< Luka 24 >

1 Da sassafe a ranar farko ta mako, matan suka je kabarin, da kayan ƙanshin da suka shirya.
Lyambape lyubha lya Jumapili, gubhapitengenenje kulikabhuli bhali bhajigelenje mauta ga nunjila gubhajenjilenje gala.
2 Suka iske an riga an gungurar da dutsen daga bakin kabarin.
Gubhaimenenje liganga lya ibhila palikabhuli pala linokolelwe kunyenje likabhuli.
3 Amma da suka shiga ciki, ba su iske jikin Ubangiji Yesu ba.
Bhakajinjilanjeje nkati, bhangashiimananga shiilu sha Bhakulungwa a Yeshu.
4 Yayinda suna cikin tunani a kan wannan, nan take, ga waɗansu mutum biyu tsaye kusa da su, sanye da kaya masu ƙyalli, kamar walƙiya.
Bhalinginji nkukanganigwanga ga genego, shangupe bhandunji bhabhli bhawetenje nngubho ya ng'anyima mbuti kumeta kwa nnjai, bhajimingene pa tome.
5 A cikin tsoro, matan suka fāɗi da fuskokinsu a ƙasa, amma mutanen suka ce musu, “Me ya sa kuke neman mai rai a cikin matattu?
Bhanabhakongwe bhala gubhajogopenje, gubhatindibhekelenje mpaka shenyi pantaka. Penepo bhandunji bhala gubhaalugulilenje, “Kwa nndi nkwaaloleyanga bhabhakoto munkumbi gwa bhawilenje?
6 Ba ya nan, ya tashi! Ku tuna yadda ya gaya muku tun yana tare da ku a Galili cewa,
Bhakwapi apano, bhayushile. Nkumbushilanje shibhammalanjilenje pubhaliji ku Galilaya kuti,
7 ‘Dole a ba da Ɗan Mutum ga hannun masu zunubi, a kuma gicciye shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.’”
inapinjikwa Mwana juka Mundu akamuywe mmakono ga bhandunji bhakwetenje yambi, bhankomelanje munshalabha na lyubha lya tatu shayushe.”
8 Sai suka tuna da maganarsa.
Penepo bhanabhakongwe bhala, gubhakumbushilenje malobhe ga a Yeshu.
9 Da suka dawo daga kabarin, sai suka faɗa wa Sha Ɗayan nan da sauransu, dukan waɗannan abubuwa.
Bhakabhujanganeje kukopoka kumakabhuli, gubhapite kwaalugulilanga ashimitume kumi na jumo bhala, na bhananji gene gowego.
10 Matan da suka gaya wa manzannin waɗannan abubuwa su ne, Maryamu Magdalin, da Yowanna, da Maryamu uwar Yaƙub, da waɗansu da suke tare da su.
Bhene bhapelekenje jene nganijo kwa ashimitume pubhalinginji, a Malia Magidalena, a Yowana na a Malia anyinabhabho a Yakobho, na bhanabhakongwe bhana bhubhalongenabhonji.
11 Amma ba su gaskata matan ba, domin sun ɗauki kalmominsu wani zancen banza ne.
Ikabheje bhapilikenenje bhala, bhangakulupalilanga pabha malobhe gala bhashinkubhoneka mbuti gangali mana.
12 Duk da haka, Bitrus ya tashi a guje zuwa kabarin. Da ya sunkuya, sai ya ga ƙyallayen lilin kaɗai a kwance. Sai ya koma yana tunani a ransa, a kan abin da ya faru.
Nkali nneyo, a Petili gubhajabhwile shibhutuka mpaka kulikabhuli. Bhakatepeje kuulumila nkati, gubhajibhwene shanda bhangashibhona shindu shina. Gubhaijabhulile akuno bhalipita kanganigwa ga yowe ikoposhele.
