< Luka 4 >

1 Yesu kuwa cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dawo daga Urdun, Ruhu kuma ya kai shi cikin hamada,
Jesuh Ngmüimkhya Ngcim am beki, Jordan tuinu üngka naw a nghlat law be üng Ngmüimkhya naw khawkhyawng khawa cehpüi se,
2 inda kwana arba’in, Iblis ya gwada shi. Bai ci kome ba a cikin kwanakin nan, a ƙarshensu kuwa ya ji yunwa.
mhmüp kphyükip khawyai naw a hlawhlep. Acunüng ipi am ei se, anghnua a ei cawi lawki.
3 Iblis ya ce masa, “In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi.”
Khawyai naw, “Nang Mhnama capa na kyak üng, hina lung muka ngthawn law khaia ngthu pea,” a ti.
4 Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’”
Acunsepi Jesuh naw msang lü, “Khyang cun ei däng üng am xüng, tia cangcim üng ng’yuki,” a ti.
5 Iblis ya kai shi can kan wani wuri mai tsawo, ya nunnuna masa a ƙyiftawar ido dukan mulkokin duniya.
Acunüng khawyai naw Jesuh khawmcung a hlüngnaka kaipüiki naw khawmdeka khana khawe avan mik mkhyüp üng jah mhmuh lü,
6 Ya ce masa, “Zan ba ka dukan ikonsu da darajarsu, gama ni aka danƙa wa, kuma zan bai wa duk wanda na ga dama.
“Hin he avan ka veia peta kyaki, upi ka ngaih üng ka peki, hina ana avan la a kyäpsawknak avan ka ning pe khai,
7 Saboda haka in ka yi mini sujada, dukan wannan zai zama naka.”
acunakyase na sawhkhah lü, avan na kaa kya khai,” a ti.
8 Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, kuma shi kaɗai za ka bauta wa.’”
Jesuh naw a veia, “Cangcim üng, ‘Na Bawipa Pamhnam sawhkhah lü, ani däng na khüih vai,’ tia ng’yuki,’” a ti.
9 Sai Iblis, ya kai shi Urushalima ya sa ya tsaya a kan wuri mafi tsayi na haikali ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, ka yi tsalle daga nan zuwa ƙasa.
Acunüng khawyai naw Jerusalema cehpüiki naw, Temple khan, amsumnaka ta lü, “Mhnama capa na kyak üng hin üngka naw mcea namät kcoa,
10 Gama a rubuce yake, “‘Zai umarci mala’ikunsa game da kai, su kiyaye ka da kyau;
‘Ani naw khankhawngsä he ning na k’äih u lü, ning na mcei khai hea jah mcawn khai,
11 za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.’”
na khaw am lung am na su khaia, ami kut am ning na mcei khai he’ tia, ng’yüki,” a ti.
12 Yesu ya amsa ya ce, “An ce, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’”
Cunsepi Jesuh naw, “Na Bawipa, Pamhnam ä na mhnütei vai,’ tia kyaki ni,” ti lü a msang.
13 Da Iblis ya gama dukan wannan gwajin, ya bar shi sai lokacin da wata dama ta samu.
Acunüng khawyai naw a hlawhlepnak vai avan am a hlawhlep käna asäng a ceh tak ma.
14 Yesu ya koma Galili cikin ikon Ruhu. Labarinsa kuwa ya bazu ko’ina a ƙauyuka.
Acunüng Jesuh, Ngmüimkhya Ngcima khyaihnak am Kalilea nghlat be se, a mawng cun acuna khaw pei avan üng ngthang hüki.
15 Ya yi ta koyarwa a majami’unsu, kowa kuwa ya yabe shi.
Acunüng sinakoka jah mthei hü se, khyang avan naw ngak u lü, ami mhlünmtai.
16 Ya tafi Nazaret, inda aka yi renonsa. A ranar Asabbaci kuma, ya shiga majami’a kamar yadda ya saba. Sai ya miƙe don yă yi karatu.
Acunüng angvainak Nazareta a law be üng a thum khawia kba Sabbath mhmüp üng, Sinakoka k'uma lut lü ngthungcim khe khaia ngdüiki.
17 Aka kuwa ba shi naɗaɗɗen littafin annabi Ishaya. Da ya buɗe, sai ya sami wurin da aka rubuta,
Acunüng sahma Hesajah cauk ami pet. Acunüng cauk ktawm a kphyan üng hinkba angyuknak a kheh,
18 “Ruhun Ubangiji yana kaina, domin ya shafe ni, in yi wa matalauta wa’azin bishara. Ya aiko ni in yi shelar’yanci ga’yan kurkuku, in kuma buɗe idanun makafi, in ba da’yanci ga waɗanda aka danne.
