< Luka 23 >
1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
Loongtang toonchap rum ano Jisu ah Pilat jiinni siit wanrumta,
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
erah di neng ih Jisu suh nan rumta: “Seng ih arah mih ah ih seng mina loong lamki ni siit arah jap johi, “Neng ih luungwanglong suh sokse lakot theng ih baat rumha eno heh teeteewah suh Kristo, luungwang ih liita.”
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pilat ih chengta, “An ah Jehudi loong luungwang tama?” “An ih liihu aju ang ah,” Jisu ih ngaakbaatta.
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
Eno Pilat ih romwah phokhoh loong nyia miloong asuh baatta, “Ngah ih arah mih ah kaanju suh hemoong hetaang tajap jokang.”
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
Eno miloong ah ih ehan han ih laabaat rumta, “Heh ih nyootsoot ano Judia hadaang ni haphaangla. Heh ih Galili ni phang phaang siit ano chiinyah arah di thok phaangphak ra hala.”
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Pilat ih erah chaat ano, chengta, “Heh ah Galili nok hate tama?”
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
Heh ih Jisu ah Hirod ih panha nok hah dowa ih jat ano, heh ih Hirod jiinni siitwan thukta, erah tokdi heh uh Jerusalem ni angta.
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Hirod ah Jisu japtup ano rapne ih roonta, tumeah heh ih jaakhoh ni Jisu tiit ah chaat ano heh japtup suh rapne kah ih ramta. Jisu ih epaatjaajih toom noisok hang ih heh ih thunta.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
Erah thoih Hirod ih jaatrep tiit taat chengta, ang abah uh Jisu ih tah ngaakbaatta.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
Romwah phokhoh loong nyia Hootthe nyootte loong ih Jisu suh ethih ih ram nan rumta.
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Hirod nyia heh sipaahi loong ah ih Jisu ah rapne ih kaanju ngitkhuung rumta; eno samsong elootjih rah ih choom rum ano Pilat jiinni ngaaksiit kaat thuk rumta.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
Erah sa dowa ih Hirod nyia Pilat ah jiiwah ih hoon nyuuta; erah ngakhoni bah nyi ah piiara kah ang nyuuta.
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
Pilat ih romwah phokhoh loong, phansiitte loong nyia noksong loong ah lompoon ano
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
baat rumta, “Sen ih arah mih ah nga jiinni siitwan hanno baat hali heh ih mih lamki ni siit ha eah. Eno amadi, ngah ih sen ngathong ni thaakcheng angdi heh moong hetaang tiit ah tiim uh tajeeka.
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Hirod ih uh heh moongtaang ah tachojoka, erah thoih heh ih seng jiinni ngaakdaap jahala. Arah mih ah etek haat etjih sengseng ih moong arah tumjih tajeeka.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Erah thoidi ngah ih heh ah bot thuk angno ngaakdaap ang.”
Paangrep Khopui romhoon kuh di Pilat ih phaatak ni sak arah wasiit wasiit kah ih daap haatta.
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Eno miloong loongtang toonriing rumta, “Bangphak nah Rapbot etheng! Barabbas ah daap haat kohe!”
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
(Barabbas ah samnuthung ni haphaangsiitte, nyia mih tek haatte angta.)
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Pilat ih Jisu ah daap haat thung angta, erah thoih miloong asuh we huk chengta.
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
Ang abah uh miloong ah we ngaak riing rumta, “Bangphak nah rapbot theng! Bangphak nah rapbot theng!”
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Eno Pilat ih takjom adi we cheng rumta, “Eno bah heh ih tumjih thetre kota? Ngah ih heh tek haat etjih bah emoong tumjih uh tajap jokang! Ngah ih buthuk angno daap haat ang.”
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
Eno miloong ah erong rongwah ih huk riing rumta Jisu ah tek haat jaatjaat etheng eah, eno neng riingta jun ih tek haatta.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
Erah thoidi Pilat ih miloong ih jamta jun ih Jisu tek haat mat ah paatta.
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Pilat ih mih tek haatte nyia hah phaangphakte Barnabbas ah miloong ih suk kano daap haatta, eno Jisu ah neng lak ni mamet rum abah uh ih korumta.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
Sipaahi loong ah ih Jisu siitwan rumta adi, mih wasiit Sirini nawa heh men ah Simoon heh deek akaan nawa samnuthung ko ih kaatte ang arah chomui rumta. Eno neng ih joh rum ano, bangphak ah huithuk rumta, eno Jisu damdam ih roongkhoom thuk rumta.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Miloong ah hantek heh lilih ih roong phankhoom rumta; erah dung adi mararah minuh loong ah hethun huungte uh eje ang rumta.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Eno Jisu ih ngaaksok ano baat rumta, “Jerusalem minuh loong! Nga raangtaan ih nak huung an, erah nang ih bah sensuh sensah nyia sen teenuh raangtaan ih thong huung an.
