< Luka 6 >
1 A wata ranar Asabbaci, Yesu yana bi ta gonakin hatsi, sai almajiran suka fara kakkarya kan hatsi suna murjewa a hannuwansu suna ci.
Henu jhatokili kusabato kwamba Yesu akajha ipeta mu mig'onda ghya nafaka ni bhanafunzi bha muene bhakajha bhijhabha masuke, bhakaghasugula kati jha mabhoko gha bhene bhakalya nafaka.
2 Sai waɗansu Farisiyawa suka ce, “Me ya sa kuke yin abin da doka ta hana yi a ranar Asabbaci?”
Lakini baadhi jha Mafarisayo bhakajobha, “kwandabha kiki mwibhomba khenu ambakyo halali lepi kisha na kukibhomba ligono lya sabato”?
3 Yesu ya amsa musu ya ce, “Ashe, ba ku taɓa karanta abin da Dawuda ya yi, sa’ad da shi da abokan tafiyarsa suka ji yunwa ba?
Yesu, akabhajibu, akajobha, “Mwabhajhi lepi kusoma khele Daudi akiketili bho ajhe ni njala, muene ni bhagosi bhabhajhe pamonga nabhu?
4 Ya shiga gidan Allah, ya ɗauki keɓaɓɓen burodi, sa’an nan ya ci abin da firistoci kaɗai sukan ci bisa ga doka. Ya kuma ba wa abokan tafiyarsa?”
Alotili mu nyumba jha k'yara na atolili mikate ni kulya baadhi, ni kujhihomesya baadhi bhanu bhabhajhe naku kulya, hata kama jha jhele halali kwa makuhani kulya.”
5 Sai Yesu ya ce musu, “Ai, Ɗan Mutum ne Ubangijin Asabbaci.”
Kisha akabhajobhela, “Mwana ghwa Adamu ndo Bwana ghwa sabato.”
6 A wata ranar Asabbaci kuma, Yesu ya shiga majami’a yana koyarwa. To, a nan kuwa akwai wani mutumin da hannun damansa ya shanye.
jhatokili mu sabato jhenge kwamba alotili mugati mu masinagogi ni kubhafundisya bhanu okhu. Pajhele ni munu ambajhe kibhoko kya kuha kyapoozili.
7 Farisiyawa da malaman dokoki suka zuba wa Yesu ido, su ga ko zai warkar a ranar Asabbaci, don su sami dalilin zarginsa.
Bhaandishi ni Mafarisayo bhakajha bhakandanga kwa makini kulola kama ngaamponyili mu ligono lya sabato, ili bhakabhayi sababu jhe jhakun'takila kwa kubhomba likosa.
8 Amma Yesu ya san abin da suke tunani. Sai ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.” Sai ya tashi ya tsaya.
Lakini amanyili kiki kyabhifikilila ni kujobha kwa munu jhaapozili kibhoko, “Jhemayi, jhema apa pagati pa khila mmonga.” Efyo munu ajhu akajhinuka ni kujhema pala.
9 Yesu ya ce musu, “Ina tambayarku, me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a hallaka shi?”
Yesu akajobha kwa bhene, “Nikabhakhota muenga, halali ligono lya sabato kubhomba manofu au kubhomba madhara, kuokola maisha au kughaharibu?” Kisha akabhalenga bhoha ni kun'jobhela munu jhola,
10 Sai ya kalle su duka, sa’an nan ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙe, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
“Nyoosyajhi kibhoko kya jhobhi.” Akakheta mebhu kibhoko kya muene kyaponyisibhu.
11 Amma Farisiyawa da malaman Doka suka fusata, suka fara tattauna da junansu a kan abin da za su yi wa Yesu.
Lakini bhamemibhu ni hasira bhakalongelesana bhane kwa bhene kuhusu kiki bhakikhetayi kwa Yesu.
12 Wata rana, a cikin kwanakin nan, Yesu ya je wani dutse domin yă yi addu’a, ya kuma kwana yana addu’a ga Allah.
Jhatokili magono aghu alotili ku kid'onda kus'oka. Ajhendelili kiru khoha kun'soka k'yara.
13 Da gari ya waye, sai ya kira almajiransa zuwa wurinsa, ya zaɓi guda goma sha biyu daga cikinsu, waɗanda ya kira su, Manzanni.
Bho jhifikili lukhela, abhakutili bhanafunzi bha muene ni kubhechagula kumi ni bhabhele kati jha bhene, ambabho kabhele abhakutili “mitume.”
