< Luka 9 >
1 Bayan da Yesu ya tara Sha Biyun wuri ɗaya, sai ya ba su iko da izini na fitar da dukan aljanu, da na warkar da cututtuka.
Yesu walabunganya beshikwiya bakendi ne kubapa ngofu shakufunya mishimu yaipa ne kushilika malwashi.
2 Ya kuma aike su, su yi wa’azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
Lino Yesu walabatuma kuya kukambauka sha Bwami bwakendi Lesa ne kushilika malwashi.
3 Ya ce musu, “Kada ku ɗauki kome don tafiyar, wato, ba sanda, ba jaka, ba burodi, ba kuɗi, ba riga na biyu.
Walabambileti, “Mutanyamunapo cintu nambi cimo mubulwendo bwenu, mutamanta inkoli, mukopa, cakulya, mali nambi byakufwala bibili.
4 Duk gidan da kuka sauka, ku zauna nan sai kun bar garin.
Mwakashika mung'anda moshi bakamutambule cena, mukekale mwepelomo kushikikila busuba mboti mukafume mumushi umo.
5 In mutane ba su karɓe ku ba, sa’ad da kun bar garinsu, ku karkaɗe ƙurar ƙafafunku don shaida a kansu.”
Uko nkweshi bakabule kumutambula, pakufuma mumushi umo, mukalipampe lusuko kumyendo. Ici nicikabe cishibisho kuli endibo.”
6 Sai suka tashi suka shiga ƙauye zuwa ƙauye suna wa’azin bishara, suna warkar da marasa lafiya a ko’ina.
Beshikwiya balenda muminshi yonse, kabaya akukambauka Mulumbe Waina ne kushilika malwashi kuli konse.
7 Yanzu fa, Hiridus mai sarauta ya ji labarin dukan abubuwan da suke faruwa. Sai ya rikice, don waɗansu mutane suna cewa, Yohanna Mai Baftisma ne ya tashi daga matattu,
Lino mwami Helode, mpwalanyumfwa byonse byalenshika, walapenga mumoyo pakwinga bantu bambi bali kabambeti, “Uyu ni Yohane lapunduku kufuma kubafu.”
8 waɗansu kuma suna cewa, annabi Iliya ne ya sāke bayyana. Waɗansu kuma har wa yau, suna cewa, ɗaya daga cikin annabawa na dā ne, ya tashi.
Bambi bali kabambeti, “Ni Eliya laboneke kayi, nabambi eti, ni umo wa bashinshimi bakulukulu lapunduku kubafu.”
9 Amma Hiridus ya ce, “Yohanna dai na yanke kansa, amma wanne mutum ne nake jin labarin abubuwan nan a kansa?” Sai ya yi ƙoƙari ya ga Yesu.
Helode walambeti, “Yohane ni usa ngondatimbula mutwi, nomba niyani uyu lenshinga bintu ibi mbyondanyumfunga?” Neco wali kayanda kubona Yesu uyo.
10 Da manzannin suka dawo, sai suka faɗa wa Yesu abin da suka yi. Sai ya ɗauke su, suka keɓe kansu su kaɗai, zuwa wani gari da ake kira Betsaida.
Lino mpobabwelela batumwa balamwambila Yesu byonse mbyobalensa. Kufumapo Yesu walaya ne beshikwiya bakendi kuminshi yaku Betisaida.
11 Amma taron mutane suka ji labari, sai suka bi shi. Ya marabce su, kuma ya yi musu magana a kan mulkin Allah, ya kuma warkar da masu bukatar warkarwa.
Bantu bangi mpobalanyumfwa balamukonkela uko nkwalaya. Yesu walabatambula, neku bambila sha Bwami bwakendi Lesa, ne kushilika abo bali kabasuni kwambeti babe cena.
12 Da rana ta kusa fāɗuwa, sai Sha Biyun suka zo wurinsa, suka ce, “Ka sallami taron domin su shiga ƙauyuka na kewaye, su nemi abin da za su ci, da wurin kwana, don inda muke, ba kowa.”
Lisuba mpolyalikuba pepi kwibila, beshikwiya bakendi bali likumi ne babili balaya kuli Yesu ne kumwambileti, “Kamubambilani bantu benga muminshi ne misena ili pepi balangole byakulya ne kwakona pakwinga kuno nikucisuwa.”
