< Luka 4 >

1 Yesu kuwa cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga Urdun, Ruhu kuma ya kai shi cikin hamada,
uYesu ye amemilue nu uMhepo uMimike, akagomwike kuhuma kukikogha ikya Jolidani, na Mhepo akamulongosia ku lihaka
2 inda kwana arba’in, Iblis ya gwada shi. Bai ci kome ba a cikin kwanakin nan, a ƙarshensu kuwa ya ji yunwa.
ku fighono fijigho fine, ukuo akagheluagha nu Setano. un'siki ughua nakalile kyokyoni, nu vusililo vwa n'siki ughuo injala jikatengula.
3 Iblis ya ce masa, “In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi.”
uSetano akam'bula akati,” ndeve uve uli mwana ghwa Nguluve, livule ilivue ili live nkate”.
4 Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’”
uYesu akamwamula akati, “jilembilue; “umuunhu naiva nu vwumi kulia un'kate ghwene.
5 Iblis ya kai shi can kan wani wuri mai tsawo, ya nunnuna masa a ƙyiftawar ido dukan mulkokin duniya.
pe pano uSetano akamulongosia kukyanya kuvusililo vwa kidunda, na kukunsona uvutwa vwoni vwa iisi ku n'siki n'debe.
6 Ya ce masa, “Zan ba ka dukan ikonsu da darajarsu, gama ni aka danƙa wa, kuma zan bai wa duk wanda na ga dama.
uSetano akambula akati.” nikupela uvutavulilwa vwa vutwa vwoni palikimo nu vunofu vwake”. niwesia kuvomba ndikio ulwakuva fyoni fitavulilwa kulyune, neke une nikumpela ghwoghwoni juno nighanile kukumpela.
7 Saboda haka in ka yi mini sujada, dukan wannan zai zama naka.”
pe lino, ndeve ungafughame na kukunyimika, ifinu ifi fyooni fiiva fyako”.
8 Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, kuma shi kaɗai za ka bauta wa.’”
neke uYesu akamwamula akati, “jilembilue kuuti, umwimikaghe uMutwa uNguluve ghwako, kange um'bombelaghe umwene mwene”.
9 Sai Iblis, ya kai shi Urushalima ya sa ya tsaya a kan wuri mafi tsayi na haikali ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, ka yi tsalle daga nan zuwa ƙasa.
pambele uSetano akamulongosia uYesu kuhanga ku Yelusalemu na kukum'bika ulubale ulwa pakyanya fiijo pa nyumba inyimike ija kufunyila na kukum'bula, “ndeve uve uli mwana ghwa Nguluve, ghujitaghe paasi kuhuma apa.
10 Gama a rubuce yake, “‘Zai umarci mala’ikunsa game da kai, su kiyaye ka da kyau;
ulwakuva jilembilue, “ikuvalaghikisia avanyaMhola vaake vakusunge na kukulolela,
11 za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.’”
kange vikukutosia ku kyanya mu mavoko ghave neke kuuti, nungalemasiaghe amaghulu ghako mu livue.
12 Yesu ya amsa ya ce, “An ce, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’”
uYesu akamwamula akati, “jijovilue, nungamughelaghe uMutwa Nguluve ghwako”.
13 Da Iblis ya gama dukan wannan gwajin, ya bar shi sai lokacin da wata dama ta samu.
uSetano ye amalile kukumughesia uYesu, akamuleka alutaghe kuhanga un'siki ughunge.
14 Yesu ya koma Galili cikin ikon Ruhu. Labarinsa kuwa ya bazu ko’ina a ƙauyuka.
pe pano uYesu akagomoka ku Galilaya ku ngufu sa Mhepo, ni mhola inofu sa mwene sikaluta na kupalasana mu fighavo iya vupipi fyoni.
15 Ya yi ta koyarwa a majami’unsu, kowa kuwa ya yabe shi.
akavulanisie mu nyumba saave isa kufunyila na vooni vakamughinia.
16 Ya tafi Nazaret, inda aka yi renonsa. A ranar Asabbaci kuma, ya shiga majami’a kamar yadda ya saba. Sai ya miƙe don yă yi karatu.
ikighono kimonga akalutile ku Nasaleti, umpulo ghuno akusungilue na kukulia. ndavule vulyale uvuatavike, akingila mu nyumba ija kufunyila. ikighono kya Sabati, akimile na kukwimba amalembe amimike.
