< Luka 7 >
1 Bayan Yesu ya gama gaya wa mutanen dukan waɗannan abubuwa, sai ya shiga Kafarnahum.
Jisu ih erah loong tiit ah miloong asuh thoonbaat ano, heh Kapernum ni katta.
2 A can, akwai wani bawan wani jarumin yana ciwo, yana kuma a bakin mutuwa. Maigidansa kuwa yana sonsa sosai.
Erani Roman saahaap laksuh heh rapne ih mongnook arah esiit angta; erah mih rah rapne ih sat ano etek nanah angta.
3 Jarumin sojan ya ji labarin Yesu, sai ya aiki waɗansu dattawan Yahudawa wajensa, yana roƙonsa yă zo yă warkar da bawansa.
Saahaap rah ih Jisu raak ah chaat ano, heh ih mararah Jehudi mihak suh heh laksuh ah toom deesiit raaha ih poonkaat thukta.
4 Da suka isa wurin Yesu, sai suka roƙe shi sosai, suka ce, “Wannan mutum, ai, ya dace a yi masa haka,
Neng loong ah Jisu jiinni ra rumha no heh lasih joot lam ih baat rumta, “Arah mina abah an ih chosok udoh ju se ah.
5 gama yana ƙaunar al’ummarmu ta Yahudawa, har ya gina majami’armu.”
Seng mina loong ah heh ih rapne ih nook hali erah damdi uh heh ih Jehudi rangsoomnok nep hoonkot kotahe.”
6 Sai Yesu ya tafi tare da su. Da ya yi kusa da gidan, sai jarumin nan, ya aiki abokai su ce masa, “Ubangiji, kada ka dami kanka, gama ban isa ka shiga gidana ba.
Eno Jisu ah neng damdi roongwangta. Saahaap ih ma dowa poonkaat thukta erah nok dowa ih heh haloot ni tah angta, “Nyootte, an nak thaam chamnaang uh. Ngah ih an nga nok nah poon theethe tah angkang,
7 Shi ya sa ban ma ga na isa in zo wurinka ba. Amma ka yi magana kawai, bawana zai warke.
adoleh nga teewah rah an re nah nga pupu ih jen chomui theethe tah angkang. An ih aadowa ih ba baat uh, eno bah nga laksuh ah ede eah.
8 Gama ni kaina, mutum ne a ƙarƙashin iko, akwai kuma sojoji a ƙarƙashin ikona. Nakan ce wa wannan, ‘Je ka,’ sai yă tafi, ga wani kuma in ce, ‘Zo nan,’ sai yă zo. Nakan kuma ce wa bawana, ‘Yi abu kaza,’ sai yă yi.”
Ngah uh apit ni Elong saahaap loong lakhu ni esiit, eno nga khui ni raabante uh eje. Ngah ih erah loong asuh, ‘Kah uh!’ ih baatkang bah ekaat eah; ngah ih therah asuh, ‘Raaho!’ ih baatkang bah heh raak eha; erah damdi ngah ih nga laksuh asuh, ‘Arah re uh!’ ih baatkang bah heh ere eah.”
9 Da Yesu ya ji haka, sai ya yi mamaki sosai. Ya juya ya wa taron da yake bin sa, “Ina faɗa muku, ban taɓa samun irin bangaskiya mai girma haka ko cikin Isra’ila ba.”
Jisu ah epaatja eta erah chaat ano ah; eno heh ngaakchaap ano heh lini khoomte loong asuh baatta, “Ngah ih sen suh baat rumhala, a likhiik ih tuungmaang arah babah uh tathaak jatkang, Ijirel hah loongtang ni botseh uh tajeeka.
10 Sai mutanen da aka aika, suka koma gida, suka tarar bawan ya warke.
Jeng chaatte loong saahaap nok ni ngaakwang rum adi laksuh rah ejen de ih arah tupwang rumta.
11 Ba a daɗe ba, sai Yesu ya tafi wani garin da ake kira Nayin. Almajiransa da taro mai yawa suka tafi tare da shi.
Erah damdam Jisu ah Nein samthung ni wangta, heh damdi mina loong nyia heliphante loong ah hantek ang rumta.
12 Da ya yi kusa da ƙofar garin, sai ga wata gawa ana fitowa da ita. Shi ne ɗa kaɗai ga mahaifiyarsa, ita kuma gwauruwa ce. Taro mai yawa daga garin yana tare da ita.
Paathong ni thok damdam ih, mangbengte loong dokkhoom ra rumha ah chomuita. Etek ete wah ah thaknuh adi heh sah erah luulu angta, heh damdi samthung dowa miloong ah hantek ang rumta.
