< Luka 23 >

1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
Eka chokruok mangima duto nochungo kendo negitere ir Pilato.
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Eka negichako donjone kagiwacho niya, “Waseyudo ngʼatni kokelo tulo e pinywa. Okwedo golo osuru ni Kaisar kendo owacho owuon ni en Kristo, ma Ruoth.”
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Omiyo Pilato nopenjo Yesu niya, “In ruodh jo-Yahudi koso?” Yesu nodwoko niya, “Ee, en kaka iwachono.”
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
Eka Pilato nowachone jodolo madongo gi oganda niya, “Ok ayudo ketho madidonjnego.”
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
To negimedo wacho ka giramo niya, “Omiyo ji tungni kuonde duto e Judea kaluwore gi puonjne. Nochako e Galili to osebiro mochopo ka.”
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Kane owinjo wachno, Pilato nopenjo ka ngʼatni ne en ja-Galili.
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
Kane oyudo ni Yesu ni e bwo loch mar Herode, noore ir Herode, ma bende ne ni Jerusalem e kindeno.
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Herode kane oneno Yesu, nodoko mamor ahinya, nikech kuom kinde mabor nosedwaro mondo onene. Kuom gik mane owinjo kuome, nogeno nene kotimo honni moko.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
Nopenje penjo mangʼeny, to Yesu ok nodwoko.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
Jodolo madongo gi jopuonj mag chik nochungo kanyono, ka gidonjone mager ahinya.
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Eka Herode gi askechene nojare kendo nonyiere. Negirwake gi kandho marakido maber, negidwoke ir Pilato.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
Chiengʼ onogo, Herode gi Pilato nobedo osiepe, to motelone odiechiengni ne gin wasigu.
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
Pilato noluongo jodolo madongo kaachiel, jotelo kod ji duto,
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
to nowachonegi niya, “Ne ukelo ngʼatni ira kaka jal mamiyo ji goyo koko ka gidagi, winjo chik. Asenone e nyimu to ok aseyudo gima dimi odonjne.
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Kata mana Herode bende ok oyude gi ketho, nimar osedwoke irwa; unyalo neno, ni ok osetimo gimoro mowinjore kod tho.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Emomiyo abiro mana kume to bangʼe aweye odhi.” [
Koro nochune ni nyaka ogonynegi ngʼato achiel motwe higa ka higa chiengʼ Sawo mar Pasaka.]
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Negigoyo koko gi dwol achiel kagiwacho niya, “Neg ngʼatni! To gonynwa Barabas!”
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
(Barabas noket e od twech nikech wach koko mane otimore e dala maduongʼ, kendo nikech nek.)
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Nikech Pilato ne dwaro gonyo Yesu, omiyo nochako owuoyo kosayogi kendo
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
To negidhiyo nyime ka gikok niya, “Gure! Gure!”
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Eka nowuoyo kodgi mar adek kowacho niya, “Nangʼo? Ere gima rach ma ngʼatni osetimo? Onge gima aseyudo kuome moromo gi kum mar tho. Omiyo abiro kume kendo bangʼe agonye odhi.”
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
To gi koko maduongʼ negiramo ka gidwaro ni nyaka gure, to koko margi nobedo mapek.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
Kuom mano Pilato nongʼado bura mondo dwarogi otimnegi.
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Nogonyo jalno mane gikwayo, mane oyudo ni e od twech nikech koko kendo nikech nek, to Yesu noketo e lwetgi mondo gitimne kaka gidwaro.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
Kane gigole oko, negimako Simon ma ja-Kurene, mane obiro ka oa e gwengʼ moro, kendo negiyieyo msalaba kuome mondo otingʼe koluwo bangʼ Yesu.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Ji mangʼeny noluwe, motingʼo mon bende mane ywak ka goyo nduru nikech en.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Yesu nolokore mowachonegi niya, “Nyi Jerusalem, kik uywaga, to ywaguru ne un uwegi kendo nikech nyithindu.
