akatula mukati ito, amanyisigwa akwe akamukolya hangi kutula ili.
11 Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
Aka atambuila, “Wihi nuimulekaa umusungu nuakwe nu kutina musungu mungiiza, wituaa ugoolya ku ng'wakwe.
12 In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Umusungu nu ng'wenso aga wamuleke u mugoha nuakwe nu kutinwa nu mugoha mungiiza, ukituma ugoolya.”
13 Mutane suka kawo ƙananan yara wurin Yesu don yă taɓa su, amma almajiran suka kwaɓe su.
Ni enso ai amuletee ang'yinya niao nia niino iti waatenie, kuiti amanyisigwa aka apatya.
14 Da Yesu ya ga haka, sai ya yi fushi, ya ce musu, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Kuiti uYesu nai ulilingile nilanso, Shanga akaloeligwa ni lyenso lukulu aka aila, “Alekeli i ang'yinya nia niino aze kitalane, hangi leki kuagilyi, ku nsoko niili anga awa u utemi nuang'wa Itunda ingi wao.
15 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda bai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
I tai kumutambuila, wihi nishanga uku usingiilya u utemi nuang'wa Itunda anga mung'yinya nu muniino kulu kuulu shanga uhumile kingila mu utemi nuang'wa Itunda.
16 Sai ya ɗauki yaran a hannuwansa, ya ɗibiya musu hannuwansa, ya kuma albarkace su.
Uugwa aka ahola i ang'yinya mu mikono akwe nu kuakendepa waze aikiilya mikono akwe migulya ao.
17 Da Yesu ya kama hanya, sai wani mutum ya ruga da gudu ya zo wajensa, ya durƙusa a gabansa ya ce, “Malam nagari, me zan yi domin in gāji rai madawwami?” (aiōnios g166)
Hangi nai wakandya muhinzo nuakwe muntu ung'wi ai umu mankiie hangi akatugama ntongeela akwe, aka mukolya, “Ng'walimu Mukende, nitume ntuni iti nihume kusala u upanga nua kali na kali?” (aiōnios g166)
18 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake ce da ni mai nagarta? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
Nu Yesu akaligitya, “Ku niki ukunintanga mukende? Kutili niiza mukende, kwaala Itunda wing'wene duu.
19 Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi kisankai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, kada ka cuci wani, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
U malingile i malagiilyo; Leka kubulaga, Leka kugoolya, Leka kia, Leka ku kuiila u uteele, Leka kukongela, Mukulye u tata nu ia nuako.”
20 Mutumin ya ce, “Malam, ai, tun ina yaro na kiyaye duk waɗannan.”
U muntu nuanso akaligitya, “Ng'walimu, aya ihi namakuiye puma nai nkoli ni muhumba.”
21 Yesu ya kalle shi da ƙauna ya ce, “Abu ɗaya ka rasa, ka tafi ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, za ka kuwa sami dukiya a sama. Sa’an nan ka zo ka bi ni.”
uYesu ai umugozee nu kumulowa. Akamutambuila, “Ukepewe kintu king'wi. Utakiwe kugulya yihi nuatuile ni nyenso nu kuinkiilya i aula, hangi ukutula ni itulyo kilunde. Uugwa upembye untyate.”
22 Da jin wannan, sai mutumin ya ɓata fuskarsa, ya tafi da baƙin ciki, gama yana da arziki sosai.
Kuiti aka hung'wa ukata kunsoko a uganulwa uwu; ai uhegile aze uhukilye, ku nsoko ai ukete nsao idu.
23 Yesu ya dudduba, sai ya ce wa almajiransa, “Yana da wuya fa masu arziki su shiga mulkin Allah!”
uYesu akihenga nkika yihi nu kua tambuila i amanyisigwa akwe, “Ingi kinya uli niyili ikaku ku mugoli kingila mu utemi nuang'wa Itunda!
24 Almajiransa suka yi mamakin kalmominsa. Amma Yesu ya sāke ce musu, “’Ya’yana, yana da wuya fa a shiga mulkin Allah!
Amanyisigwa ai akuiwe ku makani aya. Kuiti uYesu aka atambuila hangi, “Ang'yinya, ingi kinya uli ni yili ikaku kingia mu utemi nuang'wa Itunda!
25 Ya fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”
Ingi itontu ku ngamia kingila mu nzuunki a lusinge, kukila muntu nu mugoli kingila mu utemi nuang'wa Itunda.”