13 A wannan rana kuma, biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani ƙauye, da ake kira Emmawus, da suke kusan mil bakwai daga Urushalima.
Lyubha lyolyo, bhandunji bhabhili munkumbi gwa bhaajiganywa bha a Yeshu, bhatendaga kwendangana kushijiji shimo shishemwa Emau, mwanja gwa maili shabha kukoposhela ku Yelushalemu.
14 Suna magana da juna a kan dukan abubuwan da suka faru.
Bhatendaga kungulushilanga gowe gakoposhele gala.
15 Da suna magana, kuma suna tattauna waɗannan abubuwa da junansu, sai Yesu da kansa ya zo yana tafiya tare da su.
Bhalinginji nkukunguluka a Yeshu bhayene gubhakoposhele, gubhailundile.
16 Amma ba a ba su ikon gane shi ba.
Ikabheje meyo gabhonji gashinkugubhikwa bhanaamanyanje.
17 Sai ya tambaye, su ya ce, “Mene ne kuke tattaunawa da juna a cikin tafiyarku?” Suka tsaya shiru, da damuwa a fuskarsu.
Gubhaabhushiyenje, “Nkukungulushilanga nndi akuno nnikwendangana?” Gubhajimingene akuno bhainjikenje kumeyo.
18 Ɗaya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya tambaye shi ya ce, “Ashe, kai baƙo ne a Urushalima, da ba ka san abubuwan da suka faru a can, a cikin kwanakin nan ba?”
Jumo ashemwa Kileopashi gwabhajangwile, “Bhuli, pa Yelushalemu mmwe jikape mmajeni nkagugamanya gakoposhele kweneko agano mobha gano?”
19 Sai ya yi tambaya, “Waɗanne abubuwa?” Suka amsa suka ce, “Game da Yesu Banazare. Shi annabi ne, mai iko ne kuma cikin ayyukansa da maganarsa, a gaban Allah da kuma dukan mutane.
Na bhalabho gubhabhushiye, “Gei genego?” Bhalabhonji gubhaajangulenje, “Ngani ja a Yeshu Bhanashaleti. Bhenebho pubhaliji ankulondola, bhakwete mashili gamakulungwa, kwa malobhe gabho na itendi yabho pa meyo ga a Nnungu na pabhandu bhowe.
20 Manyan firistoci da masu mulkinmu sun ba da shi a yi masa hukuncin mutuwa, suka kuwa gicciye shi.
Ashikalongolele bha bhaabhishila na ashikalongolele bhetu bhashinkwaakamulanga nikwaukumula bhabhulagwe, gubhaakomelelenje munshalabha
21 Amma da, muna sa zuciya cewa, shi ne wanda zai fanshi Isra’ila. Bugu da ƙari kuma yau kwana uku ke nan tun da wannan abin ya faru.
Ikabheje twakulupalile kuti bhenebho shibhajigombole Ishilaeli. Kupunda gene gowego, lelo lyubha lya tatu tandubhila pugatendeshe.
22 Har wa yau, waɗansu daga cikin matanmu sun ba mu mamaki. Sun je kabarin da sassafen nan,
Na kabhili bhanabhakongwe bhana bha munkumbi gwetu bhashikutuimuyanga. Bhashinkwendangana kulikabhuli lyambape,
23 amma ba su sami jikinsa ba. Sun dawo sun faɗa mana cewa, sun ga wahayi na mala’iku, da suka ce yana da rai.
bhangashiimananga shiilu shabho. Gubhabhujengene gubhashitenje kuti bhashinkukoposhelwanga na ashimalaika bha kunnungu bhalugulenje kuti a Yeshu bhabhakoto.
24 Sa’an nan, waɗansu abokanmu suka je kabarin, suka kuma tarar da kome kamar yadda matan suka faɗa, amma shi, ba su gan shi ba.”
A Shaajetunji bhapitengene kulikabhuli gubhakong'ondelenje ibhalugulenje bhanabhakongwe ila, ikabheje bhangaabhonanga.”
