< Malaki 3 >

1 “Duba, zan aika manzona, wanda zai shirya hanya a gabana. Sa’an nan a farat ɗaya Ubangiji wanda kuke nema zai zo haikalinsa. Manzon alkawari, wanda kuke sa zuciya kuwa zai zo,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
“Neuru, abiro oro jaotena mabiro losona yo kapok abiro. Bangʼe, apoya nono Ruoth mudwarono nobi e hekalune; jaote mar singruok, ma ugombo, nobi,” Jehova Nyasaye Maratego owacho.
2 Amma wa zai jure wa ranar zuwansa? Wa zai iya tsaya sa’ad da ya bayyana? Gama zai zama kamar wuta mai tace ƙarfe, ko sabulu mai wanki.
To en ngʼa manyalo siro chiengʼ biro mare? Koso en ngʼa manyalo chungʼ e nyime ka othinyore? Nimar enobed kaka mach mar jatheth kata sabund jaluoko malwoko maler.
3 Zai zama kamar mai tace azurfa da mai tsarkaketa; zai tsabtacce Lawiyawa, yă kuma tace su kamar zinariya da azurfa. Sa’an nan Ubangiji zai sami mutanen da za su kawo hadayu a cikin adalci.
Nobed piny kaka jachung kendo japwodh fedha; nopwodh jo-Lawi kendo nochung-gi mana ka dhahabu gi fedha. Bangʼe Jehova Nyasaye nobedi gi joma kare manokelne chiwo,
4 Hadayun Yahuda da na Urushalima za su zama yardajje ga Ubangiji, za su zama kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a shekarun baya.
kendo Jehova Nyasaye norwak chiwo mag Juda kod Jerusalem mana kaka ndalo mokadho.
5 “Ta haka zan zo kusa da ku don in yi hukunci. Zan hanzarta ba da shaida a kan masu yin sihiri, da mazinata da masu shaidar zur. Zan ba da shaida a kan waɗanda suke zaluntar ma’aikata a kan albashinsu, da waɗanda suke ƙwarar gwauraye da marayu, suna kuma hana baƙi samun adalci, ba sa ma tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “Omiyo abiro sudo machiegni kodu mondo angʼadnu bura, anabi mapiyo mondo abed janeno ka kwedo ajuoke, jochode kod jogo makwongʼore kariambo, joma mayo jotijegi e yor chudo, jogo matimo marach ne mon ma chwogi otho kod nyithind kiye, kod jogo matamo jodak e adiera margi, nikech ok giluora.”
6 “Ni Ubangiji ba na canjawa. Shi ya sa ku zuriyar Yaƙub, ba a hallaka ku ƙaƙaf ba.
Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “An Jehova Nyasaye ok alokra ngangʼ. Omiyo un, yaye nyikwa Jakobo, ok osetieku.
7 Tun zamanin kakanninku, kun juye wa ƙa’idodina baya, ba ku kuma kiyaye su ba. Ku komo gare ni, ni kuma zan koma gare ku,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya za mu koma gare ka?’
Nyaka chakre ndalo kwereu uselokoru uweyo yorega, kendo pok uritogi. Dwoguru ira to anaduog iru.” “To upenjo ni, ‘Ere kaka dwaduog iri?’
8 “Mutum zai iya yi wa Allah fashi ne? Duk da haka kun yi mini fashi. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka yi maka fashi?’ “A wajen zakka da hadayu.
“Bende dhano nyalo mayo Nyasaye? To kata kamano, umaya. “Umedo penjo ni, ‘Kare ere kaka wamayi?’ “Umaya kuom chiwo mar achiel kuom apar kod chiwo mamoko.
9 Kuna ƙarƙashin la’ana, dukan al’ummarku, domin kuna yin mini fashi.
Okwongʼ, ogandau duto, nikech umaya.”
10 Ku kawo dukan zakka cikin gidan ajiya, don a kasance da abinci a gidana. Ku gwada ni a wannan ku ga, ko ba zan buɗe taskokin sama in zubo muku albarka mai yawa, wadda har ba za ku rasa wurin sa ta ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “Keluru achiel kuom apar duto e od keno, mondo chiemo obed e oda. Tema uruane mondo une-ane ka donge dayawnu dirise mag dhorangeye polo mi aolnu gweth mogundho ma ok unyal yudo thuolo kama dukanie.
11 Zan hana ƙwari su cinye hatsinku. Kuringar inabi a gonakinku kuma ba za su zubar da’ya’yansu kafin su nuna ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Anagengʼ kute ma ok noketh chambu, kendo mzabibu manie puotheu olembgi ok notow mi lwar kapok ochiek,” Jehova Nyasaye Maratego owacho.
12 “Sa’an nan dukan al’ummai za su ce da ku masu albarka, gama ƙasarku za tă yi daɗin zama,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
“Eka ogendini duto noluongu ni joma ogwedhi nikech pinyu nobed piny maber,” Jehova Nyasaye Maratego owacho.
13 “Kun faɗi mugayen abubuwa a kaina,” in ji Ubangiji. “Duk da haka kuka ce, ‘Me muka faɗa a kanka?’
Jehova Nyasaye wacho niya, “Usewuoyo marach kuoma. “To upenjo ni, ‘En angʼo ma wasewacho kuomi?’
14 “Kun ce, ‘Ba amfani a bauta wa Allah. Wanda amfani muka samu ta wurin kiyaye umarnansa muna yawo kamar masu makoki a gaban Ubangiji Maɗaukaki?
“Usewacho kama, ‘Tiyone Nyasaye onge tiende. En ohala mane ma wayudo kuom timo dwache kendo kuom wuotho ka waywagore e nyim Jehova Nyasaye Maratego?
15 A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’”
To waneno ni joma timbegi richo ema igwedho. Chutho joma timbegi richo dhi maber kendo kata gikwedo Nyasaye to gitony.’”
16 Sa’an nan waɗanda suke tsoron Ubangiji suka yi magana da juna, Ubangiji kuwa ya kasa kunne ya kuma ji. A gabansa aka rubuta a littafin tarihi waɗanda suke tsoron Ubangiji, suna kuma girmama sunansa.
Eka joma ne oluoro Nyasaye nowuoyo e kindgi giwegi, kendo Jehova Nyasaye nochiko ite mowinjogi. Nying joma oluoro Jehova Nyasaye kendo mamiyo nyinge duongʼ nondiki e kitabu moro e nyime.
17 “A ranar da na shirya ajiyayyen mallakata, za su zama nawa,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ji kansu kamar yadda mahaifi cikin tausayi yakan ji kan ɗansa wanda yake masa hidima.
Jehova Nyasaye Maratego wacho niya, “Ginibed joga, odiechiengʼno kendo anaketgi kaka mwanduna mageno. Anakechgi mana kaka ngʼato kecho wuode matiyone.
18 Za ku kuma ga bambanci tsakanin masu adalci da mugaye, tsakanin waɗanda suke wa Allah hidima da kuma waɗanda ba sa yi.
Kendo unuchak une pogruok mane kind joma kare kod joma timbegi richo, kendo e kind joma tiyone Nyasaye gi joma ok tine.”

< Malaki 3 >