26 Almajiran suka yi mamaki ƙwarai, suka ce wa juna, “To, wa zai sami ceto ke nan?”
Ai akuiwe nangaluu hangi akitambullya, “Iti gwa nyenyu ukugunika”
27 Yesu ya kalle su ya ce, “Ga mutum kam, wannan ba mai yiwuwa ba ne, amma ga Allah, wannan mai yiwuwa ne; dukan abubuwa masu yiwuwa ne ga Allah.”
uYesu aka agoza nu kuligitya, “Kung'wa bina adamu shanga ihumikile, kuiti shanga kung'wa Itunda. Ku nsoko mung'wa Itunda ihi ahumikile.”
28 Bitrus ya ce, “Mun bar kome domin mu bi ka!”
uPetro akandya kuligitya nu ng'wenso, “Goza kulekile yihi hangi kakutyata.”
29 Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, babu wanda zai bar gida, ko’yan’uwa maza da mata, ko mahaifiya, ko mahaifi, ko’ya’ya, ko gonaki saboda ni, da kuma bishara,
uYesu akaligitya, “I tai kumuila unyenye, kutili nualekilee ito ang'wi heu, ang'wi muluna musungu, ang'wi nyinya, ang'wi tata, ang'wi ana, ang'wi mugunda, ku nsoko ane, ni kunsoko a nkani ni nziza,
30 sa’an nan yă kāsa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu (na gidaje, da’yan’uwa mata, da’yan’uwa maza, da uwaye, da’ya’ya, da gonaki amma tare da tsanani) a lahira kuma yă sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
naize shanga ukusingiilya nkua igana ikilo a itungili papa mi ihi; Ito, heu, muluna musungu, nyinya, ana, nu mugunda, ku lwago, nu unkumbigulu nu upembilye, upanga mua kali na kali. (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Amma da yawa da suke na farko, za su zama na ƙarshe, na ƙarshe kuma, za su zama na farko.”
Kuiti idu niaile ang'wandyo akutula a ng'wisho hang ni aile a ng'wisho akutula a ng'wandyo.”
32 Suna haurawa a hanyarsu zuwa Urushalima ke nan, Yesu yana a gaba, almajiran suna bin sa suna mamaki, waɗanda suke bi kuma suna ji tsoro. Ya sāke kai Sha Biyun nan gefe, ya gaya musu abin da zai faru da shi.
Nai atula munzila, kulongola ku Yerusalemu, uYesu ai watulaa utongee ntogeela ao. Amanyisigwa ai akuiwe, hangi awo nai atulaa atyatile ku nyuma ai itumbile. Uugwa uYesu akaapumya ku mpelo hangi awo ni ikumi na abiili nu kandya kuatambuila naiza kikumupumila iti pakupi;
33 Ya ce, “Za mu haura zuwa Urushalima, za a bashe Ɗan Mutum, ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa, a kuma ba da shi ga Al’ummai,
Goza, kulongoe kupikiila ku Yerusalemu, nu Ng'wana nuang'wa Adamu ukupikigwa ku akuhani ni akulu ni amanyi. Akumulamula washe hangi akumupumya ku anyaigu.
34 waɗanda za su yi masa ba’a, su tofa masa miyau, su yi masa bulala, su kuma kashe shi. Bayan kwana uku kuma yă tashi.”
Akumukuna, akumutyila i mate, akumukua milanga, hangi akumubulaga. Kuiti ze yakilaa mahiku ataatu ukiuka.”
35 Sai Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi maza suka zo wurinsa suka ce, “Malam, muna so ka yi mana duk abin da muka roƙa.”
uYakobo nu Yohana, ana ang'wa Zebedayo, ai azile kitalakwe nu kumutambuila, “Ng'walimu, kuloilwe ukutendeele kihi ni ku ukulompa.”
36 Ya tambaye su ya ce, “Me kuke so in yi muku?”
Ai uatambuie, “Muloilwe numutendeele ntuni?”
37 Suka amsa suka ce, “Ka bar ɗayanmu yă zauna a damarka, ɗayan kuma a hagunka, a cikin ɗaukakarka.”
Akaligitya, “Ukugombye kikie nu ewe mi ikulyo nilako, ung'wi mu mukono nuako nua kigoha nu muya mukono nuako nua ki kima.”
38 Yesu ya ce, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Za ku iya shan kwaf da zan sha, ko a yi muku baftisma da baftismar da aka yi mini?”
Kuiti uYesu ai uasukiiye, “Shanga mulingile ni muku kilompa. Muhumilene kuking'wela i kikombe naiza kuking'wela ang'wi kugimya u wogigwa naza nikogigwa?”
