< Luka 23 >

1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
Då stod upp hele hopen af dem, och ledde honom bort till Pilatum;
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Och begynte till att klaga på honom, sägande: Denna hafve vi beslagit dermed, att han förvänder folket, och förbjuder gifva Kejsarenom skatt, och säger sig vara Christus en Konung.
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Och Pilatus frågade honom, sägandes: Äst du Judarnas Konung? Då svarade han honom, och sade: Du säger det.
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
Då sade Pilatus till öfversta Presterna, och till folket: Jag finner intet brott med denna mannen.
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
Men de höllo sitt tal fram, sägande: Han gör uppror ibland folket, lärandes öfver allt Judiska landet, begynnandes i Galileen, och sedan allt hit.
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Då Pilatus hörde nämnas Galileen, frågade han, om han var en Galileisk man.
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
Och då han förnam, att han var under Herodis välde, försände han honom till Herodes; ty han var ock i Jerusalem på den tiden.
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Då Herodes fick se Jesum, vardt han ganska glad; ty han hade i lång tid haft åstundan till att se honom; ty han hade mycket hört om honom, och hoppades få se något tecken göras af honom.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
Och han frågade honom om mång stycker; men han svarade honom intet.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
Stodo ock öfverste Presterna, och de Skriftlärde, och klagade svårliga på honom.
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Men Herodes med sitt folk föraktade honom, och begabbade honom, och klädde honom uti ett hvitt kläde, och sände honom igen till Pilatum.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
Och Pilatus och Herodes vordo vänner emellan sig på samma dag; ty emellan dem hade tillförene varit ovänskap.
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
Då kallade Pilatus tillhopa de öfversta Presterna, och föreståndarena, och folket;
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
Och sade till dem: I hafven fått mig denna mannen, såsom den der hafver förvändt folket; och si, jag hafver förhört honom i edor närvaro, och finner dock ingen af de ogerningar med denna mannen, der I anklagen honom före;
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Och ej heller Herodes; ty jag försände eder till honom; och si, man kunde intet komma på honom, det döden värdt var.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Derföre vill jag näpsan och släppan.
Ty han skulle om högtidena gifva dem en lös.
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Då ropade hele hopen, och sade: Tag denna af vägen, och gif oss Barabbam lös;
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
Den der låg i fängelset, för ett upplopps skull, som i staden skedt var, och för ett mandråp.
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Åter talade Pilatus till dem, och ville gifva Jesum lös.
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
Då ropade de, och sade: Korsfäst, korsfäst honom.
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Då sade han tredje resona till dem: Hvad hafver han då illa gjort? Jag finner ingen dödssak med honom; derföre vill jag näpsan, och gifvan lös.
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
Men de lade åt med stort rop, och begärade att han skulle korsfästas; och deras och de öfversta Presternas rop vardt ju mer och mer.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
Då dömde Pilatus, att så ske skulle, som de begärade;
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Och gaf dem lös den i fängelset satt var för upploppets och dråpets skull, den de begärat hade; men Jesum öfverantvardade han deras vilja.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
Och då de ledde honom ut, fingo de en fatt, som het Simon af Cyrene, den der kom af markene; honom lade de korset uppå, att han skulle bära det efter Jesum.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Men honom följde en stor hop folk, och qvinnor, de der greto och ömkade sig öfver honom.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Då vände sig Jesus om till dem, och sade: I Jerusalems döttrar, gråter icke öfver mig; utan gråter öfver eder sjelfva, och öfver edor barn.
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Ty si, de dagar varda kommande, i hvilkom de skola säga: Saliga äro de ofruktsamma, och de qveder som intet födt hafva, och de spenar som ingom hade dia gifvit.
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
Då skola de begynna säga till bergen: Faller öfver oss; och till högarna: Skyler oss.
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Ty är detta skedt på det färska trät, hvad skall då ske på det torra?
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Leddes der ock ut två andre ogerningsmän med honom, till att aflifvas.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Och då de kommo till det rummet, som kallas hufvudskallaplatsen, der korsfäste de honom, och de ogerningsmän med honom; den ena på den högra sidon, den andra på den venstra.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
Och sade Jesus: Fader, förlåt dem det; ty de veta icke hvad de göra. Och de bytte hans kläder, kastandes lott på dem.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
Och folket stod och såg uppå; och de öfverste, samt med dem, begabbade honom, sägande: Androm hafver han hulpit, hjelpe sig nu sjelfvom, om han är Christus, den Guds utkorade.
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Begabbade honom ock krigsknektarna, och gingo till, och räckte ättiko till honom;
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
Sägande: Äst du Judarnas Konung, så hjelp dig sjelf.
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
Var ock en öfverskrift skrifven öfver honom, med Grekiska, Latinska och Ebreiska bokstäfver: Denne är Judarnas Konung.
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
Men en af de ogerningsmän, som upphängde voro, hädde honom, och sade: Äst du Christus, så hjelp dig sjelf och oss.
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
Då svarade den andre, straffade honom, och sade: Fruktar du icke heller Gud, du som äst i samma fördömelsen?
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
Och är det väl rätt med oss; ty vi lide det våra gerningar värda äro; men denne hafver intet ondt gjort.
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Och sade han till Jesum: Herre, tänk på mig, då du kommer i ditt rike.
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Och sade Jesus till honom: Sannerliga säger jag dig, i dag skall du vara med mig i paradis.
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Och var detta vid sjette timman; och ett mörker vardt öfver hela landet, allt intill nionde timman.
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
Och solen miste sitt sken; och förlåten i templet remnade midt i tu.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Och Jesus ropade med höga röst, och sade: Fader, jag befaller min anda i dina händer; och då han hade det sagt, gaf han upp andan.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Då höfvitsmannen såg hvad der skedde, prisade han Gud, och sade: Sannerliga var denne en rättfärdig man.
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
Och allt folket, som dit gånget var att se härpå, då de sett hade hvad der skedde, slogo de sig för sin bröst, och gingo hem igen.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Men alle hans kände vänner, och qvinnor, som honom följt hade af Galileen, stodo långt ifrån, och sågo derpå.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
Och si, en man, benämnd Joseph, en rådherre, den var en god och rättfärdig man;
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
Och hade icke samtyckt deras råd och gerning; och han var bördig af den Judarnas stad Arimathia; den der ock åstundade efter Guds rike;
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Han gick till Pilatum, och beddes Jesu lekamen;
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
Och tog honom ned, svepte honom uti ett linkläde, och laden ned i ena graf, som uthuggen var uti sten, der än då ingen hade uti lagd varit.
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
Och det var tillredelsedagen, och Sabbathen begynte gå uppå.
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Och följde der några qvinnor efter, som med honom komna voro af Galileen och besågo grafvena, och huruledes hans lekamen lagd var;
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Och gingo sedan tillbaka igen, och tillredde välluktandes krydder och smörjelse; men om Sabbathen voro de stilla, som budet var i lagen.

< Luka 23 >