< Malaki 3 >
1 “Duba, zan aika manzona, wanda zai shirya hanya a gabana. Sa’an nan a farat ɗaya Ubangiji wanda kuke nema zai zo haikalinsa. Manzon alkawari, wanda kuke sa zuciya kuwa zai zo,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Haane, Zı g'axuvuna ı'qqə vor. Mana Zale ögee ark'ın yəq qaa'as. Şu t'abal ha'ana Xudaavand sayangara Cune İyerusalimeene xaaqa qales. Şos g'aces ıkkanna, mugaavileyn cuvab allesda qales. Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
2 Amma wa zai jure wa ranar zuwansa? Wa zai iya tsaya sa’ad da ya bayyana? Gama zai zama kamar wuta mai tace ƙarfe, ko sabulu mai wanki.
Vuşune öörxəs Rəbb qarıne yiğıl? Vuşune öörxəs Mana qarımee? Mana xhiməə qa'an ts'a xhinneyiy mətta'an sap'ın xhinne ixhes.
3 Zai zama kamar mai tace azurfa da mai tsarkaketa; zai tsabtacce Lawiyawa, yă kuma tace su kamar zinariya da azurfa. Sa’an nan Ubangiji zai sami mutanen da za su kawo hadayu a cikin adalci.
Rəbbee Leviyna nasıl mətta'as. Mang'vee man k'ınəəğəyiy nuk'ra ts'ayıka rışşi qı'ı, mətta'ane insanee xhinne ha'as. Mançile qiyğa manbışe Rəbbis qotkuyn q'urbanbı allya'as.
4 Hadayun Yahuda da na Urushalima za su zama yardajje ga Ubangiji, za su zama kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a shekarun baya.
Manke Yahudayne ölkeeyiy İyerusalimee avaalıyne yiğbışil allya'an, ögiylyne senbışil allya'an q'urbanbı xhinne Rəbbisqa yugda qales.
5 “Ta haka zan zo kusa da ku don in yi hukunci. Zan hanzarta ba da shaida a kan masu yin sihiri, da mazinata da masu shaidar zur. Zan ba da shaida a kan waɗanda suke zaluntar ma’aikata a kan albashinsu, da waɗanda suke ƙwarar gwauraye da marayu, suna kuma hana baƙi samun adalci, ba sa ma tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Zı vuşun məhkama alğahasdemee, şosqa ayres. Cadubı ha'anbı, zina ha'anbı, horbışika k'ın g'iysaranbı, işçiyn pıl qidelenbı, adamer hapt'ı avxuyn yedariy dek, yed dena avxuyn uşaxar t'yaats'axal haa'anbı, menne cigeençe qabıynbı g'e'eebaşenbı, Zale qı'dəəq'ənanbı man şu ha'an karbı Zı sık'ınne gahıle aq'valqa qığahas! Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
6 “Ni Ubangiji ba na canjawa. Shi ya sa ku zuriyar Yaƙub, ba a hallaka ku ƙaƙaf ba.
Zı Rəbb vorna, badaldexhena. Yaaq'ubıke g'abıynbı, şunab badal meebaxhe!
7 Tun zamanin kakanninku, kun juye wa ƙa’idodina baya, ba ku kuma kiyaye su ba. Ku komo gare ni, ni kuma zan koma gare ku,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya za mu koma gare ka?’
Yizde əmrbışilqa şu dekkaaşine gahıle gibğıl yı'q'bı sak'al ha'a. Zalqana savk'le, Zınar şolqa sak'alasda! Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe! Şossemee «Nəhı'bna savk'alasva?» qidghınıd ha'as əxə.
8 “Mutum zai iya yi wa Allah fashi ne? Duk da haka kun yi mini fashi. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka yi maka fashi?’ “A wajen zakka da hadayu.
İnsaneeyid Allahıke qöqəyee? Şumee Zake qöqən. «Vake hucoona qöqəva?» şosse qiyghanas əxə. Yits'ınçina sa pay, sayid Zas ikkekan.
