< Malaki 2 >

1 “Yanzu fa wannan gargaɗi dominku ne, ku firistoci.
Hina Gode Bagadedafa da gobele salasu dunu ilima amane sia: sa, “Amo hamoma: ne sia: Na da dilima sia: sa.
2 In ba ku saurara ba, in kuma ba ku sa zuciyarku ga girmama sunana ba, zan aukar muku da la’ana, zan kuma la’antar da albarkunku. I, na riga na la’anta su, domin ba ku sa zuciyarku ga girmama ni ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Dilia hou ida: iwane hamoma. Amasea, dilia da amoga nodosudafa Nama olelemu. Be dilia Na sia: hame nabasea, Na da dilima gagabusu aligima: ne ilegemu. Wali, dunu eno da dilia hawa: hamomusa: gini, ha: i manu amola muni dilima iaha. Be dilia da Na sia: hame nabasea, Na da amo fidisu dilia mae lama: ne, gagabusu aligima: ne ilegemu. Dafawane! Na da amoga gagabusu aligima: ne ilegei dagoi. Bai dilia da Na hamoma: ne sia: i da hamedei liligi agoane dawa: sa.
3 “Saboda ku zan tsawata wa zuriyarku; zan watsa kashin dabbobin hadayunku a fuskokinku, a kuma kwashe ku tare da shi.
Na da dilia mano ilima se imunu. Amola ohe dilia gobele salimusa: gaguli maha, amo ilia iga amo ganodini dilia odagi dudugimu. Amasea, dilia da enoga gaguli asili, iga gagadosu amoga gala: digi dagoi ba: mu.
4 Za ku kuwa san cewa ni ne na aika muku da wannan gargaɗi domin alkawarina da Lawi yă ci gaba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Be Na gousa: su amo Na da gobele salasu fi (amo da Lifai egaga fi) ilima i, amo mae fima: ne, Na da amo hamoma: ne sia: i dilima i, amo dilia da dawa: mu.
5 “Alkawarina da shi, alkawari ne na rai da salama, wanda na ba shi; domin yă girmama ni, ya kuwa girmama ni, ya kuma ji tsoron sunana ƙwarai.
Na gousa: su amo ganodini, Na da ilima esalusu amola hahawane hou ilima imunu ilegele sia: i. Amola amo hou, ilia da Nama nodoma: ne, Na da ilima i dagoi. Amola, amo esoga, musa: ilia da Nama nodosu amola Naba: le beda:
6 Umarnin gaskiya yana a bakinsa, ba a kuma sami wani ƙarya a leɓunansa ba. Ya yi tafiya tare da ni cikin salama da adalci, ya kuwa juyo da mutane masu yawa daga zunubi.
Ilia da wadela: i hou fisili, moloidafa hou fawane olelesu. Ilia Nama olofoiwane esalu. Ilia moloidafa hou hamoi, be amo baligili, ilia da eno dunu wadela: i hou fisili, moloidafa hou hamoma: ne noga: le fidisu.
7 “Gama ya kamata leɓunan firist su kiyaye ilimi, ya kamata kuma mutane su nemi umarni daga bakinsa, domin shi ne manzon Ubangiji Maɗaukaki.
Gobele salasu dunu ilia hawa: hamosudafa da Gode Ea dafawaneyale dawa: su hou eno dunuma olelema: mu. Dunu amola uda da ilima asili, Na hanai dawa: su ilia dawa: mu da defea. Bai ilia da Hina Gode Bagadedafa, amo Ea sia: sia: na ahoasu dunu esala.
8 Amma sai kuka kauce hanya, ta wurin koyarwarku kuma kuka sa mutane da yawa suka yi tuntuɓe; kun keta alkawarin da na yi da Lawi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Be wali, dilia gobele salasu dunu da sinidigili, moloidafa logo yolesi dagoi. Dilia da giadofale olelebeba: le, dunu bagohame da giadofai dagoi. Dilia da gousa: su amo Na da dilima hamoi, amo wadela: lesi dagoi.
9 “Saboda haka na sa a rena ku, a kuma wulaƙanta ku a gaban dukan mutane, domin ba ku bi hanyoyina ba amma kuka nuna sonkai a al’amuran shari’a.”
Amaiba: le, Na da ilia dogo ganodini olelebeba: le, Isala: ili dunu da dili higamu. Bai dilia da Na hanai amo defele hame hamosa. Amola dilia da Na fi olelesea, dilia dunu huluane afae afae amoma defele hame fidisa.”
10 Ashe, ba Mahaifi guda dukanmu muke da shi ba? Ba Allah ɗaya ne ya halicce mu ba? Don me muka keta alkawarin kakanninmu ta wurin cin amanar juna?
