< Luka 8 >

1 Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
Akäna Jesuh naw, mlüh he, ngnam he üng cit hü lü Pamhnama khawa mawng thangkdaw sang hü se, xaleinghngih he pi a veia citki he.
2 da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
Acunüng, nghnumi he khawyaia awmnak daw beki he la, natnak üngka naw yai beki he pi awmki he. Acuna nghnumi he cun, a k'um üngka naw khawyai khyüh lut lawkia Makdalin ami ti Marih naki,
3 Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
Heroda khawhthem mceiki Joanah, Cuza a khyu, Susanah la, amimäta ka am Jesuh tumbeiki hea nghnumi kce hea kyaki he.
4 Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
Mlüh mat ngpäng se mat üngka khyang he law hü u lü, ngbum law u se, Jesuh naw, msuimcäpnak am ngthu jah mtheh lü,
5 “Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
“Mciksaw, mci saw khaia loa citki, acunüng a saw k'um üng avang lam üng kya se khyang he naw ami leh, kha he naw ami ei.
6 Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
“Mci avang lunga danaka khana kyaki a pyo law la mdek ä ngsüikia kyase ng’yawngei bäihki.
7 Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
“Mci avang nghlinghmua kyaki, nghling naw pyo lawpüi lü a mthihin.
8 Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
“Cunsepi, avang ngleihkdaw üng kyaki, pyo law lü, aphya a, vuipai lawki,” a ti. Acunüng, acun a pyen law päng üng, Jesuh naw, “Nami ngjaknak vaia nami nghnga a ve üng ngja ua,” a ti.
9 Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Axüisaw he naw, “Hina msuimcäpnaka suilam hin i ni?” tia kthäh u se,
10 Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
Jesuh naw, “Nangmi cun Pamhnama khankhawa mawng ksingnak ning jah peta kyaki, cunsepi avanga veia msuimcäpnak am pyena kyaki, ‘Teng u se pi am hmu kcangki he, ngja u se pi am ksingki he.’
11 “Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
“Msuimcäpnak cun hinkba kyaki; Mci cun Mhnama ngthua kyaki.
12 Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
“Lam kpema kyaki he cun ngthu ngjaki he, am jumei u lü küikyana am ami kyanak vaia, khawyai naw law lü ami mlungmthin üngka ngthu cun a lawhei.
13 Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
“Lunga khana kyaki he cun, ngthu ngja u lü jekyainak am dokhameiki hea kyaki, cunsepi ami pya am awmse, asäng jumki he te hlawhlepnak a pha law üng kyukngtängeiki he.
14 Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
“Nghling hmua kyaki he cun, ngthu ngjaki he; cunsepi khawmdek cäicahnak, bawimangnak, hlimtuinak he naw jah bawngkha sak se am vüipai law thei u.
15 Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
“Cunsepi, ngleih kdawa khana kyaki he cun, ngthu cun ngja u lü, ami mlung khyawnga ta u lü, mtheh ngjaknaka mlungmthin am ami ngtheipai vei cäpa biloki he.
16 “Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
“U naw meiim mdäi lü kphya am am mük khawi u, ihnaka keha pi am thup khawi u, lutki avan naw akvai ami hmuh vaia, taknak ngkawi üng ta khawiki he.
17 Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
“Ipi ä ngphyeh khaia mjih ngphyeh law lü, ipi ä ngdang khaia thup ngdang law lü akvainaka law püia kya law khai.
18 Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
“Acunakyase, ikba nami ngjak cäiei na ua; upi taki üng petsih u lü, upi am taki cun a takca a ngaih pi yuh pet vai,” a ti.
19 Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
Jesuh a nu la, a bena he a veia lawki he, khyang dämkia kyase a peia am pha u se,
20 Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
“Na nu la na bena he ning hmu khaia bü u lü, kpunga ngdüi ve u,” tia ami mtheh.
21 Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Jesuh naw, “Hina Pamhnama ngthu ngai u lü, kcang naki he hin, ka nu la ka bena he ni,” ti lü a jah msang.
22 Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
Khaw mhmüp mat cun axüisaw he am mlawng üng ami awm üng Jesuh naw, “Lia, cayea, mi va pek vai u,” a ti. Acunüng citki he.
23 Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
Ami ceh k'um üng Jesuh ipeiki; acunüng tuili üng khaw khi law sawxat lü, ami mlawng tui am be law se kyü u lü, khuikhaki he.
24 Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
Axüisaw he a veia citki he naw mtho u lü, “Saja aw, Saja aw, khyük law hlü ve üng” ami ti. Acunüng Jesuh naw tho law lü, khawkhi la tuiyüi jah jüi se, pyai lü ngdüm lawki.
25 Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
Acunüng Jesuh naw, “Nami jumnak hawia ni?” a ti. Acunsepi kyü u lü, cäicah lawki he naw, “Hin hin u ni? Khawkhi la tuiyüi naw pi ngthu jah pe se, ani ngaih?” tia ng’yüngkoki he.
26 Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
Jesuh la axüisaw he Kalile üngka naw tuili üng ngtäi u lü Kerasa khawa citki he.
27 Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
Jesuh ava kco la, khawyai naw khawvei a awmnak, suisak am suisaki, ima am awm lü ng’uhnün he cia awmkia khyang mat naw ana khyum.
