< Luka 23 >

1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
In vstavši vsa množica njih, odpeljejo ga k Pilatu.
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
In začnó ga tožiti, govoreč: Tega smo našli, da odvrača ljudstvo, in brani cesarju davek dajati, in pravi, da je on Kristus kralj.
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
A Pilat ga vpraša, govoreč: Ti si kralj Judovski? On pa odgovarjajoč, reče mu: Ti praviš.
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
In Pilat reče vélikim duhovnom in ljudstvu: Na tem človeku ne nahajam nobene krivice.
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
Oni so pa še bolj silili, govoreč: Ljudstvo punta, učeč po vsej Judeji, počenši od Galileje do sém.
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Pilat pa, slišavši Galilejo, vpraša, če je ta človek Galilejec.
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
In ko zvé, da je izpod oblasti Herodove, pošlje ga k Herodu, kteri je tudi bil te dní v Jeruzalemu,
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Herod pa ugledavši Jezusa, razveseli se zeló; kajti uže davno ga je želel videti, ker je bil veliko o njem slišal: in nadejal se je, da bo videl kakošen čudež od njega.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
In vpraševal ga je veliko rečî; ali on mu ni ničesar odgovarjal.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
A véliki duhovni in pismarji so stali, in trdo so ga tožili.
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
A zasramotivši ga Herod z vojaki svojimi, in nasmejavši mu se, obleče mu belo oblačilo, in pošlje ga nazaj k Pilatu.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
In ta dan sta se Pilat in Herod sprijaznila med seboj; kajti poprej sta se bila sovražila.
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
A Pilat sklicavši vélike duhovne in starešine in ljudstvo,
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
Reče jim: Pripeljali ste mi tega človeka, da odvrača ljudstvo; in glej jaz sem ga pred vami izprašal, in nobene krivice nisem našel na tem človeku v tem, za kar ga tožite.
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Pa tudi Herod ne; kajti poslal sem vas bil k njemu, in glej, nič ni storil, kar bi bilo smrti vredno.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Bičal ga bom torej in izpustil.
Moral je pa na vsak praznik velikonočni, izpustiti jim enega jetnika;
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Ali vse ljudstvo zavpije, govoreč: Vzemi tega, izpustí pa nam Baraba!
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
(Kteri je bil za voljo neke vstaje, ktera je bila v mestu, in za voljo umora vržen v ječo.)
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Pilat jih torej zopet ogovorí, hoteč izpustiti Jezusa.
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
Oni so pa vpili: Križaj ga! križaj!
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
In reče jim v tretje: Kaj pa je ta hudega storil? Nič smrti vrednega nisem našel na njem; bičal ga bom torej in izpustil.
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
A oni so tiščali va-nj z velikim vpitjem, zahtevajoč, naj se razpnè na križ; in zmagovalo je vpitje njihovo in vélikih duhovnov.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
In Pilat razsodi, naj se zgodí, kar tirjajo.
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
In izpustí jim tega, kteri je bil za voljo vstaje in umora v ječo vržen, za kogar so prosili; a Jezusa izročí njih volji.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
In ko so ga odpeljali, zgrabijo nekega Simona Cirenejca, kteri je šel s polja, in zadenejo mu križ, naj ponese za Jezusom.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Šla je pa za njim velika množica ljudstva, in žén, ktere so jokale in tarnale za njim.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Obrnivši se pa Jezus k njim, reče: Hčeri Jeruzalemske, ne jokajte za menoj, nego za seboj jokajte in za otroci svojimi;
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Kajti glej, prišli bodo dnevi, ko porekó: Blagor nerodovitnim, in telesom, ktera niso rodila, in prsom, ktera niso dojile!
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
Tedaj bodo jeli praviti goram: Padite na nas! in gričem: Pokrijte nas!
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Kajti če se s sirovim lesom tako dela, kaj bo s suhim?
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Peljali so pa ž njim vred tudi dva druga, razbojnika, da ju umoré.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
In ko pridejo na mesto, ktero se imenuje Črepinjek, križajo tu njega, in razbojnika, enega na desno, a drugega na levo.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
A Jezus je govoril: Oče! odpusti jim; saj ne vedó, kaj delajo. Deleč pa obleko njegovo, vržejo kocko.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
In stalo je ljudstvo, in gledalo je. Zasmehovali so ga pa ž njimi tudi starešine, govoreč: Drugim je pomogel; naj pomore sebi, če je ta Kristus, izvoljenec Božji.
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Posmehovali so mu se pa tudi vojaki, in pristopali so in podajali mu ocet,
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
In govorili so: Če si ti kralj Judovski, pomagaj si!
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
Bil je pa tudi napis nad njim napisan z Grškimi in Latinskimi in Hebrejskimi pismeni: Ta je kralj Judovski.
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
A eden od razbojnikov, ktera sta visela, preklinjal ga je, govoreč: Če si ti Kristus, pomagaj sebi in nama!
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
Odgovarjajoč pa drugi, pretil mu je, govoreč: Ali se tudi ti ne bojiš Boga, ko si sam tako obsojen?
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
In midva sicer sva po pravici objosena; kajti prejela sva po delih svojih, kar sva zaslužila: ta pa ni nič hudega storil.
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
In govoril je Jezusu: Spomeni se me, Gospod, kedar prideš v kraljestvo svoje.
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
In reče mu Jezus: Resnično ti pravim, danes boš z menoj v raji.
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Bilo je pa okoli šeste ure, in tema nastane po vsem svetu do devete ure.
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
In solnce otemní, in zagrinjalo tempeljna se pretrga na dvoje.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
In zaklicavši Jezus z močnim glasom, reče: Oče! v roke tvoje izročam dušo svojo. In rekši to, izdahne.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Videvši pa stotnik, kar se je zgodilo, hvalil je Boga, govoreč: Zares, ta človek je bil pravičen.
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
In vse ljudstvo, ktero se je bilo sešlo to gledat, ko so videli, kaj se godí, vrnejo se, trkajoč na prsi svoje.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Stali so pa od daleč vsi znanci njegovi, in žene, ktere so bile ž njim prišle iz Galileje, ter so gledali.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
In glej, mož po imenu Jožef, svetovalec, mož dober in pravičen,
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
(Ta se ni bil vjemal ž njih svetom, in njih dejanjem) iz Arimateje, mesta Judovskega, kteri je tudi sam pričakoval kraljestva Božjega:
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Ta pristopi k Pilatu, in zaprosi truplo Jezusovo.
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
In sneme ga, in zavije ga v platno, in položí ga v grob iztesan, v kterem še nikoli nobeden ni bil položen.
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
In dan je bil petek, in svitala je sobota.
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Šle so pa za njim tudi žene, ktere so bile ž njim prišle iz Galileje, in ogledale so grob, in kako je položeno truplo njegovo.
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Vrnivši se pa, pripravijo dišav in mire; in v soboto odpočijejo, po zapovedi.

< Luka 23 >