< Luka 23 >

1 Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
Hahoi ahnimouh teh karik a thaw awh teh, Jisuh hah Pailat koe a ceikhai awh.
2 Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Hete tami ni ka taminaw a dumyen, Sizar siangpahrang koe tamuk na poe mahoeh, ati teh, kai doeh Khrih, siangpahrang toe a ti, ti teh ahni hah yonpen awh.
3 Sai Bilatus ya tambayi Yesu ya ce, “Kai ne sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
Pailat bawi ni, nang teh Judah siangpahrang katang maw telah a pacei nah, Jisuh ni na pacei e patetlah bokheiyah, atipouh.
4 Sai Bilatus ya sanar wa manyan firistoci da taron ya ce, “Ni fa, ban sami wani ainihin abin zargi game wannan mutum nan ba.”
Hatnavah Pailat ni vaihma bawinaw hoi taminaw koe, hete tami heh a yonnae banghai ka hmawt hoeh atipouh.
5 Amma suka nace, suna cewa, “Yana tā da hankulan mutane, ko’ina a Yahudiya da koyarwarsa. Ya fara daga Galili, ga shi har ya kai nan.”
Hatei hoe ka cai lah a hram awh teh, hete tami ni cangkhai e lahoi tami moikapap thung dawkvah runae a tâcokhai. Galilee ram hoi Judah ram pueng koung a katin, atuteh hi vah a pha toe ati awh.
6 Da Bilatus ya ji haka, sai ya yi tambaya, “Ko shi mutumin Galili ne?”
Hote Pailat ni a thai navah, hete tami heh Galilee tami maw telah a pacei.
7 Da ya ji cewa, Yesu yana ƙarƙashin mulkin Hiridus ne, sai ya aika da shi zuwa wurin Hiridus, don a lokacin Hiridus yana Urushalima.
Jisuh teh Herod ni a uknaeram dawkvah ao tie a panue navah ama teh Herod koe a ceisak awh. Hatnavah Herod hai Jerusalem kho ao.
8 Da Hiridus ya ga Yesu, sai ya yi murna ƙwarai, don tun dā ma yana marmari ya gan shi a kan abin da ya ji game da shi. Ya yi fata ya ga Yesu, yă kuma yi waɗansu ayyukan banmamaki.
Herod ni Jisuh a hmu navah a lunghawi poung, bangkongtetpawiteh ahnie kong hah pou a thai e lah ao teh kâhmo han a ngainae moi a ro toe. Hahoi Jisuh ni kângairuhno buetbuet touh a sak e hmu hanelah a ngai awh.
9 Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.
Hatnavah Herod ni Jisuh teh lawk moikapap a pacei. Hatei Jisuh ni lawk kam touh boehai pathung hoeh.
10 Manyan firistoci da malaman dokoki suna tsaye a wurin, suna kawo zargi masu ƙarfi a kansa.
Vaihma bawinaw hoi cakathutkungnaw ni a kangdue awh teh, puenghoi yon a pen awh.
11 Sai Hiridus da sojojinsa suka wulaƙanta shi, suka yi masa ba’a. Sa’an nan, suka sa masa babban riga, suka mai da shi wurin Bilatus.
Herod hoi a ransanaw ni Jisuh teh a pacekpahlek teh banglahai noutna awh hoeh. Angki kahawi a kho sak awh teh Pailat koe bout a thak awh.
12 A ranar, Hiridus da Bilatus suka zama abokan juna, don tun dā ma, su abokan gāba ne.
Hote hnin dawkvah Pailat hoi Herod teh huiko lah a o, hat hoehnahlan teh a kâtaran roi.
13 Bilatus ya tara manyan firistoci, da masu mulki, da mutane,
Pailat ni vaihma bawinaw hoi kahrawikungnaw hoi tami moikapap a kaw teh,
14 ya ce musu, “Kun kawo mini wannan mutum, a matsayin wanda yana zuga mutane su yi tawaye. Na bincike shi a gabanku, ban ga a kan me kuka kawo kararsa ba.
hete tami heh kai koevah na thokhai teh tami moikapap hah runae koe a hrawi na ti awh. Atuteh ama hah na hmalah tâcokhai teh hno kahawihoeh a sak telah yon na pen e naw pueng hah buet touh boehai a sak telah ka hmawt hoeh.
15 Haka ma Hiridus, shi ya sa ya dawo da shi nan wurinmu. Kamar yadda ku ma kun gani, ba abin da mutumin nan ya yi, da ya isa mutuwa.
