< Luka 3 >
1 A shekara ta goma sha biyar ta mulkin Kaisar Tiberiyus, a lokacin Buntus Bilatus ne gwamnar Yahudiya, Hiridus kuma yana sarautar Galili, ɗan’uwansa Filibus yana sarautar Ituriya da Tarakunitis, Lisaniyas kuma yana sarautar Abiline.
Muchilimo che ikumi ni iyanza cho mubuso wa Tiberiasi Sisare- chikwina bulyo Pontiusi Pilato abali mubusi wa Judeya, Heroda ibali muyendisi wa Galileya, mwanchakwe Filipe abali kuyendisa chikiliti cha Ituria ni Trakoniyisi, mi Lisaniasi abali kuyendisa chikiliti cha Abilene,
2 A lokacin ne Annas da Kayifas suke manyan firistoci. Sai maganar Allah ta zo wa Yohanna, ɗan Zakariya a hamada.
mwi nako ya vuvusi vwa muprisita mukulwana yo hanzi Ananiasi ni Kaishala-inzwi lye Ireeza ni lyeza kwa Johani mwana Zakaria, mwi ikanda.
3 Ya zaga dukan ƙasar da take kewaye da Urdun, yana wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai.
Aba yendi mu zikiliti zonse zi zimbulukite Jorodani, ku kutaza i nkolobezo ya ku baka ya kuwondela zibi.
4 Kamar yadda yake a rubuce a littafin annabi Ishaya. “Muryar mai kira a hamada, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.
Sina mukuñolelwe mwi mvuka ya manzwi a Isaya mupolofita, “Inzwi lya yenke lisumpa mwi ikaanda, 'Mu vakanye i nzila ya Simwine, mu wolole inzila zakwe.
5 Za a cike kowane kwari, a farfashe kowane dutse da kowane tudu. Za a miƙe hanyoyin da suka karkace, a gyaggyara hanyoyi masu gargaɗa su zama sumul.
Mikokolombwa yonse mu izuzwe, mi ilundu ni chi ulu mu zi bozekezwe hansi, ni inzila zi nyonokete muzi wololwe, ni zi baka zisa shiyeme muzi zakwe mu migwagwa,
6 Dukan’yan Adam kuwa za su ga ceton Allah!’”
mi inyama zonse muzi bone kuhaza kwe Ireeza.”
7 Yohanna ya ce wa taron da suke zuwa domin yă yi musu baftisma, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku, ku guje wa fushin nan mai zuwa?
Linu Johani na wamba ku vantu vangi vavali kwiza kuku kolobezwa kwali, “Inwe muvaana va zihili! Njeni yava mi mamelisi kutiya ku vukali vukezite?
8 Ku yi ayyukan da suka dace da tuba. Kada ma ku yi tunani za ku iya ce wa kanku, ‘Ai, muna da mahaifinmu Ibrahim.’ Ina gaya muku cewa daga cikin duwatsun nan Allah zai iya tā da’ya’ya wa Ibrahim.
Linu he, muvike zilyantu ziswanele ku vaaka, mi kanji muti mukati kenu, 'Twina Abrahama che sheetu,' ni miwambile kuti Ireeza uwola ku busa baana ba Abrahama mwa a mavwe.
9 An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.”
Nanga hanu ibbeule li bakanyezwe muhiisi wa masamu. Mu kuti i samu lyonse lisahi zilyantu zi lotu mulitemenwe hansi ni ku sohelwa mu mulilo.”
10 Sai taron suka tambaye shi, suka ce “Me za mu yi ke nan?”
vungi vungi vwa vantu ni va tanga kumubuza, ni vacho, “Linu aha tuchita vule?”
11 Ya amsa ya ce, “Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka.”
Chetaava nikuti kuvali, “Chikuti muntu wina zizwato zo beele, ali kauhanyeze ni ya sena, nozuna wina zilyo naye achite cho kuswana.”
12 Masu karɓar haraji ma suka zo, domin a yi musu baftisma. Suka yi tambaya, suka ce “Malam, me ya kamata mu yi?”
Va kunganyi ba mali naabo niveza kuku kolobezwa, mi ni kucho kwali, “Muruti, chinzi chitu lukela kuchita?”
