< Luka 23 >

1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
Elikofyanya lyona nilimelegulu, nibhamusila imbele ya Pilato.
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Nibhamba okumukumila, nibhaikati, “Chamusanga omunu unu nayabhya liyanga lyeswe, naganya chisige okusosha likoti ku Kaisali, naikati, omwene niwe Kristo, Omukama.”
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pilato namubhusha, naikati,”Angu Nawe Omukama wa Bhayaudi?”Na Yesu nasubhya naikati,”Awe Nawe owaika kutyo”.
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
Pilato namubhwila omugabhisi mukulu nebhise bhya bhanu ati,”Nitakulola chikayo kumunu unu”.
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
Nawe abhene nibhesigombela, nibhaikati, “Kayoganya abhanu, neigisha mubhuyudi Yona, okwambila Galilaya na Woli alyanu.”
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Pilato ejile ongwa ago, nabhusilisha labha omunu oyo ni wa Galilaya?
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
Ejile amenya kutyo aliga ali mubhukama bhwa Helode, namusila Yesu ku Helode, okubha omwene aliga ali Yelusalemu munsiku ejo.
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Helode ejile amulola Yesu, akondelewe muno kulwokubha endaga okumulola nsiku nyamfu. Ongwaga jinkuma jae endaga okulola echilugusho nolo chimwi nchikolwa nage.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
Helode namubhusha Yesu magambo mamfu, nawe Yesu atamubhusishe chinu chona chona.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
Abhagabhisi bhakulu amwi na bhandiki nibhemelegulu kwo bhujaja nibhamusitaka
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Helode amwi na bhasilikale bhae, bhamufumile no kumujimya, nibhamugwata echifwalo bhya kisi, nibhamala nibhamusila a Yesu ku Pilato.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
Helode na Pilato nibhabha bhasani kwambila olwo (kulwokubha bhaliga bhasokene).
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
Pilato nabhabhilikila abhagabhisi abhakulu na bhatungi ne bhise bhya bhanu,
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
Nabhabhwila ati,”Mwandetela omunu unu kabhatangasha abhanu bhakole ebhijabhi, Lola, najomubhusha imbele yemwe, ntalola chikayo ingulu yo munu unu ingulu ya jinu omumusitakila.
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Uli, nolo Helode, kulwokubha amusubhya kwiswe, Lola gutalio musango gunu akolele gunu gwiile okwitwa.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Kulwejo enimubhuma nimala nimutatilila.
(Woli, kwiile Pilato okumutatilila omubhohywa umwi kumwanya gwa lusiku lukulu olwabhayaudi).
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Nawe bhona nibhasekana, nibhaikati,”Musosheo oyo, nuchigulile Balaba!”
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
Balaba aliga ali munu unu abhoelwe kwo kukaya mumusi no kwita.
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Pilato Nabhabhwila lindi, nenda okumutatilila Yesu.
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
Nawe abhene nibhayogana nibhaikati, “Mumubhambe, mumubhambe.”
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Nabhabhusha ku lwakasatu,”omunu unu akolele chikayoki? Ntabhona chikayo chinu chiile okufwa kwaye. Kulwejo nikamala okumubhuma enimutatila.”
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
Nawe abhene nibhakomela kwo bhulaka bhwa ingulu, nibhenda abhambhwe. Nobhulaka bhwebhwe nibhukola Pilato nekilisha.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
Kulwejo Pilato nabhakolela kutyo bhendaga.
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Namutatila unu bhendaga unu abhoelwe kwo kusamba no kwita. Nawe namusosha Yesu kwe lyenda lyebhwe.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
Bhejile bhakamusila, nibhamugwata munu umwi unu atogwaga Simoni wa Ukilene, nasoka muchalo, nibhamusila omusalabha abhatule, namulubhaga Yesu.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Ebhise bhya bhanu bhamfu, na bhagasi bhanu bhajubhaga nokulila ingulu yae, bhaliga nibhamulubha.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Nawe nabhekebhukila, Yesu Nabhabhwila ati,”Bhaalakaji bha Yelusalemu, musige kundilila anye, mwililile emwe abhene na ingulu ya bhana bhemwe.