25 Sai ya ce musu, “Ashe, ku marasa azanci ne, masu nauyin zuciyar gaskata, da dukan abin da annabawa suka faɗa!
Kungai a Yeshu gubhaalugulilenje, “Pakubha mmanganya mmangumba nneyo na mitima jenunji jinatopa kukulupalila gowe galugwilwe na ashinkulondola bha a Nnungu!
26 Ai, dole Kiristi yă sha waɗannan wahalolin, kafin yă shiga ɗaukakarsa.
Bhuli, a Kilishitu bhakapinjikweje kupotekwa, na kwa nneyo bhajinjile muukonjelo gwabho?”
27 Sai ya fara bayyana musu daga Musa da dukan Annabawa, abin da dukan Nassi ya faɗa a kansa.”
Gubhaatalashiyenje gowe gaatayaga bhenebho, Mmajandiko kutandubhila a Musha mpaka ashinkulondola bhowe bha a Nnungu.
28 Da suka yi kusa da ƙauyen da za su, sai Yesu ya yi kamar zai ci gaba.
Bhakabhandishilanjeje shijiji shibhajendanganaga shila, a Yeshu gubhatendile mbuti bhanapunda kwenda mmujo.
29 Amma suka matsa masa suka ce, “Sauka wurinmu, don dare ya kusa, rana ta kusa fāɗuwa.” Sai ya sauka wurinsu.
Ikabheje bhanganya bhala gubhaashondelesheyenje bhalinkutinji, “Ntame pano na uwe, pabha kunapilila, na shilo shinabhandishila.” Bhai, gubhajinjile nnyumba, gubhateminabhonji.
30 Da ya zauna a tebur tare da su, sai ya ɗauki burodi, ya yi godiya, ya kakkarya ya fara ba su.
Bhakatameje kulya nabhonji, gubhatolile nkate, gubhatendile eja kwa a Nnungu, gubhaugebhenye, gubhaapelenje.
31 Sa’an nan idanunsu suka buɗe, suka gane shi. Sai ya ɓace musu.
Shangu meyo gabhonji gakutandanukaga, gubhaamanyinji, ikabheje bhenebho gubhaobhile pa meyo gabhonji.
32 Suka tambayi juna, “Ashe, shi ya sa zukatanmu suka kuna a cikinmu, sa’ad da yake magana da mu a hanya, yana bayyana mana Nassi.”
Bhai, gubhabhalanjilenenje, “Bhuli mitima jetu jikakolelaga nkwiinonyela, pubhatutalashiyaga Majandiko mumpanda mula?”
33 Suka tashi nan da nan suka koma Urushalima. A can suka sami Sha Ɗayan nan da waɗanda suke tare da su a wuri ɗaya,
Gubhajabhulengenenje gene malanga pegala, gubhabhujengene ku Yelushalemu. Gubhaaimenenje bhaajiganywa kumi na jumo bhala, na bhandunji bhatemingene pamo
34 suna cewa, “Gaskiya ne! Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman”
bhalibheleketanga, “Kweli bhakulungwa bhayushile, bhaakoposhele a Shimoni.”
35 Sai su biyun nan suka ba da labarin abin da ya faru a hanya, da kuma yadda suka gane Yesu yayinda ya kakkarya burodin.
Bhai, bhene bhaajiganywa bhabhili bhala gubhaalugulilenje gowe gaaimenenje mumpanda, na shibhashite kwaamanyanga a Yeshu nkugabhanya nkate.
36 Suna cikin wannan zance, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu. Sai ya ce musu, “Salama a gare ku!”
Bhalinginji nkutalashiya genego a Yeshu bhayene gubhajimi pakati jabhonji, gubhaabhalanjilenje, “Ulele ubhe na mmanganya.”
37 Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
Gubhaimukenje na jogopa kujila bhakulibhonanga lioka.