14 Siman (wanda ya kira Bitrus), ɗan’uwansa Andarawus, Yaƙub, Yohanna, Filibus, Bartolomeyu,
Mahina gha bhala mitume ghajhele Simoni (ambajhe kabhele an'kutili Petro) na Andrea munu, Yakobo, Yohana, Filipo, Bartolomayo,
15 Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Siman wanda ake kira Zilot,
Mathayo, Tomaso na Yakobo mwana ghwa Alfayo, Simoni, ambajhe akutibhu Zelote,
16 Yahuda ɗan Yaƙub, da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
Yuda mwana ghwa Yakobo ni Yuda Iskariote, ambajhe ajhele msaliti.
17 Sai ya sauko tare da su, ya tsaya a wani fili. A can, akwai taro mai yawa na almajiransa, da kuma mutane masu yawan gaske daga ko’ina a Yahudiya, Urushalima da kuma Taya da Sidon da suke bakin teku,
Kisha Yesu akaselela pamonga nabhu kuhoma ku kid'onda ni kujhema mahali tambarare. Idadi mbaha jha bhanafunzi bha muene bhajhele okhu, pamonga ni idadi mbaha jha bhanu kuhoma Uyahudi ni Yerusalemu, ni kuhoma pwani jha Tiro ni Sidoni.
18 waɗanda suka zo domin su ji shi, a kuma warkar da cututtukansu. Waɗanda suke fama da mugayen ruhohi kuwa aka warkar da su.
Bhahidili kumpelekesya ni kuponyisibhwa matamu gha bhene. Bhanu bhabhasumbuli bhweghe ni pepo bhachafu bhaponyisibhu pia.
19 Kuma dukan mutane suka yi ƙoƙari su taɓa shi, domin iko yana fitowa daga gare shi, ya kuwa warkar da su duka.
Khila mmonga pa kusanyiku e'lu ajaribu kun'gusa kwandabha nghofu sya uponyajhi syajhele sihomela mwa muene, na abhaponyisi bhoha.
20 Da ya dubi almajiransa, sai ya ce, “Masu albarka ne ku da kuke matalauta, gama mulkin Allah naku ne.
Kisha akabhalanga bhanafunzi bha muene, ni kujobha, “Mbarikibhu muenga mwe maskini, kwandabha ufalme bhwa K'yara ndo bhwa jhomu.
21 Masu albarka ne ku da kuke jin yunwa yanzu, gama za ku ƙoshi. Masu albarka ne ku da kuke kuka yanzu, gama za ku yi dariya.
Mbarikibhu muenga jhe mujhele ni njala henu kwa ndabha mwibeta kushibishibhwa. Mbarikibhu muenga jha mwilela henu kwandabha mwibeta kuheka.
22 Masu albarka ne sa’ad da mutane suka ƙi ku, suka ware ku, suka zage ku, suna ce da ku mugaye, saboda Ɗan Mutum.
Mbarikibhu muenga ambabho bhanu pabhibeta kubhachukila ni kubhatenga ni kubhashutumu muenga kwamba ndo bhaovu, kwandabha jha mwana ghwa Adamu.
23 “Ku yi farin ciki a wannan rana, ku kuma yi tsalle don murna, saboda ladarku yana da yawa a sama. Gama haka kakanninsu suka yi wa annabawa.
Muhobhokajhi ligono e'lu ni kurukaruka kwa furaha, kwandabha hakika mwibeta kujha ni thawabu mbaha kumbinguni kwandabha bhadadi jhabhi bhabhabhombili mebhu manabii.
24 “Amma kaitonku da kuke da arziki, gama kun riga kun sami ta’aziyyarku.
Lakini o'le bhinu bhamujhe mataji! kwandabha mumalikukabha farajha jha jhomu.
25 Kaitonku da kuke ƙosassu yanzu, gama za ku zauna da yunwa. Kaitonku da kuke dariya yanzu, gama za ku yi makoki da kuka.
O'le bhinu bhamushibili henu! Kwa maana mwibeta kubhona njala baadaje. Ole bhinu bhe mwiheka henu! Kwandabha mwibeta kuombolesya ni kulela baadaye.
26 Kaitonku sa’ad da dukan mutane suna magana mai kyau a kanku, gama haka kakanninsu suka yi da annabawan ƙarya.
Ole bhinu, pamwibetakusifibhwa ni bhanu bhoha! kwandabha bhadadi jhabhi bhabhabhombili manabii bha udesi fefuefu.
27 “Amma ina faɗa muku, ku da kuke ji na, ku ƙaunaci abokan gābanku, ku yi wa masu ƙinku alheri.
Lakini nijobha kwa muenga jha mukanipelekesya, mubhaganayi maadui bhinu ni kukheta manofu kwa bhakabhadadila.