13 Yesu ya ce, “Ku, ku ba su wani abu su ci.” Sai suka ce masa, “Muna da burodi biyar da kifi biyu kaɗai. Sai dai, in mun je mu sayi abinci domin dukan wannan taron.”
Nsombi Yesu walabambileti, “Amwe mubape byakulya.” Beshikwiya bakumbuleti, “Tukute owa shinkwa usanu ne inswi shibili. Lino sena musuni kwambeti tuye tule byakulya byakwana bantu aba?”
14 Maza kaɗai sun kai kusan dubu biyar. Amma ya ce wa almajiransa, “Ku sa su su zauna a ƙungiya hamsin-hamsin.”
Palikuba batuloba bonka bakwana 5,000. Lino Yesu walabambila beshikwiya bakendi eti, “Kamwambilani bantu bekale mumakoto, likoto lya makumi ali asanu.”
15 Haka almajiran suka yi, kowa kuwa ya zauna.
Beshikwiya balensa mbuli ncobalambilwa.
16 Sai Yesu ya ɗauki burodin biyar da kifin biyun, ya ɗaga kansa sama, ya yi godiya, ya kuma kakkarya su. Ya ba wa almajiransa, domin su rarraba wa mutanen.
Yesu walanyamuna shinkwa usanu ne Iswi shibili uto, walalanga kwilu ne kulumba Lesa, walakomona nekupa beshikwiya eti bayabile bantu.
17 Duka kuwa suka ci suka ƙoshi. Almajiran suka kwashe ragowar gutsattsarin cike da kwanduna goma sha biyu.
Bantu bonse balalya nekwikuta. Nomba beshikwiya balabwesa byonse byalashalako ku bantu nekwisusha bitundu likumi ne bibili.
18 Wata rana sa’ad da Yesu yana addu’a a ɓoye, almajiransa kuma suna tare da shi, sai ya tambaye, su ya ce, “Wa, taron mutane ke ce da ni?”
Nabumbi busuba Yesu wali kapaila enka, beshikwiya bakendi naboyo balikuba pepi. Lino walabepusheti, “Sena bantu bangi balambangeti ame njame bani?”
19 Suka amsa, suka ce, “Waɗansu suna cewa, Yohanna Mai Baftisma, waɗansu kuma annabi Iliya, har wa yau waɗansu suna cewa, kai ɗaya daga cikin annabawan da ne, da ya tashi da rai.”
Balo balakumbuleti, “Bambi balambangeti njamwe Yohane mubatishi. Kayi nabambi balambangeti njamwe Eliya. Kayi nabambi eti njamwe umo wabanshinshimi bakulukulu walapunduka kubafu.”
20 “Amma ku fa, wa, kuke ce da ni?” Bitrus ya amsa ya ce, “Kiristi na Allah.”
Lino Yesu walabepusheti, “Nomba amwe mukute kwambeti ame njame bani?” Petulo walakumbuleti, “Njamwe Wananikwa wa Lesa.”
21 Yesu ya gargaɗe su da ƙarfi, kada su gaya wa kowa wannan magana.
Nomba Yesu walakonkomesha beshikwiya kwambeti kabatambila muntu nambi umo makani aya.
22 Ya sāke cewa, “Dole ne Ɗan mutum ya sha wahaloli da yawa, dattawa, da manyan firistoci, da malaman dokoki kuma su ƙi shi, kuma dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tā da shi da rai.”
Kayi walambeti, “Mwana Muntu welela kupenshewa ne kukanwa ne bamakulene beshimilumbo ne bamakulene baba Yuda ne beshikwiyisha ba Milawo nibakamukane. Nendi naka shinwe, nsombi busuba bwabutatu nakapunduke kubafu.”
23 Sai ya ce wa dukansu, “In wani zai bi ni, dole yă mūsanta kansa, ya ɗauki gicciyensa kowace rana, ya bi ni.
Kufumapo walambila bonseti, “Namuntu layandanga kunkonkela ame, welela kushiya nekusula bintu byonse busuba ne busuba kunyamuna lusanda lwakendi nekunkonkela.