“Bawipa Ngmüimkhya ka khana awmki, ani naw thangkdaw m'yyenkse hea veia ka sang khaia a na xü. Ami mlung naki he ka jah mhlät be khai, khuikhaki hea veia lätnaka thangkdaw ka sang khai, amikmü he ka jah mdaw be khai, ami jah man he ka jah mhlät khaia la,
19 In yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji.”
Bawipa naw a khyang he a jah küikyanak vaia kcün pha lawki ti, ka sang khaia ana tüih law ni,” tia kyaki.
20 Sai ya naɗe naɗaɗɗen littafin ya mayar wa mai hidimar, ya kuma zauna. Dukan idanun waɗanda suke a majami’ar, suka koma a kansa.
Jesuh naw cauk ktawmki naw jah pe be lü ngawki. Acunüng Sinakoka k'uma ngawki he avan naw kcävä u lü ami teng.
21 Sai ya fara ce musu, “A yau, Nassin nan, ya cika a kunnenku.”
Acunüng Jesuh naw, “Tuhngawi hina thungcim nami sim kümkawi law ve,” a ti.
22 Duk suka yabe shi, suka yi mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suka yi tambaya, suna cewa, “Anya, wannan ba ɗan Yusuf ba ne?”
Acunüng ami van naw, a ngthu pyen cun aktäa ngai hlü u lü, aktäa kyühkhyai u lü, “Hin hin Josepa capa am kyakia kya aih se,” ami ti.
23 Yesu ya ce musu, “Tabbatacce, na san za ku faɗa mini karin maganan nan, ‘Likita, warkar da kanka! Ka kuma yi abin da muka ji ka yi a Kafarnahum, a nan garinka.’”
Jesuh naw, “Hina msuimcäpnak, ‘Sibawi, namät la namät m’yai bea! Ipi Kapenawm khawa pawh hina khaw üng pi pawh lü mdang lawa’ nami ti khai,” a ti.
24 Ya ci gaba, da ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, babu annabin da ake yarda da shi a garinsa.
Acunüng Jesuh naw, “Akcanga ka ning jah mthehki, sahma cun amäta khawa am dokhamei khawi u.
25 Ina tabbatar muku a zamanin Iliya, akwai gwauraye da yawa a Isra’ila, sa’ad da aka rufe sararin sama har shekara uku da rabi, aka kuma yi yunwa mai tsanani ko’ina a ƙasar.
“Cunsepi ka ning jah mthehki, Elijaha kcün üng, khawkum kthum la khya khyuk khaw am a se, khaw avan üng khaw a set law üng, hmeinu khawjah Isarel khawa awmki he,
26 Duk da haka, ba a aiki Iliya ga ko ɗaya a cikinsu ba. Sai dai zuwa ga wata gwauruwa da take a Zarefat, a yankin Sidon.
cunsepi ua veia pi Elijah tüiha am kya naw, Sidon khaw da Sarepta khawa hmeinu mata veia ni tüiha akya ve.
27 Akwai kuma mutane da yawa a Isra’ila masu kuturta a zamanin annabi Elisha, amma ba ko ɗayansu da aka tsarkake sai Na’aman mutumin Suriyan nan kaɗai.”
“Acunüng sahma Elishaa kcün üng pi Isarel khawa mnehkse mnehki khawjah awmki he; cunsepi Naman, Siria khawa ka dänga thea upi ngcimsak bea am kya naw,” a ti.
28 Dukan mutanen da suke cikin majami’a suka fusata ƙwarai da jin wannan.
Acunüng Sinakoka k'uma awmki he ami van acun ami ngjak üng, aktäa ami mlung soki.
29 Suka tashi, suka fitar da Yesu bayan gari, suka kai shi goshin tudun da aka gina garin, don su ture shi ƙasa,
Acunüng tho law u lü, mlüh üngka naw ktämki he naw ami mlüha awmnak mcunga khana ami buhtawn vaia ami cehpüi.
30 amma sai ya bi ta tsakiyar taron ya yi tafiyarsa.
Cunsepi Jesuh ami ksunga ngjui lü akcea citeiki.
31 Sai ya tafi Kafarnahum, wani gari a Galili, a ranar Asabbaci kuma, ya fara koya wa mutane.
Acunüng Jesuh naw Kalile mlüh, Kapenawma cit lü Sabbath mhmüp üng a jah mthei.