13 Ya ce musu, “Kada ku karɓa fiye da abin da aka ce a karɓa.”
Na wamba kwavo, “kanji mukunganyi mali mangii kuhitiliza amwa laelwa ku kunganya.”
14 Sai waɗansu sojoji suka tambaye shi, “Mu fa? Me ya kamata mu yi?” Sai ya amsa ya ce, “Kada ku ƙwace kuɗin mutane, kada kuma ku yi shaidar ƙarya. Ku yi haƙuri da abin da ake biyanku.”
Vamwi masole navo chiva muvuza, ni va cho, “Mi linu iswe vule? Tu swanela ku chita nzi?” Na wamba kubali, “kanji muhindi mali kuyense muntu cha kuhambiliza, imi kanji munyansi muntu cha mafosisa. mulikolwisise kache ntuwelo zenu.”
15 Mutane suka zuba ido, suna kuma tunani a zuciyarsu, ko Yohanna ne Kiristi wanda ake sauraron zuwansa.
Linu vantu hanu hachivava lindile che ntakazo kwiza kwa Kiriste, zumwi no zumwi avali komokelwe mwi nkulo zavo ku amana ni Johani mukuti pona chova njeye Kireste.
16 Yohanna ya amsa musu duka ya ce, “Ina muku baftisma da ruwa. Amma wani wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban ma isa in kunce igiyar takalmansa ba. Shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da wuta kuma.
Johani ne taava cha kuwamba kuvali vonse, “Ka changu, Ni mikolobeza ni menzi, kono zumwi ukezite yokolete tota hita Ime, mi Ime kani swaneli ni ku sumununa mihala ye nsangu zakwe. Mwa mi kolobeze cha Luhuho lu Jolola ni cha mulilo.
17 Matankaɗinsa yana a hannunsa don yă tankaɗe sussukarsa ya kuma tattara alkama cikin rumbunsa, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.”
Chi damiso cha kwe cha haluvuwa cina mwi yanza lyakwe ku joloza luli lu vuwa lwa kwe ni ku kunganya mahila mu chishete cha kwe. Kono mwa hise buhundu ni mulilo usa zimwa.”
18 Da kalmomi masu yawa Yohanna ya yi wa mutane gargaɗi, ya kuma yi musu wa’azin bishara.
Ni manzwi mangi a mwi e nsusuwezo hape, Johani na kutaza ivañeli indotu kuvantu.
19 Amma da Yohanna ya tsawata wa Hiridus mai mulki saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa, da kuma dukan sauran mugayen abubuwan da ya yi,
Mi Heroda mubusi ha nyanswa cha kusesa mwihyavwe wa mwa nce, Herodiasi, mi ni cha zonse zivi zintu Heroda za vapangi,
20 Hiridus dai ya ƙara ɓata al’amarin. Ya sa a kulle Yohanna a kurkuku.
ava weli izi kumi landu yakwe: ne yalila Johani mwi ntolongo.
21 Sa’ad da ake wa dukan mutane baftisma, sai aka yi wa Yesu shi ma. Da yana cikin addu’a, sai sama ya buɗe,
Linu nikwa va kuti, vantu vonse chivavali kukolovezwe, Jesu naye ava kolovezwe. mi haho havali ku lapela, mawulu niye yaluka,
22 Ruhu Mai Tsarki kuma ya sauko masa a wata siffa, kamar kurciya. Sai murya ta fito daga sama, ta ce, “Kai ne Ɗana, wanda nake ƙauna, kai ne kuma kana faranta mini zuciya ƙwarai.”
Mi Luhuho Lujolola mu chi vumbantu cha vuntu ni lweza cha ku shulumuka hali ubu inkuva, mi inzwi nilya zwa mwi ulu, “U mwanangu wa muswisu, uni saka, Ni kondetwa ka chako.”