24 Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni zai same shi.
Pakwinga layandanga kupulusha buyumi bwakendi nakabutaye. Nomba uyo latayanga buyumi bwakendi pacebo ca njame, cakubinga nakabucane.
25 Ina amfani, in mutum ya ribato duniya duka, amma ya rasa ransa, ko kuma ya yi hasarar ransa.
Nomba cainapo ni cani na muntu laba ne bintu byonse bili mucishi capanshi cino, nendi ubutaya buyumi bwakendi bwancinencine nambi kubononga?
26 Duk wanda yake jin kunyana da na kalmomina, Ɗan Mutum ma zai ji kunyarsa sa’ad da zai zo a cikin ɗaukakarsa, da ɗaukakar Uban, da kuma ta tsarkaka mala’ikun.
Palico na muntu unyumfwa insoni pacebo ca maswi akame, neye Mwana Muntu nakamunyufwile insoni pakwisa mubulemu bwakendi ne mubulemu bwa Baishi nebwa bangelo bwaswepa.
27 “Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su ga mutuwa ba, sai sun ga mulkin Allah.”
Cakubinga ndamwambilingeti mpobali bambi pano beshi bakabule kufwa kabatana babona Bwami bwa Lesa.”
28 Bayan kamar kwana takwas da yin wannan magana, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yohanna, da kuma Yaƙub, suka hau kan dutse tare don yin addu’a.
Mpopalapita masuba asanu ne atatu Yesu mpwalamba makani aya, walamanta Petulo ne Yohane ne Jemusi walaya pa mulundu kuya kupaila.
29 Yana cikin addu’a, sai kamannin fuskarsa ta sāke, tufafinsa kuma suka zama da haske kamar hasken walƙiya.
Lino mpwalikupaila, ciwa cakendi Yesu calasanduka ne byakufwala byakendi byalabemba tuu.
30 Sai ga mutum biyu, Musa da Iliya, suka bayyana cikin kyakkyawar daraja, suna magana da Yesu.
Popelapo kwalaboneka batuloba babili Mose ne Eliya kabamba ne Yesu.
31 Suka yi zance a kan tashinsa, wanda shi ya kusan ya kawo ga cikarsa a Urushalima.
Balaboneka mubulemu bwa kwilu kayi kabambilana sha palufu lwa Yesu lwakuya kufwila ku Yelusalemu.
32 Barci kuwa ya kama Bitrus da abokan tafiyarsa sosai. Da idanunsu suka warware, sai suka ga ɗaukakarsa da kuma mutum biyun tsaye tare da shi.
Lino Petulo ne abo mbwalikuba nabo balikuba mutulo. Nomba mpobalapunduka balabona bulemu bwa Yesu ne bantu babili bemana pepi nendiye.
33 Da mutanen na barin Yesu, sai Bitrus ya ce masa, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. Bari mu kafa bukkoki guda uku, wato, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.” (Bai ma san abin da yake faɗi ba.)
Pacindi mpwalikupansana nabo, Petulo walambila Yesu eti, “Bashikwiyisha, cileni kwambeti tuli pano katwibaka mishasha itatu, umbi wenu, umbi wa Mose, umbi wa Eliya.” Petulo nkalikwishiba ncali kwamba.
34 Yayinda yake cikin magana, sai wani girgije ya bayyana ya rufe su, sai suka ji tsoro, yayinda suke shiga cikin girgijen.
Kacamba, kwalesa likumbi lyabafwekelela. Lino beshikwiya balatina.
35 Wata murya ta fito daga cikin girgijen, tana cewa, “Wannan Ɗana ne, zaɓaɓɓena, ku saurare shi.”
Lino mulikumbi umo mwalanyumfwika liswi lya kwambeti, “Uyu emwaname ndalamusala neco mumunyumfwile!”
36 Da muryar ta gama magana, sai suka tarar Yesu shi kaɗai ne. Almajiran kuwa suka riƙe wannan al’amari a zukatansu. A lokacin nan, ba su gaya wa kowa abin da suka gani ba.
Lino maswi mpwalacileka kunyufwika, beshikwiya balabona Yesu lashala enka. Neco balamwena tonto, kufuma apo baliya kwambilapo muntu nambi umo mbuli ncobalabona.