32 Suka yi ta mamakin koyarwarsa, domin saƙonsa yana da iko.
A ngthu pyen ana a awma phäha aktäa cäicah lawki he.
33 A cikin majami’ar, akwai wani mutum mai aljani, wani mugun ruhu. Mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce,
Acunüng Sinakoka k'uma khyang mat ngmüimkhya ksea awmnak awmki cun,
34 “Wayyo! Ina ruwanka da mu, Yesu Banazare? Ka zo ne don ka hallaka mu? Na san wane ne kai, Mai Tsarki na Allah!”
“Nazaret Jesuh, i mi nglak awm se ni? Jah mkhyüh khaia na lawki aw? Nang ka ning ksingki, nang Mhnama ngsä ngcima na kyaki ni,” ti lü ngpyangki.
35 Yesu ya tsawata masa da ƙarfin cewa, “Yi shiru! Ka fita daga cikinsa!” Sai aljanin ya fyaɗa mutumin da ƙasa a gabansu duka, sa’an nan ya fita, ya bar shi ba wani rauni.
Jesuh naw, “Ä khikheh lü a k'um üngka naw lut law,” ti lü jüi se, acunüng khawyai naw khyang hea maa mkhyu lü, ia pi am pawh lü a ceh tak.
36 Dukan mutanen suka yi mamaki, suka ce wa junansu, “Wace irin koyarwa ce haka? Da ƙarfi da iko, yana ba wa mugayen ruhohin umarni suna kuma fita!”
Acunüng awmki he ami van naw cäi u lü, “Hin hin ia ngthu ni? Ana la khyaihnak am khawyai kse he jah jüi se lut lawki he hin,” tia ngthäh kyuki he.
37 Labarinsa kuwa ya bazu ko’ina a cikin ƙasar.
Acunüng acuna pipei, khaw avan üng a mawng ngthang hüki.
38 Yesu ya fita daga majami’ar, ya tafi gidan Siman. Surukar Siman kuwa tana fama da zazzaɓi mai tsanani, sai suka roƙi Yesu yă taimake ta.
Jesuh Sinakok üngka naw ktawih lü Sihmona ima citki. Acuia Sihmona pi aktäa mhnatei se ami mtheh.
39 Sai ya sunkuya kusa da ita, ya kuma tsawata wa zazzaɓin, sai zazzaɓin ya sāke ta. Nan take ta tashi, ta yi musu hidima.
Jesuh naw a peia ngdüi lü a mhnat jüi se mhnat naw a khyah. Acunüng angxita tho law lü a jah khüih.
40 Rana tana fāɗuwa, sai mutane suka yi ta kawo wa Yesu dukan waɗanda suke da cuta iri-iri, sai ya ɗibiya wa kowannensu hannuwansa, ya warkar da su.
Acunüng khaw kya se, natnak akce kcea jah hui, am phetki he avan a veia ami jah lawpüi; acunüng ami vana khana a kut mtaih lü a jah m’yai be.
41 Bugu da ƙari, aljanu suka fiffita daga cikin mutane da yawa suna ihu suna cewa, “Kai Ɗan Allah ne!” Amma ya kwaɓe su, ya hana su magana, don sun san cewa shi ne Kiristi.
Khawyai he naw, “Pamhnama Capa na kyaki ni,” tia, ngpyang u lü, khyang khawjaha k'um üngka naw lut lawki he. Acunüng Jesuh naw jah jüi se, Mesijaha kyaki ti ami ksinga phäha am a jah ngthuhei sak.
42 Da gari yana wayewa, sai Yesu ya je inda ba kowa. Mutane suka yi ta nemansa, da suka zo inda yake, sai suka yi ƙoƙari su hana shi barinsu.
Khawa thaih law la, Jesuh mlüh ktawi ta lü angkhyinaka cit se, khyang he naw sui u lü a veia law siki he naw, am a jah ceh tak vaia ami khyawh.
43 Amma ya ce, “Dole in yi wa’azin bisharar mulkin Allah ga sauran garuruwa, saboda wannan ne aka aiko ni.”
Cunsepi Jesuh naw, “Pung kcea pi Pamhnama khawa mawng thangkdaw ka pyen khaia kyaki, acun vaia tüih lawa ka kyaki ni,” a ti.
44 Sai ya dinga yin wa’azi a majami’un Yahudiya.
Acunakyase acuna khawaa awmkia Sinakok hea k'uma ngthu sang hüki.

< Luka 4 >