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Lola, jinsiku ejija bhalyaikati,”Bhana libhando bhanu bhatebhuye na mabhele ganu gatanenishe.
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
Niwo bhalyamba okubhwila ebhima,'Chigwile, ne bhisaka,'Muchifundikile.
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Kulwokubha bhakakola emisango ejo kwiti libhisi, ejibhakutiki kwiti elyumu?”
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Abhalume abhandi, bhakayi bhabhili, bhasililwe amwi nage koleleki bhetwe.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Bhejile bhakinga Anu katogwa Fuvu la kichwa, niwo nibhamubhuma amwi na bhakayi, oumwi mukubhoko kwe bhulyo no oundi mukubhoko kwe bhumosi.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
Yesu naikati,”Rata, ubhasasile, kulwokubha bhatakumenya chinu abhakola.”Nibhagabhana emyenda jae kwa jikula.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
Bhanu bhaliga bhemeleguyu nibhalola abhatangasha nibhamujimya, nibhaikati,”Abhakisishe abhandi. Woli ikisha omwene, labha uli Kristo wa Nyamuanga, omwaulwa.”
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Abhasilikale bhona bhamugaile, bhamufogelee omwene nibhamuyana isiki,
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
nibhaikati,”Labha awe uli Mukama wa Bhayaudi ikisha awe omwene”
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
Yaliga chilio echibhalikisho ingulu yae inu yaliga yandikilwe “UNU NIWE OMUKAMA WA BHAYAUDI.”
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
Oumwi was bhakayi unu abhambilwe amufumile naikati, “Awe utali Kiristo? ikisha awe neswe”
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
Nawe oundi uliya nasubhya, namugonya naikati, “Awe utamubhaya Nyamuanga, awona uli mundamu eyoeyo?
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
Eswe chilio anu kwe chimali, kulwokubha eswe echibhona chinu chiile kulwebhikolwa bhyeswe. Nawe omunu unu atakolele chibhibhi.”
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Ongesishe, “Yesu, unyichuke anu ulengila mubhukama bhwao.”
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Yes namubhwila ati, “Ikilisha enikubhwila ati, lelo linu oubha nanye Mupaladiso.”
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Awo jaliga nijifogela saa sita mumwisi, echisute nichijula ingulu ye chalo okukinga saa tisa,
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
Obhwelu bhwa lisubha bhasimile. Ndiya lipaziya lya muyekalu niligabhanyika katikati okwambila ingulu.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Nalila kwo bhulaka bhunene, Yesu naikati, “Rata mumabhoko gao natamo omwoyo gwani,”ejile amala okwaikago, nafwa.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Awo omukulu wabhasilikale ejile alola ganu gakolekene namukuya Nyamuanga naikati, “Chimali unu sanga ali munu mulengelesi.”
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
Anu ebhise bhya bhanu bhejile amwi okulola bhejile okulola jinu gakolekene, bhasubhileyo nibhebhuma kubhifubha bhyebhwe.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Nawe abhasani bhae, na bhagasi bhanu bhamulubhile okusoka Galilaya, bhemeleguyu kula nibhalolaga emisango ejo.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
Lola, aligalio omunu unu atogwaga Yusufu, unu aliga umwi wa libhalaja, munu wakisi na mulengelesi,
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
(aliga atekilishanyishe bhulamusi bhwebhwe ne bhikolwa bhyebhwe), okusoka Alimathaya, omusi gwe Chiyaudi, unu aliga nalindilila obhukama bhwa Nyamuanga.
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Omunu unu, amufogelee Pilato, namusabhwa amuyane omubhili gwa Yesu.
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
Amutelemusishe, na guta mwisanda, naguta mumfwa inu yaliga isimbilwe kwibhui, munu aliga achali kusikwamo munu.
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
Lwaliga luli lusiku lwo kwilabha, na Isabhato niilila.
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Abhagasi, bhanu ejile nabho Yesu okusoka Galilaya, nibhamala nibhaja, nibhalola imfwa na kutyo mubhili gwae gwamamibhwe.
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Nibhasubha nibhamba okwilabha ebhinu ebhilange na mafuta amalange. Mbeya olusiku lwa isabhato nibhaumula okulubhana nebhilagilo.

< Luka 23 >