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Nikech kinde biro ma ubiro wacho ni, ‘Ogwedhu, un mon ma ok onywol kod thunde ma ok nodhodhi!’
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
“‘Eka giniwach ne gode madongo niya, “Rwombreuru kuomwa!” Kendo ne gode matindo niya, “Umwauru!”’
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Nimar ka ji timo gigi ka yath numu, angʼo mabiro timore ka otwo?”
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Ji ariyo moko, ma joketho, bende negigolo oko kode mondo ogurgi.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Kane gichopo kama iluongo ni kar Hanga Wich, negigure kanyo, kaachiel gi joketho, ka ngʼato achiel nitie e bathe korachwich, to ngʼat machielo e bathe koracham.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
Yesu nowacho niya, “Wuora, wenegi, nikech gikia gima gitimo!” To ne gipogore lepe ka gigoyo ombulu.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
Ji nochungo ka ngʼicho, to jotelo mopogore opogore bende nojare. Negiwacho niya, “Ne oreso jomoko, koro oresre owuon ka en e Kristo mar Nyasaye, Jalno Moyier.”
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Askeche bende nobiro mojare. Negimiye kongʼo makech
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
kagiwacho niya, “Ka in e ruodh jo-Yahudi, to kara resri kendi ane.”
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
Ne nitie ndiko mondik e wiye malo, mawacho niya: Ma en Ruodh Jo-Yahudi.
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
Achiel kuom joketho mane ogur kanyo nodhuole gi ayany kowacho niya, “Donge in Kristo? Resri iwuon koda wan!”
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
To ngʼat ma jaketho machielo nokwere niya, “Ok iluoro Nyasaye, nomedo wachoni, nimar in e bwo kum achielno?
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
Wan okumwa kare, nimar wayudo gima owinjore gi timbewa. To jali onge gima rach mosetimo.”
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Eka nowacho niya, “Yesu, para chiengʼ mibire gi pinyruodhi.”
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Yesu nodwoke niya, “Awachoni adiera, tinendeni ibiro bedo koda e Paradiso.”
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Koro ne en kar sa auchiel mar odiechiengʼ, mudho nobiro moimo piny duto nyaka sa ochiko,
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
nikech chiengʼ ne ok rieny. To pasia mar hekalu noyiech e diere tir.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Eka Yesu noluongo gi dwol maduongʼ niya, “Wuora, aketo chunya e lweti.” Kane osewacho mano, chunye nochot.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Jatend jolweny kane oneno gima notimore, nomiyo opako Nyasaye kendo wacho niya, “Adier chutho, jali ne en ngʼat makare!”
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
Kane ji duto mane ochokore kanyo mondo obed joneno mar wachno noneno gima notimore, negigoyo korgi kendo negidok miechgi.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
To jogo duto mane ongʼeye, moriwo koda mon mane oluwe koa Galili, nochungo mochwalore ka gineno gigi.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
Koro ne nitie ngʼato ma nyinge Josef, mane en achiel kuom Buch Jodongo, ngʼat maber kendo makare,
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
ngʼat mane ok oyie kod dwaro gi timbegi. Noa e dala mar Judea mar Arimathaya kendo norito biro mar pinyruoth Nyasaye.
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Nodhi ir Pilato, mokwayo ringre Yesu.
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
Eka noloro ringre piny moboye gi nanga marep-rep eka nokete e bur mane osekunyo ariwa e kor lwanda, mano mane pok oyikie ngʼato
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
Ne en Chiengʼ Ikruok kendo Sabato ne chiegni chakore.
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Mon mane obiro kod Yesu koa Galili noluwo Josef kendo negineno burno bende ka ringre ne oketi e iye.
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Eka negidok dala kendo negiloso yath madum mamit gi mo mangʼwe ngʼar. To ne giyweyo Chiengʼ Sabato kaluwore kod luoro chik.

< Luka 23 >