17 Aka kuwa ba shi naɗaɗɗen littafin annabi Ishaya. Da ya buɗe, sai ya sami wurin da aka rubuta,
akapelua ikitabu kya m'bili Yesaya, pe akadindulila ikitabu na kulonda pano palembilue,
18 “Ruhun Ubangiji yana kaina, domin ya shafe ni, in yi wa matalauta wa’azin bishara. Ya aiko ni in yi shelar’yanci ga’yan kurkuku, in kuma buɗe idanun makafi, in ba da’yanci ga waɗanda aka danne.
uMhepo ghwa Mutwa ali palikimo nune, ulwakuva akamakile amauta kudalikila iMola inou ku vakotofu anhumile kupulisia uvwavuke ku vano vali mundinde, nakukuvavomba vano naviloola vawesie kulola kange. kuvavika vwavuke vano vadidikilue,
19 In yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji.”
kukughupulisia u mwaka ghuno uMutwa ilivonesia ulusungu lwake.
20 Sai ya naɗe naɗaɗɗen littafin ya mayar wa mai hidimar, ya kuma zauna. Dukan idanun waɗanda suke a majami’ar, suka koma a kansa.
pe baho akadinda ikitabu, akan'gomokesia umulongosi ghwa nyumba ja kukufinyila, akikala paasi. amaaso gha vaanhu vooni ghalyale pavulongolo ghikumulola umwene.
21 Sai ya fara ce musu, “A yau, Nassin nan, ya cika a kunnenku.”
akatengula pijova navo akati, “umusyughu ililembe ili lifikile mu mbughulutu sinu”.
22 Duk suka yabe shi, suka yi mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suka yi tambaya, suna cewa, “Anya, wannan ba ɗan Yusuf ba ne?”
umuunhu ghweni pala akapulike kila kino akajovile uYesu, na vinga mu vanave vakadegha amasio gha vukoola ghano ghakahumagha mu mulomo ghwake. vakale viiti, “uju na ghwe n'swambe lwene ghwa Yosefu, na uluo?”
23 Yesu ya ce musu, “Tabbatacce, na san za ku faɗa mini karin maganan nan, ‘Likita, warkar da kanka! Ka kuma yi abin da muka ji ka yi a Kafarnahum, a nan garinka.’”
uYesu akavavula akati, “kyang'haani mulijova ulujovo ulu kulyune,” mughanga, ghusosie juve. kyokyoni kino kino ghwavombagha ku Kapelinaumu tupulike, vomba na pakikaja kyako”.
24 Ya ci gaba, da ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, babu annabin da ake yarda da shi a garinsa.
kange akati,” kyang'haani nikuvavula umue, nakwale um'bili juno vikumwitika ku isi jake”
25 Ina tabbatar muku a zamanin Iliya, akwai gwauraye da yawa a Isra’ila, sa’ad da aka rufe sararin sama har shekara uku da rabi, aka kuma yi yunwa mai tsanani ko’ina a ƙasar.
neke nikuvavula umue ikyang'haani kuuti, kwevalyale avafwile vinga ku Silaeli mu n'siki ghwa Eliya pano kukyanya kukadindilue nakungavisaghe ni ula ku maka ghatatu na mesi ntanda, unsiki ghuno kulyane ni njala ing'ome mu isi jooni.
26 Duk da haka, ba a aiki Iliya ga ko ɗaya a cikinsu ba. Sai dai zuwa ga wata gwauruwa da take a Zarefat, a yankin Sidon.
neke uEliya nakasung'ilue kwa muunhu ghweni, neke kwa mfwile jumo juno ikalagha ku Sarepapipi nu mpulo ghwa Sidoni.
27 Akwai kuma mutane da yawa a Isra’ila masu kuturta a zamanin annabi Elisha, amma ba ko ɗayansu da aka tsarkake sai Na’aman mutumin Suriyan nan kaɗai.”
kangekulyale na vakoma mufighono fya m'bili Elisha Isilaeli neke nakwealyale nambe jumo mu vanave juno akasosilue, looli u Naamani umuunhu ghwa ku Silia.
28 Dukan mutanen da suke cikin majami’a suka fusata ƙwarai da jin wannan.
avaanhu voni vano valyale mu nyumba ija kufunyila ye vapulike aghuo vakava ni ng'alasi.
29 Suka tashi, suka fitar da Yesu bayan gari, suka kai shi goshin tudun da aka gina garin, don su ture shi ƙasa,
vakiima na kukumwumia kunji kulikaaja lyave, nakukumulongosia kuhanga kuvusililo vwa kidunda kya likaaja pano umpulo ghujengilue nkyanya jake,
30 amma sai ya bi ta tsakiyar taron ya yi tafiyarsa.
neke vantaghe paasi. neke akakila vunono pakate pavo na kuluta.
31 Sai ya tafi Kafarnahum, wani gari a Galili, a ranar Asabbaci kuma, ya fara koya wa mutane.
pambele akikagha ku Kapenaumu, mulikaaja ilya Galilaya. Isabati jimonga jilyale jivulanisia avaanhu mu nyumba ija kufunyila.