39 Suka ce, “Za mu iya.” Yesu ya ce musu, “Za ku sha kwaf da zan sha, a kuma yi muku baftisma da aka yi mini,
Akamutambuila, “Kuhumile” uYesu aka atambuila, “i kikombe ni nika king'wela, mu kuking'wela. Nu wogigwa naza kitalao nogigwe, muku ugimya.
40 amma zama a damana ko haguna, ba ni nake ba da izinin ba. Waɗannan wurare na waɗanda aka riga aka shirya musu ne.”
Kuiti nuikikie mukono nuane nua kigoha ang'wi nua kikima shanga nene nina kupumya, kuiti ingi ku awo naza kitalao yakondile kuzipiiligwa.”
41 Da sauran goman suka ji wannan, sai suka yi fushi da Yaƙub da Yohanna.
Awo i amanyisigwa auya ikumi nai akija aya, akandya ku atakiila uYakobo nu Yohana.
42 Yesu ya kira su ya ce musu, “Kun sani waɗanda aka san su da mulkin al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu ma sukan gasa musu iko.
uYesu akaitanga kitalakwe ku kuligitya, “Mulingile kina awo niasigile kina ahumi nia anyaingu i ahumaa, ni antu ao ni ahugu ia lagiila u uhumi migulya ao
43 Ba haka ya kamata yă zama da ku ba. A maimakon, duk wanda yake so yă zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku.
Kuiti shanga itakiwe kutula iti mukati anyu. Wihi nuloilwe kutula mukulu kati anyu kusinja nua muaiilye,
44 Duk wanda kuma yake so yă zama na farko, dole yă zama bawan kowa.
hangi wihi nuloilwe kutula wang'wandyo mu kati anyu ingi kusinja watule mutuung'wa nua ihi.
45 Gama ko Ɗan Mutum ma, bai zo domin a bauta masa ba, amma don yă yi bauta, yă kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa.”
Ku nsoko uNg'wana nuang'wa Adamu shanga aza uzile kuailigwa ila kuailya, nu kulupumya u likalo nulakwe kutula usukiilya ku idu.”
46 Sai suka iso Yeriko. Sa’ad da Yesu da almajiransa tare da taro mai yawa suke barin birnin, wani makaho da ake kira Bartimawus kuwa (wato, “ɗan Timawus”), yana zaune a gefen hanya yana bara.
Akapembya ku Yeriko. Nai wakatula ukuhega ku Yeriko ni amanyisigwa akwe hangi idale ikulu, ng'wana nuang'wa Timayo, Batimayo, mupoku nuilompaa, ai wikie mpelo ipamda.
47 Da ya ji cewa Yesu Banazare ne, sai ya ɗaga murya, yana cewa, “Yesu Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Nai wakija kina ingi Yesu Munazareti, ai wandilye kuzogolya nu kuligitya, “Yesu, Ng'wana nuang'wa Daudi, mbaisiilye!”
48 Mutane da yawa suka kwaɓe shi, suka ce yă yi shiru, amma ya ƙara ɗaga murya yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Idu ai amupatilye u mupoku uyo, aze mutambuila wakilage. Kuiti ai uliile ku luli ikilo, “Ng'wana nuang'wa Daudi, mbaisiilye!”
49 Yesu ya tsaya ya ce, “Ku kira shi.” Sai suka kira makahon suka ce, “Ka yi farin ciki! Tashi tsaye! Yana kiranka.”
uYesu ai wimikile nu kulagiilya witangwe. Ai amitangle u mupoku uyo, azeligitya, Kina mukomoli! nyansuka! Yesu ukuitanga.”
50 Ya jefar da mayafinsa waje ɗaya, ya yi wuf, ya zo wurin Yesu.
Akauguma ku mpelo u mujulungu nuakwe. akamanka ikilo, nu kupembya kung'wa Yesu.
51 Yesu ya tambaye shi ya ce, “Me kake so in yi maka?” Makahon ya ce, “Rabbi, ina so in sami ganin gari.”
uYesu akamusukiilya nu kuligitya, “Uloilwe nukutendele ntuni?” U mugoha uyo nu mupoku akasukiilya, “Ng'walimu, ndoilwe kihenga.”
52 Yesu ya ce, “Je ka, bangaskiyarka ta warkar da kai.” Nan da nan, ya sami ganin gari, ya kuma bi Yesu suka tafi.
uYesu akamuila, “Longola, u uhuiili nuako wakuguna.” Papo paapo i miho akwe akihenga; hangi akamutyata uYesu mi ipanda.

< Markus 10 >