28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
Acunüng, Jesuh a hmuh la, a maa kyu lü, angsanga, “Jesuh, ak'hlüng säih Mhnama Capa, ikba na na pawh hlüki ni? Ä na mkhuimkhaa, ning huina veng,” ti lü ngpyangki.
29 Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
Isetiakyaküng, Jesuh naw khawyai acuna khyang üngka naw cit khaia ngthu ana pet khawia phäha kyaki. Acuna khyang cun khawyai naw a man khawia kyaki; mthiyüi am a kutkhaw he jah pin u lü thawngim üng ami khyum üngpi ami pinpawknak he jah tipat lü mawkpyawnga dawng khaia khawyai naw a pawh khawia kyaki.
30 Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
Jesuh naw, “Na ngming u ni?” ti lü kthäh se, khawyai naw, “Ka ngming cun apä ni,” a ti, (isetiakyaküng, a k'uma khawyai khawjah a luha phäha kyaki).
31 Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Acunüng, khui kthuknua am a jah tüih vaia ami nghuinak. (Abyssos g12)
32 A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
Acunüng, mkyanga vawk khawjah ami jah mcaha k'uma ami luhnak vaia Jesuh nghuina u se, Jesuh naw a jah pet.
33 Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
Khawyai he khyanga khui üngka naw lut law u lü, vawka k'uma lut u se, vawk he kdanga dawng u lü, tui üng ngcumki he.
34 Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
Vawksäm he naw ami hmu üng, dawng u lü, ngnamthe la loa ami va sang.
35 Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
Acunüng, ia akya, teng khai hea nghlawm u lü citki he, acuia Jesuha veia ami pha law üng, khawyai hea cehtak cun Jesuha khaw kunga suisa lü ngaikyunak akdaw am ngaw se ami hmu üng, aktäa kyüki he.
36 Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
Acun hmuki he naw anghnua lawki he üng acuan khyang ihawkba a yai be ami jah mtheh.
37 Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
Acunüng acuna khaw pipei üngka he ami van kyü law u lü, ami khaw üngka naw angxita a ktawih be vaia ami nghuinak. Acunüng, Jesuh mlawng üng lut lü cit beki.
38 Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
Khawyaia, a cehtaka khyang naw, Jesuh veia a ceh ngha vaia nghuina se, Jesuh naw,
39 “Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
“Na ima nghlat be lü, Pamhnam naw aktäa, i na hama a ning pawh pet jah va mtheha,” ti lü, a tüih be. Acunüng mlüh üng cit lü, Jesuh naw a hama a pawh peta a hlüngtaia mawng cun sang hüki.
40 Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
Jesuha tuili acayea a nghlat law be üng, khyang he naw ana ngängki he naw, aktäa ami na jekyainak.
41 Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
Acunüng, Sinakoka ngvai mat Jairuh naki lawki, Jesuha khaw kunga kawp lü, a ima cit khaia a nghuinak law.
42 domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
Mat däng a canak nghnumica, kum xaleinghngih lawki, thi law hlü ngsaikia a kuna phäha kyaki. Acunüng Jesuh a ceh k'um üng khyang he naw ami kcung.
43 A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
Acunüng, nghnumi mat, kum xaleinghngih a thi putki, a ngui tak avan seibawi hea veia a ngsawieinak bäih, acunüng u naw pi am ami mdaw be thei,
44 Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
Jesuha hnua law lü, a suisak mdawngca hnet law se, acun la angxita a thi put ye beki.
45 Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
Jesuh naw, “U ni na hnetki?” a ti. Acunüng, “Kei ta am ni nawng,” ti u se, Pita naw, “Saja aw, khyang he naw ning kcung na u lü ning hnet ye u se” a ti.
46 Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
Cunsepi, Jesuh naw, “U yaw naw ta na hnetki ni, johit ka khui üngka naw lut law se sim veng” a ti.
47 Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
Nghnumi naw, ä ngthup theiki ti ksing lü, a ngkhet maha law lü, Jesuha maa kawp lü, a hneta suilam la, a daw be ngxita mawng cun, khyang avana hmuha, a phyeh.
48 Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
Jesuh naw, “Ka canu aw, na jumnak naw ning dawsak be ve, dim'yenak am cita,” a ti.
49 Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
Acukba ana ngthuhei k'um üng, Sinakok ngvaia im üngka naw khyang mat law lü, “Saja ä kbawng kbaia, na canu thi päng ve,” a ti.
50 Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
Acun Jesuh naw a ngjak üng msang lü, “Ä cäia, a jum dänga mah juma, na canu daw be khai ni,” a ti.
51 Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
Acunüng, Jesuh ima law lü, Pita, Jakuk, Johan la, hnasena nu la pa dänga thea, upi im k'uma am a jah luhsak.
52 Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
Ami van aktäa ana mbawikyap u se Jesuh naw jah hmu lü, “Ä kyap ua, hnasen am thiki ni, ipki ni,” a ti.
53 Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
Acuna thi pängkia ksingki he naw ami yaihei.
54 Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
Cunsepi Jesuh naw nghnumica cun a kut üng manki naw, “Ka ca aw, tho law,” ti lü, a khü.
55 Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
Acunüng, a xünak naw kpan law be se, angxita tho law beki. Acunüng, Jesuh naw ei vai iyaw ami pet vaia a jah mtheh.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Acunüng, a nu la a pa aktäa cäi lawki xawi, Jesuh naw a bilawh u am pi am ani jah mtheh vaia a jah ksük.

< Luka 8 >