38 Sai ya ce musu, “Don me kuke damuwa, kuke kuma shakka a zuciyarku?
Ikabheje a Yeshu gubhaabhalanjilenje, “Kwa nndi nnajogopanga? Kwa nndi nnakolanga lipamba mmitima jenunji?
39 Ku duba hannuwana da ƙafafuna. Ai, ni ne da kaina! Ku taɓa ni ku ji, ai, fatalwa ba ta da nama da ƙashi, yadda kuke gani nake da su.”
Nnolanje makono na makongono gangu, kuti ni nne namwene. Mmbapayanje mmonanje, pabha lioka lyangali shiilu na maupa malinga shinkumonanga shino.”
40 Da ya faɗi haka, sai ya nuna musu hannuwansa da ƙafafunsa.
Bhakabheleketeje genego, Gubhaalangulenje makono na makongono gabho.
41 Kuma har yanzu, suna cikin rashin gaskatawa, saboda murna da mamaki, sai ya tambaye su, “Kuna da abinci a nan?”
Bhangakulupalilanga kwa ligongo lya kwiinonyela na kanganigwa, a Yeshu gubhaabhushiyenje, “Pepano nkwetenje shalya shoshowe?”
42 Suka ba shi ɗan gasasshen kifi,
Gubhaapelenje shipande sha shamaki jwa joka.
43 ya karɓa ya ci a gabansu.
Gubhatolile, nigubhatawine bhowe bhalikwaalolanga.
44 Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da na gaya muku tun ina tare da ku cewa, dole a cika kome da aka rubuta game da ni, a cikin Dokar Musa, da Annabawa, da kuma Zabura.”
Kungai gubhaalugulilenje, “Gegano ni gunamalanjilenje punaliji pamo na mmanganya, kuti gowe gajandikwe ga nugula nne, Nshalia ja a Musha, na Ashinkulondola, na Shabhuli ganapinjikwa gatimilile.”
45 Sai ya wayar da tunaninsu don su fahimci Nassi.
Penepo, gubhaapelenje lunda lwa kugamanya Majandiko.
46 Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu.
Gubhaalugulilenje, “Ishijandikwa, kuti a Kilishitu shibhapotekwe na lyubha lya tatu shibhayushe.
47 Kuma a cikin sunansa za a yi wa’azin tuba da gafarar zunubai, ga dukan ƙasashe. Za a kuwa fara daga Urushalima.
Na kuti, kwiipeta na kuleshelelwa kwa yambi shikulunguywe kupitila lina lyabho, kuumila ku Yelushalemu.
48 Ku ne shaidun waɗannan abubuwa.
Mmanganya ni mmaakong'ondela bha genega.
49 Zan aika muku da abin da Ubana ya yi alkawari. Amma ku dakata a birnin tukuna, sai an rufe ku da iko daga sama.”
Nnolanje, shinimpeleshelanje miadi ja Atati, ikabheje ntamangane pano, mpaka pushinimpeleshelanje mashili ga kopoka kunnungu.”
50 Bayan ya kai su waje kusa da Betani, sai ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.
Kungai gubhalongoyenje mpaka ku Bhetania, gubhajinwile makono gabho kunani, nigubhaajujilenje mboka.
51 Yana cikin sa musu albarka, sai ya rabu da su. Aka ɗauke shi zuwa cikin sama.
Akuno bhalikwaajujilanga mboka, gubhaaleshilenje, gubhatolilwe kunani kunnungu.
52 Sai suka yi masa sujada, suka koma Urushalima cike da murna sosai.
Gubhaatindibhalilenje, nigubhabhujilengene ku Yelushalemu bhalikwinonyelanga kwa kaje.
53 Sai suka ci gaba da zama a cikin haikalin, suna yabon Allah.
Gubhatemingenenje mobha gowe Nniekalu bhalikwainiyanga a Nnungu.

< Luka 24 >