37 Kashegari, sa’ad da Yesu tare da almajiran nan uku suka sauka daga kan dutsen, sai taro mai yawa ya haɗu da shi.
Mumene mene Yesu ne beshikwiya bakendi batatu balaseluka pa mulundu, nalyo likoto linene lyabantu lyalakumanina ne Yesu.
38 Sai wani mutum daga cikin taron ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Malam, ina roƙonka, ka dubi ɗan nan nawa, gama shi ne kaɗai nake da shi.
Popelapo, muntu umbi wamulikoto ilyo walolobesheti, “Bashikwiyisha, ndamusengengeti munyumfwileko inkumbo uyu emwaname enka ngonkute.
39 Wani ruhu yakan kama shi, sai ya yi ihu farar ɗaya. Yakan sa shi farfaɗiya, har bakinsa ya yi kumfa. Da ƙyar yake barinsa, yana kuwa kan hallakar da shi.
Ukute mushimu waipa na ulamwikata ukute kakuwa, kayi ne kunyukuma mpaka ufuma lipofu kumulomo. Kayi nkaukute kumulekapo mpaka umulingapo.
40 Na roƙi almajiranka su fitar da shi, amma ba su iya ba.”
Lino ndanga ndasenge beshikwiya benu eti baufunye, nomba balalilwa.”
41 Yesu ya amsa ya ce, “Ya karkataccen zamani marar bangaskiya, har yaushe ne zan kasance tare da ku, ina kuma haƙuri da ku? Kawo yaronka nan.”
Yesu walakumbuleti, “Ha! Bantu babula lushomo, mweshikupindimuna miyeyeyo, nomba ninjikale nenu cindi citali econi? Kamumuletani kuno mwana.”
42 Yaron yana kan zuwa ke nan, sai aljanin ya buga shi ƙasa, cikin farfaɗiya. Amma Yesu ya kwaɓe mugun ruhun, ya warkar da yaron, sai ya miƙa shi ga mahaifinsa.
Mwana uyo mpwalikuya kuli Yesu, mushimu waipa walamuwala panshi ne kumunyukumuna. Nendi Yesu walakalalila mushimu waipa ne kushilika mwana usa. Lino walamubwesha kuli baishi.
43 Duk suka yi mamakin girman Allah. Yayinda kowa yana cikin mamakin dukan abubuwan da Yesu ya yi, sai ya ce wa almajiransa,
Bantu bonse balakankamana mpobalabona ngofu shinene sha Lesa. Bantu kabacikankamana pa bintu ibyo mbyalensa, Yesu wabambila beshikwiya bakendi eti,
44 “Ku kasa kunne da kyau ga abin da zan faɗa muku. Za a bashe Ɗan Mutum ga hannun mutane.”
“Kamunyumfwishisha makani aya ngoti ndimwambile! ame Mwana Muntu ninkayabwe mumakasa abantu.”
45 Amma ba su fahimci abin da yake nufi da wannan magana ba. Ba su gane ba, don an ɓoye musu shi. Su kuwa sun ji tsoro su tambaye shi.
Nsombi balo baliya kwinshiba ncalikwamba pakwinga calikuba casolama nomba baliyawa kwanyumfwishisha. Kayi balatina kumwipusha.
46 Wata gardama ta tashi a tsakanin almajiran, a kan ko wane ne a cikinsu zai zama mafi girma
Beshikwiya balatatika kupikishana kwambeti benshibe nomba mukulene niyani pakati pabo.
47 Da yake Yesu ya san tunaninsu, sai ya ɗauki wani ƙaramin yaro, ya sa ya tsaya kusa da shi.
Lino Yesu walenshiba ncobali kabayeya mumyoyo, walamanta mwana nekumwikalika kulubasu lwakendi.
48 Sai ya ce musu, “Duk wanda ya karɓi wannan ƙaramin yaron a cikin sunana, ni ya karɓa, kuma duk wanda ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ne. Gama mafi ƙanƙanta duka a cikinku, shi ne kuma mafi girma.”
Lino walabambileti, “Muntu uliyense welela kutambula mwana mbuli uyu mulina lyakame, latambulu ame. Muntu uliyense ukute kutambula ame latambulunga uyo walantuma, pakwinga uyo ngomwasula pakati penu emukulene.”