23 To, Yesu kansa yana da shekaru kusan talatin da haihuwa sa’ad da ya fara aikinsa. An ɗauka shi ɗan Yusuf ne, ɗan Heli,
Jesu hatanga ni luko lyakwe, avali kulichunza ku zi limo za makumi otatwe. Ivali mwana (sina muinuhelelwe) wa Josefa, mwana wa Heli,
24 ɗan Mattat, ɗan Lawi, ɗan Melki, ɗan Yannai, ɗan Yusuf,
mwana wa Matihati, mwana wa Levi, mwana wa Meluchi, mwana wa Janai, mwana wa Josefa.
25 ɗan Mattatiyas, ɗan Amos, ɗan Nahum, ɗan Esli, ɗan Naggai,
Josefa ivali mwana wa Matatiasi, mwana wa Amosi, mwana wa Nahum, mwana wa Esili, mwana wa Nagayi,
26 ɗan Ma’at, ɗan Mattatiyas, ɗan Semeyin, ɗan Yosek, ɗan Yoda,
mwana wa Mati, mwana wa Matatiasi, mwana wa Seimini, mwana wa Josechi, mwana wa Joda.
27 ɗan Yowanan, ɗan Resa, ɗan Zerubbabel, ɗan Sheyaltiyel, ɗan Neri,
Joda ivali mwana wa Joanani, mwana wa Rhesa, mwana wa Zerubabeli, mwana wa Salietele, mwana wa Neri,
28 ɗan Melki, ɗan Addi, ɗan Kosam, ɗan Elmadam, ɗan Er,
mwana wa Meluchi, mwana wa Adi, mwana wa Kosamu, mwana wa Elumadamu, mwana wa Eri,
29 ɗan Yoshuwa, ɗan Eliyezer, ɗan Yorim, ɗan Mattat, ɗan Lawi,
mwana wa Joshuwa, mwana wa Elieze, mwana wa Jorimu, mwana wa Matihati, mwana wa Levi.
30 ɗan Simeyon, ɗan Yahuda, ɗan Yusuf, ɗan Yonam, ɗan Eliyakim,
Levi ivali mwana wa Simioni, mwana wa Juda, mwana wa Josefa, mwana wa Jonamu, mwana wa Eliakimu,
31 ɗan Meleya, ɗan Menna, ɗan Mattata, ɗan Natan, ɗan Dawuda,
mwana wa Melea, mwana wa Mena, mwana wa Mattata, mwana wa Natani, mwana wa Dafita,
32 ɗan Yesse, ɗan Obed, ɗan Bowaz, ɗan Salmon, ɗan Nashon,
mwana wa Jese, mwana wa Obedi, mwana wa Bowazi, mwana wa Salumoni, mwana wa Nahashoni.
33 ɗan Amminadab, ɗan Ram, ɗan Hezron, ɗan Ferez, ɗan Yahuda,
Nahashoni ivali mwana wa Aminadabu, mwana wa Adimini, mwana wa Arini, mwana wa Hezironi, mwana wa Perezi, mwana wa Juda,
34 ɗan Yaƙub, ɗan Ishaku, ɗan Ibrahim, ɗan Tera, ɗan Nahor,
mwana wa Jakobo, mwana wa Isaka, mwana wa Aburahama, mwana wa Tera, mwana wa Nahori,
35 ɗan Serug, ɗan Reyu, ɗan Feleg, ɗan Eber, ɗan Sala,
mwana wa Serugi, mwana wa Rewu, mwana wa Pelegi, mwana wa Eberi, mwana wa Shelahi.
36 ɗan Kainan, ɗan Arfakshad, ɗan Shem, ɗan Nuhu, ɗan Lamek,
Shelahi ivali mwana wa Kainani, mwana wa afakisadi, mwana wa shemu, mwana wa Nowa, mwana wa Lameki,
37 ɗan Metusela, ɗan Enok, ɗan Yared, ɗan Mahalalel, ɗan Kainan,
mwana wa Metusela, mwana wa Enoki, mwana wa Jaredi, mwana wa Mahalalelu, mwana wa Kainani,
38 ɗan Enosh, ɗan Shitu, ɗan Adamu, ɗan Allah.
mwana wa Enosi, mwana wa Sethi, mwana wa Adama, mwana we Ireeza.