Ninia huluanedafa da Ada afadafa fawane esala! Gode afadafa fawane da nini huluanedafa hahamoi dagoi. Amaiba: le, ninia da abuliba: le eno dunuma dafawane hamomu sia: i liligi amo hame hamosala: ? Amola gousa: su amo Gode da ninia aowalali ilima hamoi, abuliba: le higasala: ?
11 Yahuda ya ci amana. An yi abin kunya a Isra’ila da kuma a Urushalima. Yahuda ya ƙazantar da wuri mai tsarkin da Ubangiji yake ƙauna, ta wurin auren’yar wani baƙon allah.
Yuda fi dunu ilia Godema sia: i liligi amo ilia da wadela: lesi dagoi. Ilia da Yelusaleme moilai bai bagade ganodini amola Isala: ili soge huluane amo ganodini, wadela: i hou bagadedafa hamoi dagoi. Hina Gode da Ea Debolo amoma bagade asigisa. Be amo Debolo ilia da wadela: lesi dagoi, amola ledo agoane hamoi dagoi. Dunu da uda amo da ga fi ogogosu ‘gode’ ilima sia: ne gadosa, amo ilia da lai dagoi.
12 Game da mutumin da ya aikata wannan, ko wane ne shi, bari Ubangiji yă yanke shi daga tentunan Yaƙub, ko da ma ya kawo hadayu ga Ubangiji Maɗaukaki.
Hina Gode da amo dunu Isala: ili fi amoga fadegamu da defea. Amola agoai dunu ilia da Gode Ea oloda da: iya gobele salabe amoga bu hamedafa gilisima: mu.
13 Ga kuma wani abin da kuke yi. Kukan cika bagaden Ubangiji da hawaye. Kukan yi kuka kuna ihu gama Ubangiji ba ya mai da hankali ga hadayunku ko yă karɓe su da farin ciki.
Dilia da eno hou amola hamobe. Dilia da Hina Gode Ea oloda da: iya gobele salimusa: liligi gaguli masea, bagade disa amola didiga: sa. Bai dilia iasu E da musa: hahawane lai, be wali E da amo higasa.
14 Kukan ce, “Don me ba ya karɓan hadayunmu?” Ai, domin Ubangiji ya zama shaida tsakaninka da matar ƙuruciyarka, gama ka keta amanar da ka yi mata, ko da yake ita abokiyar zamanka ce, matar aurenka ta alkawari.
E da abuliba: le dilia gobele salabe amo hahawane hame ba: sala: ? dilia da agoane adole ba: sa. Bai E da dawa: i dagoi. Di da goiga udalai amoga sia: i dagoi, amo sia: di da wadela: lesi dagoi. Di da amo udama madelagi dagoi amola di da Gode ba: ma: ne amo uda hamedafa yolesimu sia: i. Be di da ogogoi dagoi.
15 Ashe, Ubangiji bai maishe su ɗaya ba? Cikin jiki da ruhu, su nasa ne. Me ya sa suke ɗaya? Domin yana neman’ya’ya masu tsoron Allah. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amanar matar ƙuruciyarka.
Gode da di amola dia uda amo da: i afadafa amola a: silibu afadafa hamoi dagoi. E da abuliba: le, agoane hamobela: ? Bai alia da mano lalelegesea, ilia da Gode Ea fidafa amo ganodini esalumu. Amaiba: le, dilia uda ilima ilegele sia: sia: i liligi maedafa gua: ma.
16 “Na ƙi kisan aure,” in ji Ubangiji, Allah na Isra’ila. “Na kuma ƙi mutumin da ya rufe kansa da tashin hankali kamar riga,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amana.
Isala: ili Hina Gode da amane sia: sa, “Na da uda fisiagasu hou amola dunu fisiagasu hou higasa. Dilia afae da dia uda amoma agoai dodona: gi hou hamosea, Na da bagadewane higasa. Dilia sia: sia: i liligi amo da dia uda di da hamedafa fisiagamu, amo sia: maedafa gua: ma.”
17 Kun sa Ubangiji Maɗaukaki ya gaji da maganganunku. Sai kuka ce, “Yaya muka sa ya gaji?” Kun yi haka ta wurin cewa, “Duk waɗanda suke aikata mugunta, mutanen kirki ne a gaban Ubangiji, yana kuwa jin daɗinsu,” kuna kuma cewa, “Ina Allah mai adalci yake?”
Dilia da bagade sia: beba: le, Hina Gode da nabala helesa. Be dilia da amane adole ba: sa, “Ninia habodane Hina Gode helema: ne hamosala: ?” Dilia da Gode helema: ne agoane hamosa. Dilia da ogogole agoane sia: sa, “Hina Gode Bagadedafa da wadela: i hamosu dunuma hahawane bagade dawa: sa. E da ilima bagadewane asigisa.” O dilia da agoane adole ba: sa, “Dunu da Gode Ea fofada: su hou da moloidafa sia: sa. Be amo Gode da habila: ?”

< Malaki 2 >