49 Sai Yohanna ya ce, “Ubangiji, mun ga wani mutum yana fitar da aljanu a cikin sunanka, muka yi ƙoƙarin hana shi, don shi ba ɗaya ba ne daga cikinmu.”
Lino Yohane walambeti, “Amwe beshikwiyisha, twabona muntu umbi nkafunya mishimu yaipa mulina lyenu, nomba twamukanisha pakwinga nte wa mulikoto lyetu.”
50 Yesu ya ce, “Kada ku hana shi, gama duk wanda ba ya gāba da ku, naku ne.”
Yesu walamwambileti, “Mutamukanisha, pakwinga uyo labulunga kutotekeshana nenjamwe uli kulubasu lwenu.”
51 Da lokaci ya yi kusa da za a ɗauki Yesu zuwa sama, sai ya ɗaura niyyar tafiya Urushalima.
Lino mpocalashika cindi cakwambeti Yesu enga kwilu, walayeya kuya ku Yelesalemu.
52 Sai ya aiki’yan saƙo, su yi gaba. Su kuwa, suka shiga cikin wani ƙauyen Samariyawa, don su shirya masa abubuwa.
Walatuma batumwa kuntangu kwakendi abo balaya kuya kwingila mumunshi wa Samaliya kwambeti bamubambile busena.
53 Amma mutanen ƙauyen ba su karɓe shi ba, don yana kan hanyar zuwa Urushalima ne.
Bantu ba mumunshi uyo baliyawa kumutambula pakwinga walikaya ku Yelusalemu.
54 Da almajiransa, Yaƙub da Yohanna suka ga haka, sai suka yi tambaya suka ce, “Ubangiji, kana so mu kira wuta ta sauka daga sama ta hallaka su?”
Lino beshikwiya ba Yesu, Jemusi ne Yohane, mpobalabona balambeti, “Mwami, sena nkatwela kwambeti tukuwe mulilo ufume kwilu wise wononge bantu aba?”
55 Amma Yesu ya juya, ya kwaɓe su.
Yesu walacebuka ne kubakalalila beshikwiya.
56 Sai shi da almajiransa suka tafi wani ƙauye.
Popelapo bonse balanyamuka balaya kumunshi umbi.
57 Suna kan tafiya a hanya, sai wani mutum ya ce masa, “Zan bi ka, duk inda za ka.”
Mpobalikuya munshila, muntu umbi walambila Yesu eti, “Nindimukonkelenga kuli konse nkweshi mwenganga.”
58 Yesu ya ce, “Yanyawa suna da ramummuka, tsuntsayen sararin sama suna da sheƙuna, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin da zai sa kansa.”
Yesu walamukumbuleti, “Bamwaba bakute mishima, kayi ne bikeni bikute bisangala, lino Mwana Muntu liyawa pakona.”
59 Ya kuma ce wa wani mutum, “Ka bi ni.” Amma mutumin ya amsa ya ce, “Ubangiji, bari in je in binne mahaifina tukuna.”
Panyuma pakendi Yesu walambila naumbi eti, “Unkokele.” Nsombi nendi muntu uyo walambeti, “Mwami tanshika munsuminishe njenga mbike bata.”
60 Yesu ya ce masa, “Ka bar matattu su binne matattunsu, amma kai, ka je ka yi shelar mulkin Allah.”
Yesu walakumbuleti, “Leka bafwa babike bafu banabo, nsombi obe koya ukambauke sha Bwami bwa Lesa.”
61 Har wa yau, wani ya ce, “Zan bi ka, Ubangiji, amma ka bar ni in je in yi bankwana da iyalina tukuna.”
Naumbi muntu walambeti, “Nindimukonkele Mwami, lino tanguna nje ndaye kung'anda yakame.”
62 Yesu ya amsa ya ce, “Babu wani da yakan sa hannunsa a garman shanu, sa’an nan ya waiwaya baya, da ya isa ya shiga hidima a cikin mulkin Allah ba.”
Yesu walakumbuleti, “Muntu atatika kulima ne ngombe, kayi nkacebuku kunyuma, Lesa liya nendi incito mu Bwami bwakendi.”