13 Da Ubangiji ya gan ta, sai ya ji tausayinta ya ce, “Kada ki yi kuka.”
Teesu ih erah nuh ah sok ano, heh tenthet dongta, eno baatta, “Nak huung uh.”
14 Yesu ya je ya taɓa akwatin gawar, sai masu ɗaukarsa suka tsaya cik. Sai ya ce, “Saurayi, na ce maka, tashi!”
Eno Jisu ah hengkhoom ano mangkhok ah taajota, eno mang piite loong ah tangchap rumta. Jisu ih baatta, “Jaaro! Ngah ih baat hala, Saat uh!”
15 Sai mamacin ya tashi zaune, ya fara magana. Yesu kuma ya ba da shi ga mahaifiyarsa.
Etekte ah saattong ano neng damdi nep waantiitta, eno Jisu ih heh nuh suh kota.
16 Sai tsoro ya kama su duka, suka yabi Allah, suna cewa, “Babban annabi ya bayyana a cikinmu. Allah ya zo domin yă taimaki mutanensa.”
Neng loong thoontang echo damdi Rangte rangphoong rumta. “Elongthoon Khowah rah sengdung ni dong hala!” Neng ih liita, “Rangte ah heh mina pangsuh ra hala!”
17 Wannan labarin game da Yesu, ya bazu ko’ina a Yahudiya da kewayenta.
Jisu tiit ah erah dowa ih deek akaan nyia juungkhuung rep ni ruurangta.
18 Almajiran Yohanna suka gaya masa dukan waɗannan abubuwa. Sai ya kira biyu daga cikinsu,
Joon liphante loong ih heh suh jaatrep erah tiit loong ah baat rumta, eno heh ih neng dung nawa wanyi poonta,
19 ya aike su wurin Ubangiji, su tambaya su ce, “Kai ne wanda zai zo, ko kuma mu saurari wani dabam?”
eno Teesu suh chengkaat thukta, “An tam angkoko Joon ih raak eha ih kabaatta rah ah, tam aleh seng ih wahoh banthoothak jih angka?”
20 Da mutanen suka iso wurin Yesu, sai suka ce, “Yohanna Mai Baftisma ne ya aike mu wurinka, mu yi tambaya, ‘Ko kai ne wanda zai zo, ko kuma mu saurari wani dabam?’”
Neng Jisu jiinni thokrum ano cheng rumta, “Juungtemte Joon ih an suh cheng raang ih daapkaat hali heh ih banbaatta eraak ete eah erah ah an tam ang koko, tama seng ih wahoh banthoothak jih angka.”
21 A daidai lokacin nan, Yesu ya warkar da mutane da yawa masu ciwo, masu cututtuka, da kuma masu mugayen ruhohi. Ya kuma ba makafi da yawa ganin gari.
Erah tokdi Jisu ih mina loong ah neng khoisat, maasat, nyia Chiithih laakhah paan nyia edook ekoong loong deesiit tok angta.
22 Sai ya amsa wa almajiran Yohanna ya ce, “Ku koma ku faɗa wa Yohanna abin da kuka ji, da abin da kuka gani. Makafi suna ganin gari, guragu suna tafiya, ana warkar da waɗanda suke da kuturta, kurame suna ji, ana tā da matattu, ana kuma yi wa matalauta wa’azin bishara.
Heh ih Joon jeng chaatte loong asuh ngaakbaatta, “Sen ih tumjih tup han nyia chaat han rah Juungtemte Joon suh amet ngaakbaat wan an: edook ih tup et ha, ekoong ah ekhoom ela, eput engam loong esaasiit eta, naabaang ih echaat ha, etekte ah ngaaksaat eta, erah damdi Ruurang Ese tiit rah changthih loongdung ni baat et ha.
23 Mai albarka ne mutumin da bai yi shakkar bangaskiyar da yake da ita a kaina ba.”
Tumthan tenroon ah ngah suh mongchi lah angte loong rah ah!”
24 Bayan almajiran Yohanna suka tafi, sai Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yohanna ya ce, “Me kuka je kallo a hamada? Ciyawar da iska take kaɗawa ne?
Joon jeng chaatte loong wangta lini, Jisu ih heh tiit ah miloong asuh we baat rumta: “Sen Joon damdoh phisaang hani wangtan adi, sen ih tumjih japtup ih ebanthun tan? Pong ih naam pheekmot arah tama?
25 In ba haka ba, to, me kuka je kallo? Mutum mai sanye da tufafi masu kyau ne? A’a, masu sa kayan tsada da suke cikin annashuwa, ai, a fada suke.
Tumjih japtup suh wangtan? Mih moongdong ih choom arah japtup suh tama? Emah ih choomchaakte loong abah kunuchangteng nok loong nah ba japtup an!
