< Malaki 4 >
1 “Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “Adier odiechiengʼ biro manoliel ka mach mar kendo maliet. Joma timbegi mono kod joma timbegi richo nomokgo mach. Odiechiengno nobolgi e mach mi gundgi norum chuth.
2 Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
To un muluoro nyinga, tekona nopilre kuomu ka wangʼ chiengʼ makelo ler mi changu gi bwombene. Kendo unuwuog oko ka ulengʼoru gi ilo ka nyiroye moyawnegi dho abila.
3 Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Bangʼe ununyon joma timbegi richo piny; kendo ginibed buru e bwo tiendu odiechiengʼ ma anatimie gigi,” Jehova Nyasaye Maratego owacho.
4 “Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
“Paruru chik mar jatichna Musa, buchena gi chikena mane amiye e got mar Horeb ne jo-Israel duto.
5 “Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
“Neuru, anaornu janabi Elija kapod odiechiengʼ maduongʼ kendo malich mar Jehova Nyasaye obiro.
6 Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”
Enoduog chunje wuone ir nyithindgi, kendo chunje nyithindo ir wuonegi; nono to anabi kendo aketh piny gi kwongʼ!”