28 Ku albarkaci waɗanda suke la’anta ku, ku kuma yi wa waɗanda suke wulaƙanta ku addu’a.
Mubhabarikiajhi bhala bhabhekebhalaani muenga na mubhaombelayi bhala bhala bhabhe kabhabhonela.
29 In wani ya mare ka a wannan kumatu, juya masa ɗayan ma, in wani ya ƙwace maka babban riga, kada ma ka hana masa’yar cikin ma.
Jhaikutobha litama limonga, un'geuzilayi ni la pili. Kama munu akunyakili lijoho lya jhobhi usimbesi ni likanzu.
30 Duk wanda ya roƙe ka abu, ka ba shi. In kuma wani ya yi maka ƙwace, kada ka nema yă mayar maka.
Mpelayi khila kya ikusoka. Kama munu akunyakili khenu ambakyo mali gha jhobhi, usin'soki akukerebhusilayi.
31 Ka yi wa waɗansu abin da kai kake so su yi maka.
Kama mgani bhanu bhabhakhetelayi, namu mukhetayi mebhu.
32 “In kana ƙaunar masu ƙaunarka ne kawai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma suna ƙaunar waɗanda suke ƙaunarsu.
Kama mwibeta kubhagana bhanu bhabhaganili muenga tu, hivyo thawabu jhelekhu kwa muenga? kwandabha hata bhenye dhambi bhabhaganili bhala bhabhaganili.
33 In kuma kana yin alheri ga masu yi maka ne kaɗai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma suna yin haka.
Kama mwibeta kubhakhetela manofu bhala bhabhakabhaketela muenga manofu, hiyo thawabu jheleku kwa muenga? kwandabha hata bhenye dhambi bhikheta mebhu.
34 In kana ba da bashi ga mutanen da za su iya biyan ka ne kawai, ina ribar wannan? Ko masu zunubi ma, suna ba da bashi ga masu zunubi, da fata za a biya su tsab.
Kama mwikopesya fenu kwa bhanu ambabho mwitegemela bhakabhakerusila, ejhu ndo thawabu jheleku kwa muenga? Hata bhenye dhambi bhikopesya bhenye dhambi, na bhitegemela kupokela kiasi kekuekhu kabhele.
35 Amma, ku ƙaunaci abokan gābanku, ku kuma yi musu alheri, ku ba su bashi, ba da sa zuciya sai an biya ku ba. Ta yin haka ne kawai, za ku sami lada mai yawa, ku kuma zama’ya’yan Mafi Ɗaukaka, gama shi mai alheri ne ga marasa godiya da mugaye.
Lakini mubhaganayi maadui bhinu na mubhakhetelayi manofu. Mubhakopesiajhi ni msihofu kuhusu kukerusibhwa, ni thawabu jha muenga jhibeta kujha mbaha. Mwibetakujha bhana bha ajhe kunani, kwandabha muene ndo mwema na mwema kwa bhanu bhabhaduli shukrani ni bhaovu.
36 Ku zama masu jinƙai, kamar yadda Ubanku mai jinƙai ne.
Mujhelayi ni huruma, kama Dadi jhinu kyaajhe ni huruma.
37 “Kada ku ɗora wa wani, ku ma ba za a ɗora muku ba. Kada ku yanke wa wani hukunci, ku ma ba za a yanke muku ba. Ku gafarta, ku ma za a gafarta muku.
Msihukumu, namu mwibeta kuhukumibhwa. Musilaani, namu mwibetalepi laanibhwa. mubhasameheajhi bhamana, namu mwibeta kusamehebhwa.
38 Ku bayar, ku ma sai a ba ku mudu a cike, a danƙare, har yă yi tozo, yana zuba, za a juye muku a hannun riga. Mudun da kuka auna da shi, da shi za a auna muku.”
Mubhapelayi bhangi, namu mwibeta kupelibhwa. Kiasi kya ukarimu - kyakishindilibhu, kusukibhwa ni kujhitika - kibeta kujhitika pa magoti gha jhomu. Kwandabha jha kup'emu kyokyoha kyamwitumila kupemela, kip'emu ekhu kibetakutumika kubhap'emela muenga.”
39 Ya kuma faɗa musu wannan misali cewa, “Makaho yana iya jagoran makaho ne? Ba sai dukansu biyu su fāɗa a rami ba?
Kisha akabhajobhela mfano kabhele. “Je, munu kipofu ibhwesya kundongosya munu jhongi kipofu? Kama kyaajhele efu, basi bhoha bhibetakudumbukila mu lilende, je bhidumbukila lepi?
40 Ɗalibi bai fi malaminsa ba, sai dai kowane ɗalibi wanda ya sami cikakkiyar koyarwa, zai zama kamar malaminsa.