26 Amma me kuka je kallo? Annabi? I, ina kuma faɗa muku, ya ma fi annabi.
Baat he, sen tumjih sok suh wangtan? Khowah sok tam? Elang eah, enoothong sen ih khowah nang ih elong ah tuptan.
27 Wannan shi ne wanda aka rubuta game da shi cewa, “‘Zan aiko da ɗan saƙona yă sha gabanka, wanda zai shirya hanya, a gabanka.’
Joon ah Rangteele ni baat ha ah: ‘Rangte ih liita, ngah ih nga tiitbaatte sen nganah daapjah hang sen suh lamtan kot raang ih ah.”
28 Ina faɗa muku, a cikin duk waɗanda mata suka haifa, ba wanda ya fi Yohanna girma. Duk da haka wanda ya fi ƙasƙanta a Mulkin Allah ya fi shi.”
Ngah ih baat rumhala,” Jisu ih boot baatta, “Joon ah o nang ih uh elongthoon heh juuba dongta. Enoothong o Rangte Hasong ni ehinsah angla erah ah Joon nang ih elongthoon ang ah.”
29 (Dukan mutane, har da masu karɓar haraji, da suka ji kalmomin Yesu, sai suka yarda cewa hanyar Allah gaskiya ce, domin Yohanna ne ya yi musu baftisma.
Warep ih heh jeng ah chaat et rumta; loongtang nang ih ehanthoon ah sokse seete loong ah ih Rangte amiisak tiit ah thang rumta eno neng juung uh Joon ih tem rumta.
30 Amma Farisiyawa da masanan dokoki, suka ƙi nufin Allah game da su, domin Yohanna bai yi musu baftisma ba.)
Enoothong Pharisi nyia Hootthe Nyootte loong ah Rangte mongtham neng raangtaan suh taat angta rah daan et rumta erah thoidi Joon juungtem uh daan rumta.
31 Yesu ya ci gaba da cewa, “To, da me zan kwatanta mutanen zamanin nan? Kamar me suke?
Jisu ih toombaat ruh eta, “Eno bah Ngah ih tumjih doh toobaat ang aahaangwa mina loong ah? Neng ah tumjih likhiik angla?
32 Suna kama da yaran da suke zama a bakin kasuwa, suna kiran juna, suna cewa, “‘Mun busa muku sarewa, amma ba ku yi rawa ba, Mun kuma yi muku waƙar makoki, ba ku kuma yi kuka ba.’
Neng ah noodek loong thaangsang theng ni tong arah likhiik boh ah. Noodek dungsiitte loong ah ih dunghote suh riingbaat ah, ‘Seng ih kuhoon boongkaat saamtom koh ih, ang abah uh sen taboong kan! Mangboong ah seng taat boongti, ang abah uh sen tahuung kan!’
33 Gama Yohanna Mai Baftisma ya zo, ba ya cin burodi, ba ya shan ruwan inabi, sai kuka ce, ‘Ai, yana da aljani.’
Juungtemte Joon ah ra haano, kham uh lajok thang ih samurangsoom tongta, eno sen ih liitan, ‘Heh sak ni laathih pan eah!’
34 Ɗan Mutum ya zo yana ci, yana sha, sai kuka ce, ‘Ga mai yawan ci, mashayi, da kuma abokin masu karɓar haraji da masu zunubi.’
Mina Sah ah we ra haano heh ih jok phaksah, eno sen ih liihan, ‘Sok arah mih rah ah! Heh bah mangda nyia kham jokte boh ah, sokse seete loong nyia rangdah loong joonte boh ah!’
35 Amma akan tabbatar da hikima ta gaskiya bisa ga dukan’ya’yanta.”
Rangte thung atak ah, o mina loong ih kap hi loong sak dowa ih amiisak et noisok ah.”
36 To, ana nan, sai ɗaya daga cikin Farisiyawa ya gayyaci Yesu cin abincin yamma a gidansa, ya kuwa tafi gidan Bafarisiyen, ya zauna a tebur.
Pharisi wasiit ih heh nok ni Jisu rangja phaksat poonta, eno Jisu ah kah ano phaksat suh tong kata.
37 Da wata mace wadda ta yi rayuwar zunubi a wannan gari ta ji Yesu yana cin abinci a gidan Bafarisiyen, sai ta kawo ɗan tulun turaren alabasta,
Erah samthung adi rangdah ni tongte minuh esiit angta. Minuh rah ih Jisu Pharisi nok ni cham saha ih chaat ano, phontum jongtek adi hemeesiit ih piijah taha
38 ta kuma tsaya daga bayansa, wajen ƙafafunsa tana kuka, sai hawayenta sun fara zuba a ƙafafunsa. Sai ta goge su da gashin kanta, ta sumbace su, sa’an nan ta shafa musu turare.
eno Jisu reeni ehuung damdi heh lathong ko ih chap ra taha, eno heh mikse rah ih Jisu lah adi siimseeta. Eno heh khoroon ih hook hut ano, heh lah adi chupphakta, eno phontum rah ih lokta.
