< Malaki 1 >

1 Annabci, wannan ita ce maganar Ubangiji ga Isra’ila ta wurin Malaki.
Rəbbee Cun cuvab İzraililqa, Malakiya peyğambarıle ğana hixhar ha'a.
2 “Na ƙaunace ku, in ji Ubangiji. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya ka ƙaunace mu?’ “Isuwa ba ɗan’uwan Yaƙub ba ne?” In ji Ubangiji. “Duk da haka na ƙaunaci Yaƙub,
Rəbbee «Zas şu vukkiykıninbıva» eyhe. Şossemee «Şi nəxübne vukkiykınva?» qiyghanas əxə. Rəbbeeyid inva eyhe: – Nya'a, Esav Yaaq'ubna çoc dişdiy vor? Zımee, Yaaq'ub ıkkanaalin şu, cuke g'abıynbı, g'əvxü,
3 amma na ƙi Isuwa, na kuma mai da ƙasarsa da take kan duwatsu kango, na ba da gādonsa ga dilolin hamada.”
Esaviy mang'uke g'abıynbımee, Zı əq'əna qav'u. Zı manbı vooxhen suvabı q'əra qa'as hassır, manbışde doyulin cigabı çaq'alaaşis huvu.
4 Edom zai iya cewa, “Ko da yake an ragargaza mu, ai, za mu sāke gina kufanmu.” Amma ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Za su iya gini, amma zan rushe. Za a ce da su Muguwar Ƙasa, mutane da kullum suke a ƙarƙashi fushin Ubangiji.
Edom vooxhene, Esavıke g'abıynbışisse eyhes əxə: – Şakın ıxheeyid, şi meed man hatq'ur-hiyxürin cigabı qa'asınbıcad. Saccu Xəəne G'oşunbışde Rəbbee inva vod eyhe: – Hasre, manbışe ale'ecencad, Zımee meed hı'ğəkkar ha'asın. Gırgıne gahbışil manbışde ölkayk'le g'ulyopt'ulna ölkava eyhes, coyub Rəbbina qəl avquyn millet xhinne qıvaats'as.
5 Za ku ga wannan da idanunku ku kuma ce, ‘Ubangiji da girma yake, har gaba da iyakokin Isra’ila ma!’
Şok'le man vuşdecad uleppışika g'acumee, şucad eyhes: «İzrailiked şaqana, Rəbbin do axtıda vod!»
6 “Ɗa yakan girmama mahaifinsa, bawa kuma yakan girmama maigidansa. In ni mahaifi ne, ina girman da ya dace da ni? In ni maigida ne, ina girman da ya dace da ni?” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Ku firistoci, ku ne kuka rena sunana. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka rena sunanka?’
Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhen: – Ay Yizın do qizar hidya'an kaahinar! Duxee dekkıs, g'uleeyib cune iyesiys hı'rmat giviyxhe. Zı Dekxheene, nyavxha şu Zas giviyxhena hı'rmat? Zı İyesiyxhee meeb nyavxha şu Zas giviyxhena hı'rmat? Şosse «Nəxüdne şi Yiğın do qizar hidi'ıva?» qiyghanas əxə.
7 “Kun ajiye abinci mai ƙazanta a kan bagadena. “Sai kuka ce, ‘Yaya muka ƙazantar da kai?’ “Ta wurin cewa teburin Ubangiji abin reni ne.
– Şu Yizde q'urbanbı allya'ane cigalqa kara idyalesın Zasın otxhuniy adı giyxhe. Mançikad, «Şi Vas dekkanan nəxüdne ha'ava?» qiyghan. Şu Rəbbin q'urbanbı allya'an ciga qizar hidi'ı, məxüd Mang'us dekkanan ha'a.
8 Sa’ad da kuka kawo makauniyar dabba don ku miƙa mini hadaya, wannan daidai ne? Sa’ad da kuka miƙa gurguwar dabba ko marar lafiya, wannan daidai ne? Ku gwada ba wa gwamnanku irin wannan ku gani! Kuna gani zai ji daɗinku? Zai karɓe ku ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Şu bı'rq'ı'n həyvanar q'urbanna alli'iy yugunne vod? K'aana, vuk'arna həyvan q'urbanna ablyav'uy nya'a yugunne vod? Məxbına sa həyvan yiğne ölkayne xərıng'us hevle, ilekke mang'us ğu ikkiykanaseeva, mang'vee yiğna haa'asee? Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
9 “To, firistoci yanzu ku gwada ku roƙi Allah yă yi mana alheri. Da irin hadayun nan a hannuwanku ne zai ji ku?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Həşde Allahıs düə hee'e, Mang'vee şos rəhı'm hee'ecen. Şu məxdın q'urbanbı allya'amee, Mana şoqa yugra eyxheye? Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
10 “Kash, da ma wani daga cikinku ya rufe ƙofofin haikali don kada ku shiga, ku hura wuta marar amfani a bisa bagadena! Ba na jin daɗinku, ba zan kuwa karɓi hadaya daga hannuwanku ba” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Vuşde sang'vee, Yizde q'urbanbı allya'ane cigee, q'ərane cigeeqa ts'a gyoxhxhan ha'asse, Yizde xaan akkabıcad qı'iynxhiy yugda eyxheyiy! Yizın yik' şoka gyotxhan deş, şu allya'an q'urbanbıd alyaat'as deş! Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
11 Sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta. A kowane wuri za a miƙa wa sunana turare da tsabtacciyar hadaya domin sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Verığ ılqəəne cigeençe, k'yooçene cigeeqamee, Yizın do milletbışde yı'q'nee axtıda vod! Gırgınəəng'ə Yizde doyule ətirbı gyoxhxhan ha'a, məttın paybı adayle! Man Yizın do milletbışde yı'q'nee, axtıda ıxhayke ha'a! Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
12 “Amma kun ƙazantar da sunana ta wurin cewa ‘Teburin Ubangiji ya ƙazantu,’ kuka kuma yi magana a kan abincinsa kuna cewa, ‘Abin reni ne.’
Şumee, «Rəbbine q'urbanbı allya'ane cigaylin otxhuniy muq'addasın deş vod, man qizar hide'eeyid eyxheva» uvhu, mançina muq'addasiyvalla avaak'an haa'a.
13 Kun kuma ce, ‘Mun gaji da irin wannan wahala!’ Kuna hura mini hancin reni,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Sa’ad da kuka kawo raunannu, gurguntattun dabbobi, ko kuma dabbobi masu fama da cuta, kuka kuma miƙa su hadaya, kuna gani zan karɓi wannan daga gare ku?” In ji Ubangiji.
Ooğançe «İnimeena əq'übavad!» uvhu, şu mançilqa yı'q' sak'al ha'a! Məxüd Xəybışde Xərıng'vee Rəbbee eyhe! Şu Zas q'urbanna ablyaa'asva q'ööq'üna, k'aana, vuk'arna həyvan abeene, Zı mana şoke alyabat'aye? Məxüd Rəbbee eyhe!
14 “La’ananne ne macucin da yake da lafiyayyiyar dabba namiji a garkensa wadda ya yi alkawari zai bayar, amma sai ya miƙa hadayar dabba mai aibi ga Ubangiji. Gama ni babban sarki ne, za a kuma ji tsoron sunana a cikin al’ummai,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Syuruneençe g'apsırne yugne g'argıne cigee, Xudaavandays q'ı'bı'lyna həyvan abıyne horalays bed-düə vuxhena! Zı inekke xərna Paççahva, gırgıne milletbışe Yizın do axtı qa'a! Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!

< Malaki 1 >