9 Kuna ƙarƙashin la’ana, dukan al’ummarku, domin kuna yin mini fashi.
Milletıncad Zake qöqənçil-alla, vuşde gırgıng've bed-düə alyapt'ı.
10 Ku kawo dukan zakka cikin gidan ajiya, don a kasance da abinci a gidana. Ku gwada ni a wannan ku ga, ko ba zan buɗe taskokin sama in zubo muku albarka mai yawa, wadda har ba za ku rasa wurin sa ta ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Yits'ınçina sa pay bıkırba able, Yizde xaa oxhanasın kar ixhecen. Şu mançika Zı siliys ı'xe! Nya'a, Zı mançile qiyğa şos xəən g'uleppı aaqas dişde, hexxalika barakat hevles dişde? Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
11 Zan hana ƙwari su cinye hatsinku. Kuringar inabi a gonakinku kuma ba za su zubar da’ya’yansu kafin su nuna ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Zı ts'irtyaaşisqa vuşun ezuyn kar oxhanas hassaras deş, vuşde tayangbışile t'ımılid nyaqacad ixhes deş. Məxüd Xəybışde Xərıng'vee Rəbbee eyhe!
12 “Sa’an nan dukan al’ummai za su ce da ku masu albarka, gama ƙasarku za tă yi daɗin zama,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Vuşda ölka micagne cigalqa savk'uva, gırgıne milletbışecad şok'le baxtivarva eyhes. Məxüd Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhe!
13 “Kun faɗi mugayen abubuwa a kaina,” in ji Ubangiji. “Duk da haka kuka ce, ‘Me muka faɗa a kanka?’
«Şu Zak'le ivdyaak'asın cuvabbı uvhuva» Rəbbee eyhe. Şossemee «Nya'a, şi Vak'le hucoone uvhuva?» qiyghanas əxə.
14 “Kun ce, ‘Ba amfani a bauta wa Allah. Wanda amfani muka samu ta wurin kiyaye umarnansa muna yawo kamar masu makoki a gaban Ubangiji Maɗaukaki?
Şu uvhuyn: «Allahıs ı'bəədat hı'iy, nişiscad karaı'dəən kar vodun. Mang'vee eyhenbı hı'ı, Xəəne G'oşunbışde Rəbbine ögil hapq'ır iviykıriyke nya'a, şas hucoone ıxha?
15 A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’”
Şi həşde cocab-co axtıba vukkekanbışik'le baxtivararva eyhe. Qəlasın ha'anbışin işbıd yugda ayk'an, Allah siliys ı'xı'yxənbıb cazaake g'ittiviyxhananbı».
16 Sa’an nan waɗanda suke tsoron Ubangiji suka yi magana da juna, Ubangiji kuwa ya kasa kunne ya kuma ji. A gabansa aka rubuta a littafin tarihi waɗanda suke tsoron Ubangiji, suna kuma girmama sunansa.
Mane gahıl Rəbbile qəvəyq'ənanbı sana-sang'uka yuşan haa'a vooxhe. Manbışe yuşan ha'an Rəbbik'le g'iyxhe ıxha, Mang'vee mançil yugda k'ırı iliyxhe. Rəbbile qəpq'ı'n Mang'une doyus hı'rmat giviyxhenbışdemee, Mang'une ögil manbışin işbı oyk'anan kitab aaqı eyxhe.
17 “A ranar da na shirya ajiyayyen mallakata, za su zama nawa,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ji kansu kamar yadda mahaifi cikin tausayi yakan ji kan ɗansa wanda yake masa hidima.
Xəəne G'oşunbışde Rəbbee eyhen: – Mane yiğıl Zı manbışike Zas gıranın insanar haa'as. Dekkıs vucee eyhen ha'ana dix nəxüriy qiykkan, Zasıb manbı məxüb qivikkanasınbı.
18 Za ku kuma ga bambanci tsakanin masu adalci da mugaye, tsakanin waɗanda suke wa Allah hidima da kuma waɗanda ba sa yi.
Mane gahıl şosse qorkung'uke pisda, Allahıs g'ullux ha'ang'uke hidya'ana meer curaa'as əxəsda.