39 Da Bafarisiyen da ya gayyace shi, ya ga wannan, sai ya ce a ransa, “Da mutumin nan annabi ne, da ya san ko wace ce take taɓansa, da kuma irin macen da take, cewa mai zunubi ce.”
Pharisi warah ih erah tup ano, heh teeteewah suh liita, “Arah wah ah amiimi khowah angta bah, heh ih jat etjih angta, arah minuh ah tumjaat mih ih taajoh halang eah; heh ih jat etjih angta arah minuh ah tumthan rangdah lam ni tongsongla eah!”
40 Sai Yesu ya ce masa, “Siman, ina da abin da zan faɗa maka.” Shi kuwa ya ce, “Malam sai ka faɗa.”
Jisu ih heh suh liita, “Simoon, ngah ih an suh jaatsiit baatjih jeela.” “Um, Nyootte,” heh ih liita, “Baat hang.”
41 Yesu ya ce, “An yi waɗansu mutum biyu da suke riƙe bashin mai ba da rance. Ana bin guda dinari ɗari biyar, ɗayan kuma hamsin.
Jisu ih phangbaatta “Ehak di mih wanyi ih ngun namte wah dowa ngun nam nyuuta.” “Wasiit ih ngunkholok chaabanga namta, wasiit rah ih rook banga namta.”
42 Dukan biyun suka gagara biyansa, sai ya yafe musu. To, a ganinka, wa zai fi ƙaunar mutumin nan?”
Eno nyi ih lajen ngaakthem nyu koka no, ngun namte kotte warah ih nyi dowa lakah ngaaksuh thang ih toohaatta. Erah ang abah, marah wah asuh, ehan minchan ah?”
43 Siman ya amsa ya ce, “A ganina, wanda aka yafe wa mai yawa ne.” Sai Yesu ya ce, “Ka faɗa daidai.”
Simoon ih liita, “Ngah ih thun angdi ehan ih namte wah ah.” “An ih punbaat et hu, Jisu ih liita.
44 Sai ya juya wajen macen, ya ce wa Siman, “Ka ga macen nan? Na shigo gidanka, ba ka ba ni ruwa don ƙafafuna ba, amma ta wanke ƙafafuna da hawayenta, ta kuma goge su da gashin kanta.
Eno Jisu ah minuh ko ih leksok ano Simoon suh baatta, “An ih arah nuh ah tup tam et hu? Ngah an nok ni ra tahang adi, an ih ngah lah chot suh juung taban kotahang, arah nuh rah ih bah nga lah ah heh mikse ih chot hangno heh khoroon ih hook hut tahang.
45 Ba ka yi mini sumba ba, amma tun shigowata a nan, macen nan ba tă daina sumbar ƙafafuna ba.
An ih ngah echupphak damdi taban thoothak tahang, eno arah nuh rah ih bah ra tahang dowa ih nga lah chupphak ah tatoohaatka.
46 Ba ka shafa mai a kaina ba, amma ta zubo turare a ƙafafuna.
An ih ngah Olip bangthiing ih nga khoh ni tamook tahang, eno arah nuh rah ih bah nga lah ni phontum ih hut halang.
47 “Saboda haka ina gaya maka, zunubanta masu yawa, an gafarta mata, gama ƙaunarta mai yawa ce. Amma wanda aka gafarta wa kaɗan kuwa, yakan nuna ƙauna kaɗan.”
Erah raang ih, ngah ih baat hala, erah than elong minchan heh ih noisok halang rah ih heh rangdah loong biin anaan etta. Enoothong o amasah biin anaanta erah suh amasah minchan noisok ah.”
48 Sai Yesu ya ce mata, “An gafarta miki zunubanki.”
Eno Jisu ih minuh asuh baatta, “An rangdah loong ah biin anaan et halu.”
49 Sauran baƙin suka fara ce wa juna, “Wane ne wannan, wanda har yake gafarta zunubai?”
Mihoh loong teebun ni tongte loong ah ih neng jengjeng eta, “O ah arah mih rah ah, mih rangdah nep biin anaante ah?”
50 Yesu ya ce wa macen, “Bangaskiyarki ta cece ki, ki sauka lafiya.”
Eno Jisu ih minuh asuh baatta, “An tuungmaang ih puipang halu; semroonroong ih tong kah uh.”