< Malaki 1 >

1 Annabci, wannan ita ce maganar Ubangiji ga Isra’ila ta wurin Malaki.
Umthwalo welizwi leNkosi kuIsrayeli ngesandla sikaMalaki.
2 “Na ƙaunace ku, in ji Ubangiji. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya ka ƙaunace mu?’ “Isuwa ba ɗan’uwan Yaƙub ba ne?” In ji Ubangiji. “Duk da haka na ƙaunaci Yaƙub,
Ngilithandile, itsho iNkosi. Kodwa lithi: Usithande ngani? UEsawu kasuye yini umfowabo kaJakobe? itsho iNkosi. Kanti ngamthanda uJakobe,
3 amma na ƙi Isuwa, na kuma mai da ƙasarsa da take kan duwatsu kango, na ba da gādonsa ga dilolin hamada.”
loEsawu ngamzonda; ngenza izintaba zakhe incithakalo, lelifa lakhe laba ngelamakhanka enkangala.
4 Edom zai iya cewa, “Ko da yake an ragargaza mu, ai, za mu sāke gina kufanmu.” Amma ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Za su iya gini, amma zan rushe. Za a ce da su Muguwar Ƙasa, mutane da kullum suke a ƙarƙashi fushin Ubangiji.
Lanxa uEdoma esithi: Senziwe abayanga, kodwa sizabuyela siyekwakha amanxiwa; itsho njalo iNkosi yamabandla: Bona bangakha, kodwa mina ngizadiliza, njalo bazababiza ngokuthi: Ngumngcele wobubi, labantu iNkosi ebathukutheleleyo kuze kube phakade.
5 Za ku ga wannan da idanunku ku kuma ce, ‘Ubangiji da girma yake, har gaba da iyakokin Isra’ila ma!’
Lamehlo enu azabona, lani lithi: INkosi izakhuliswa kusukela ngaphetsheya komngcele wakoIsrayeli.
6 “Ɗa yakan girmama mahaifinsa, bawa kuma yakan girmama maigidansa. In ni mahaifi ne, ina girman da ya dace da ni? In ni maigida ne, ina girman da ya dace da ni?” In ji Ubangiji Maɗaukaki. “Ku firistoci, ku ne kuka rena sunana. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka rena sunanka?’
Indodana iyamhlonipha uyise, lenceku inkosi yayo. Uba-ke nginguyihlo, kungaphi ukuhlonitshwa kwami? Uba-ke ngiyiNkosi, kungaphi ukwesatshwa kwami? itsho iNkosi yamabandla kini, bapristi elidelela ibizo lami; kodwa lithi: Silidelele ngani ibizo lakho?
7 “Kun ajiye abinci mai ƙazanta a kan bagadena. “Sai kuka ce, ‘Yaya muka ƙazantar da kai?’ “Ta wurin cewa teburin Ubangiji abin reni ne.
Lisondeza isinkwa esingcolileyo phezu kwelathi lami, lisithi: Sikungcolise ngani? Ngokuthi kwenu: Itafula leNkosi liyadeleleka.
8 Sa’ad da kuka kawo makauniyar dabba don ku miƙa mini hadaya, wannan daidai ne? Sa’ad da kuka miƙa gurguwar dabba ko marar lafiya, wannan daidai ne? Ku gwada ba wa gwamnanku irin wannan ku gani! Kuna gani zai ji daɗinku? Zai karɓe ku ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Njalo nxa lisondeza okuyisiphofu kube ngumhlatshelo, kakukubi yini? Lalapho lisondeza okuqhulayo lokugulayo, kakukubi yini? Ake ukusondeze kumbusi wakho; angathokoza ngawe yini, kumbe angabemukela yini ubuso bakho? itsho iNkosi yamabandla.
9 “To, firistoci yanzu ku gwada ku roƙi Allah yă yi mana alheri. Da irin hadayun nan a hannuwanku ne zai ji ku?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Khathesi-ke ake lincenge ubuso bukaNkulunkulu ukuze abe lomusa kithi; lokhu kube ngesandla senu; uzabemukela ubuso benu yini? itsho iNkosi yamabandla.
10 “Kash, da ma wani daga cikinku ya rufe ƙofofin haikali don kada ku shiga, ku hura wuta marar amfani a bisa bagadena! Ba na jin daɗinku, ba zan kuwa karɓi hadaya daga hannuwanku ba” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Ngubani okhona ngitsho phakathi kwenu ongavala izivalo? Njalo lingabaseli ize umlilo phezu kwelathi lami. Kangithokozi ngani, kutsho iNkosi yamabandla, njalo kangiyikwemukela umnikelo esandleni senu ngentokozo.
11 Sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, daga fitowar rana har zuwa fāɗuwarta. A kowane wuri za a miƙa wa sunana turare da tsabtacciyar hadaya domin sunana zai zama mai girma a cikin al’ummai, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Ngoba kusukela ekuphumeni kwelanga kuze kube sekutshoneni kwalo, ibizo lami lizakuba likhulu phakathi kwezizwe; lakuyo yonke indawo impepha izatshiselwa ibizo lami, lomnikelo ohlambulukileyo; ngoba ibizo lami lizakuba likhulu phakathi kwezizwe, itsho iNkosi yamabandla.
12 “Amma kun ƙazantar da sunana ta wurin cewa ‘Teburin Ubangiji ya ƙazantu,’ kuka kuma yi magana a kan abincinsa kuna cewa, ‘Abin reni ne.’
Kodwa liyalingcolisa ngokuthi kwenu: Itafula leNkosi lingcolisiwe; lesithelo salo, ukudla kwalo, kudelelekile.
13 Kun kuma ce, ‘Mun gaji da irin wannan wahala!’ Kuna hura mini hancin reni,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Sa’ad da kuka kawo raunannu, gurguntattun dabbobi, ko kuma dabbobi masu fama da cuta, kuka kuma miƙa su hadaya, kuna gani zan karɓi wannan daga gare ku?” In ji Ubangiji.
Njalo lithi: Khangela, ukudinisa okungakanani! Njalo likuchilela amakhala, itsho iNkosi yamabandla; njalo lilethe impango, lokuqhulayo, lokugulayo; ngokunjalo lilethe umnikelo. Ngikwemukele lokhu yini ngokuthokoza esandleni senu? itsho iNkosi.
14 “La’ananne ne macucin da yake da lafiyayyiyar dabba namiji a garkensa wadda ya yi alkawari zai bayar, amma sai ya miƙa hadayar dabba mai aibi ga Ubangiji. Gama ni babban sarki ne, za a kuma ji tsoron sunana a cikin al’ummai,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Kaqalekiswe-ke umkhohlisi oleduna emhlanjini wakhe, ofunga ahlabele iNkosi okonakeleyo; ngoba ngiyiNkosi enkulu, itsho iNkosi yamabandla, lebizo lami liyesabeka phakathi kwezizwe.

< Malaki 1 >