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Tumeah mina loong ah ame ih jengjih rangwuung ah thok eha, ‘Tumthan khangraangse ah minuh heh sah lataat tupka rah ah, nyia heh sah babah uh lathaak koonchaate loong ah!’
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
Erah tokdoh mina loong ih kong akaan suh baat rum ah, ‘Seng khoh nah bokdat raaho!’ Nyia kong loong asuh baat rum ah ‘Seng hottong thuk we he!’
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Erah loong ah bang ejang ang tokdoh mok lang abah, bang loong ehook eah doh tang mamangte ang ah?”
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Wahoh wanyi ehuh ang arah, Jisu damdi waktek haat et suh siitwan rumta.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Neng ah hah esiit, “Khoraang,” et menta adi thoksiit rum ano, Jisu ah erah di tek haat wanrumta, eno ehuh eleek wanyi ah, wasiit ah dak hekko wasiit jaawako ih tek haat rumta.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
Jisu ah jengta,” Ewah! Biin anaan et rum uh, tumeah neng ih tajatka neng tumjih reela rah ah.” Henyuh hekhat ah neng chamchi ni jongteh ah tooloom rum ano pheehaat rumta.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
Jehudi mihak phokhoh loong ih Jisu ah putbeek ngitkhuung rumta tokdi mih loong ah ih ban sok ruh et rumta: “Heh ih mihoh ah epuipang kah eta; Rangte ih danjeeta Kristo rah ang abah heh teeteewah rah toom puipang thaak ah!”
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Sipaahi loong rah ih putbeek ngitkhuung et rumta: Jisu jiinni wang rum leh thaangneejih kham ah koh ih rumta,
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
eno li rumta, “Jehudi luungwang anglu bah an teeteewah ah puipang thaak uh!”
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
Heh khothung adi amet raangta: “Arah Jehudi luungwang.”
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
Ehuh eleek wasiit heh reeni chiita warah ih Jisu suh kaanju lam ih liita: “An ah Kristo tanih angko? An teewah ah puipang sek ah puipang et heetih ba!”
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
Eno wasiit ah ih, kanjaata, ame jeng ano ah “Rangte ra tanih cho ko? An chamlu ah likhiik heh uh emamah ih chamla.
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
Ang abah uh, sek chamliitih abah echamjih, tumeah sek ah ethetre ih thoidi chamliitih, enoothong heh bah tumjih uh lathika di cham kola.”
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Eno heh ih Jisu suh liita, Jisu ngah bah dokthun et weehang, luungwang ih hoon uno raaho doh ah!”
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Jisu ih baatta, “Ngah ih kakham hala, an chiinyah Jumlam nah nga damdoh roong angho.”
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Erah tok adi rangnithung asih saapoot nyi angta rangsa rah nakdat ano harep ni rangja ko saasong saapakjom tuk ih laamang ih hoonta; eno Rangteenok ni chiita nyuh loong ah khoonyi khoonyi ih khoodatta.
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Jisu ah erong ih riinghuungta, “Ewah! Ngah ih ngaachi ngaala an lak ni kohala!” Erah ah jeng ano tiita.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Sipaahi saahaap ah ih erah loong ah tup ano, Rangte rang ah phoongta, ame jeng ano ah, “Amiisak heh bah mise ju ang kota!”
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
Tumjih angla ih sokte lomkhoon rumta mina loong ah neng nok ni ngaak wang rum adi, neng teekhuh ah buh rum ano thungthih rumta.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Jisu men jatte loong nyia Galili nawa minuh loong heh lilih ih phan khoomte loong ah haloot ni chap rum ano ban sok rumta.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
Erah di mih wasiit heh men ah Josep Arimathia nok hate, Judia hah nawa angta. Heh ah wase nyi mih ih soomtuute angta, heh ih Rangte Hasong kaat ah bansokte angta. Heh ah ngoong awang dung ni phokhoh taat ang abah uh, neng kaanthot nyia neng reeraang adi takah roong junta.
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Heh ih Pilat pandi wang ano Jisu mang ah suh wangta.
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
Eno heh ih mang ah datthiin ano, nyuleep nyuh ih khoon ano mangbeng ah jong jaan khoni thoh ano wahoh babah uh lathaak bengka adi thiin kaatta.
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
Erah sa ah sa banga rangwuung angta, eno Jehudi naangtongsa ah thok ih taha.
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Galili nawa Jisu lilih ih wang rum taha loong ah Josep damdi roongwang rum ano Jisu mang ah mamet thiin rumha ih mangbeng ah sokwang rumta.
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Eno neng nok ni ngaak wang rum ano etingtak etjih nyia phontum mang sak adoh hut suh jam wang rumta. Neng tongta sa ah Hootthe jun ih Jehudi naangtongsa angta.