32 Suka yi ta mamakin koyarwarsa, domin saƙonsa yana da iko.
vakadegha imbulanisio sake, ulwakuva akavulanisie kuvutavulua.
33 A cikin majami’ar, akwai wani mutum mai aljani, wani mugun ruhu. Mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce,
lino ikighono ikio mun'kate mu nyumba ija kufunyila, kulyale nu muunhu juno alyale ni lipepo ililamafu, akakoola kyongo,
34 “Wayyo! Ina ruwanka da mu, Yesu Banazare? Ka zo ne don ka hallaka mu? Na san wane ne kai, Mai Tsarki na Allah!”
tuli ni kiki nuve? ghwe Yesu mu Nasaleti? ghwisile kukututipula? nikagula uve veve veni! uve veve mwimike ghwa Nguluve”
35 Yesu ya tsawata masa da ƙarfin cewa, “Yi shiru! Ka fita daga cikinsa!” Sai aljanin ya fyaɗa mutumin da ƙasa a gabansu duka, sa’an nan ya fita, ya bar shi ba wani rauni.
uYesu akalidalikila ilipepo akati,” jigha kimie, na uhume kwa muunhu uju!” ilipepo lila lyati lin'taghile umuunhu jula pasi pakate javo, likahuma kwa muunhu jula kisila kumulemasia.
36 Dukan mutanen suka yi mamaki, suka ce wa junansu, “Wace irin koyarwa ce haka? Da ƙarfi da iko, yana ba wa mugayen ruhohin umarni suna kuma fita!”
avaanhu vooni vakadegha na kughendelela kuku n'jovela ku ilio. vakatisagha,” ghe masio maki agha? akughadaga amapepo amalamafu ku vutavulua ni ngufu ghope ghivuka?
37 Labarinsa kuwa ya bazu ko’ina a cikin ƙasar.
pe lino imhola inofu isa Yesu sikaghenda imbale sooni sino sisyunguta mukighavo ikio.
38 Yesu ya fita daga majami’ar, ya tafi gidan Siman. Surukar Siman kuwa tana fama da zazzaɓi mai tsanani, sai suka roƙi Yesu yă taimake ta.
uYesu akavuka mulikaaja ilio pe akingila ku nyumba ja Simoni. lino un'kwivw gha Simoni akale ivavua imungu kyongo, vakampelepesia uYesu ansosie.
39 Sai ya sunkuya kusa da ita, ya kuma tsawata wa zazzaɓin, sai zazzaɓin ya sāke ta. Nan take ta tashi, ta yi musu hidima.
peeano uYesu akam'belelela akajidalikila imungu jila jikamulekesia, akima na kutengula kuvatengelela.
40 Rana tana fāɗuwa, sai mutane suka yi ta kawo wa Yesu dukan waɗanda suke da cuta iri-iri, sai ya ɗibiya wa kowannensu hannuwansa, ya warkar da su.
ilijuva ye lisema, avaanhu voni valyale na vatamu avanga anmu sinosilipinga vakan'twalilagha uYesu. akavikagha amavoko pa kyanya pave, akavasosia voni.
41 Bugu da ƙari, aljanu suka fiffita daga cikin mutane da yawa suna ihu suna cewa, “Kai Ɗan Allah ne!” Amma ya kwaɓe su, ya hana su magana, don sun san cewa shi ne Kiristi.
kange amapepo ghakavahuma, vinga vakalilagha ku lisio na kuuti, “uve veve mwana ghwa Nguluve”. uYesu alyaghadalikila amapepo ghaleke pivoja. ulwakuva vakakagwile kuuti, umwene alyale ghwe Kilisite.
42 Da gari yana wayewa, sai Yesu ya je inda ba kowa. Mutane suka yi ta nemansa, da suka zo inda yake, sai suka yi ƙoƙari su hana shi barinsu.
unsiki ghuno ye kukile, akaluta ulubale luno lusila vaanhu, ilipugha lya vaanhu valyale vikumulonda vakisa ku lubale luno pweakale umwene. vakaghela kukunsigha nangalutaghe kutali na vene.
43 Amma ya ce, “Dole in yi wa’azin bisharar mulkin Allah ga sauran garuruwa, saboda wannan ne aka aiko ni.”
neke akavavula akati,” lunoghile kange kudalikila imhola inofu sa vutwa vwa Nguluve mu makaaja aghange aminga. ulyakuva uluo lwe lwene nikasungilue apa.
44 Sai ya dinga yin wa’azi a majami’un Yahudiya.
pe pano akaghendelela kudalikila mun'kate mu nyumba ijakufunyila ku vaYahudi voni.

< Luka 4 >