Mwanafunzi ijha lepi mbaha kuliko mwalimu ghwa muene lakini khila munu akafundisibhwayi kwa ukamilifu ijha kama mwalimu ghwa muene.
41 “Don me kake duban ɗan tsinke da yake idon ɗan’uwanka, amma ba ka kula da gungumen da yake a naka ido ba?
Na kwandajha kiki basi ukakilanga kibanzi mu lihu lya ndongobhu na wakati riboriti lijhe mu lihu lya jhobhi ukalibhona lepi?
42 Yaya za ka ce wa ɗan’uwanka, ‘Ɗan’uwa, bari in cire maka ɗan tsinke da yake idonka,’ alhali kuwa, kai kanka ka kāsa ganin gungumen da yake a naka ido? Kai munafuki! Ka fara cire gungumen daga idonka, sa’an nan za ka iya gani sosai, ka kuma cire ɗan tsinken da yake a idon ɗan’uwanka.”
Wabhwesya bhuli kun'jobhela ndongobhu, 'Ndongo, nis'oka nikubhosiajhi kibanzi kyekijhele mu lihu lya bhebhe,' nabhi wilange lepi liboriti lyalijhele mu lihu lya jhobhi? Mnafiki bhebhe! kwanza libhosyajhe boriti mu lihu lya bhebhe, ndipo wibeta kulola kinofu kibanzi mu lihu lya ndongobhu.
43 “Ba itace mai kyau da yake ba da munanan’ya’ya. Mummunan itace kuma ba ya ba da’ya’ya masu kyau.
Kwandabha lijhelepi libehe linofu lyalihogola matunda mabaya, wala lijhelepi libehe libaya lihogola matunda manofu.
44 Kowane itace da irin’ya’yansa ne ake saninsa. Mutane ba sa tsinke’ya’yan ɓaure daga ƙaya, ko kuwa’ya’yan inabi daga sarƙaƙƙiya.
Kwandabha khila limanyikana kwa matunda ghaki. Kwandabha bhanu bhijhabha lepi tini kuhoma mu mifwa, wala bhijhabha lepi tini kuhoma mu mifwa, wala bhijhabha lepi zabibu kuhoma mu michongoma.
45 Mutumin nagari yakan nuna abubuwa nagari daga cikin nagarta da yake a ɓoye a zuciyarsa, mugun mutum kuwa yakan nuna mugayen abubuwa daga muguntar da take a ɓoye a zuciyarsa. Gama baki yakan faɗa abin da ya cika zuciya ne.”
Munu mwema katika hazina jha muene mu muoyo bhwake ipisya ghaghajhele mabovu. kwandabha kinywa kya muene ijobha ghala ghaghakaumemesya muoyo ghwa muene.
46 “Don me kuke ce da ni, ‘Ubangiji, Ubangiji,’ amma ba kwa yin abin da na faɗa?
Kwanda jha kiki mkanikuta, 'Bwana, Bwana', na bado mkaghabhomba lepi ghala ghanijobha?
47 Zan nuna muku kwatancin mutumin da yakan zo wurina, yă ji kalmomina, yă kuma aikata.
Khila munu jhaihida kwa nene ni kughap'eleka malobhi ghangu ni kughatendela mbombo, nibeta kubhalasya kya ajhele.
48 Yana kama da mutumin da ya gina gida, wanda ya haƙa ƙasa da zurfi, sa’an nan ya kafa tushen ginin a kan dutse. Da ambaliyar ruwa ta taso, ƙarfin ruwa kuwa ya buga gidan, wannan bai jijjiga shi ba, domin an yi masa tushen gini na ainihi.
Iwaningana ni munu jhaijenga nyumba jha muene, ambajhe igima pasi sana, ni kujenga msingi bhwa nyumba panani pa mwamba imara. Mafuriko bho ghahidili, mahemu gha masi ghajhitobhili nyumba, lakini ghabhwesilepi kujhihugusya, kwa ndabha jhajengibhu kinofu.
49 Amma wanda yakan ji kalmomina, ba ya kuma aikata su, yana kama da mutumin da ya gina gida a ƙasa, ba tare da ya kafa tushen gini ba. A sa’ad da ƙarfin ruwa ya buga gidan, sai gidan yă rushe, mummunar rushewa kuwa.”
Lakini jhejhioha jhe ep'eleka lilobhi lyangu na alitii lepi; mfano bhuake ndo munu jhaajengili nyumba panani pa ardhi bila msingi, kiholo bho kiselili lwa nghofu, nyumba jhela jhakabhili maangamizi mabhaha.