Herod ni hai a yonnae hmawt van hoeh, hatdawkvah kai koevah bout a thak. Hete tami ni vah thei khai han kamcu lah hno a sak e buet touh hai awm hoeh.
16 Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”
Hatdawkvah ka yue vaiteh ka tha han, telah a ti.
Ceitakhai pawi ao nah tangkuem vah Pailat ni thongim ka bawt e buetbuet touh ouk a tha e lah ao.
18 Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”
Taminaw pueng ni a hram awh teh, ahni teh thet awh. Barabas hah tha awh telah a ti.
19 (Barabbas yana kurkuku saboda laifin tā da hankali a birnin, da kuma don kisankai.)
Barabas teh kho thungvah kamcannae hoi tami ka dumyen e, tami a thei kecu dawkvah thongim ka bawt e lah ao.
20 Sai Bilatus ya sāke yin musu magana don yana so ya saki Yesu.
Pailat ni Jisuh tha han a ngai dawkvah taminaw pueng koe lawk bout a dei.
21 Amma sai suka ci gaba da ihu, suna cewa, “A gicciye shi! A gicciye shi!”
Hatei a hram awh teh, thingpalam dawk het sin awh, thingpalam dawk het sin awh, telah ati awh.
22 Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Pailat ni bout a dei pouh e teh, bang yonnae maw a sak. Due han kamcu lah hno a sak e buet touh hai ka hmawt hoeh. Ka yue vaiteh ka tha han, telah apâthum lah a dei.
23 Amma suna ihu, suna nacewa, suna cewa, dole a gicciye shi, har ihunsu ya rinjaye shi.
Hatei lawk kacaipoung lahoi yah, Jisuh teh thingpalam dawk het sin awh, telah puenghoi a hram awh dawkvah ahnimae lawk ni a tâ.
24 Sai Bilatus ya biya bukatarsu da ya ji roƙonsu.
Pailat ni hai ahnimouh ni a hei e patetlah lawk a tâtueng pouh.
25 Ya saki mutumin da aka jefa a kurkuku saboda tā da hankali, da kisankai, shi wanda suka roƙa. Sa’an nan ya ba da Yesu ga nufinsu.
Ruengruengtinae hoi tamitheinae dawk hoi thongim paung lah kaawm e hah a hei awh e patetlah a tha pouh teh, Jisuh hah amamae ngainae patetlah a poe.
26 Sa’ad da suna tafiya da Yesu, sai wani da ake kira Siman, mutumin Sairin, yana zuwa daga ƙauye. Suka kama shi, suka aza masa gicciyen, suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen, ya bi Yesu a baya.
Jisuh teh ransanaw ni a ceikhai awh navah, Sairen kho e Simon ka tho lahun e hah a hmu awh teh a man awh, hateh thingpalam a hrawm sak awh teh Jisuh hnuk a kâbang sak awh.
27 Mutane da yawa sosai suka bi shi, a cikinsu ma da mata waɗanda suka yi makoki da kuka dominsa.
Hahoi tamimaya hoi ka khuikap e napuinaw ni a kâbang sin awh.
28 Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda’ya’yanku.
Jisuh ni ahnimanaw hah a khet teh, Jerusalem e napuinaw, kai hanelah kap awh hanh, namamouh hoi na canaw hanelah kap awh.
29 Gama lokaci yana zuwa da za ku ce, ‘Masu albarka ne bakararru, wato, mata marasa haihuwa, da mahaihuwar da ba su taɓa haihuwa ba, da kuma mama da ba su taɓa shayar da nono ba!’
Bangkongtetpawiteh, cakaroe e napui teh a yawhawi. Camo kaneng boihoeh rae napui teh a yawhawi telah dei nahane hnin a pha han.
30 Sa’an nan “‘za su ce wa duwatsu, “Ku fāɗi a kanmu!” Za su ce wa tuddai kuma, “Ku rufe mu!”’
Hote tueng dawkvah taminaw ni monnaw kaimouh dawk bawt haw, ati awh vaiteh, monruinaw, kaimouh muen na tim sin awh haw, telah ati awh han.
31 Gama in mutane suna yin waɗannan abubuwa a lokacin da itace na ɗanye, me zai faru in ya bushe?”
Bangkongtetpawiteh thingkung a hring lahun nah hottetelah sak pawiteh, ka ke e koe teh bangtelamaw ao han, telah atipouh.
32 Tare da shi akwai mutum biyu masu laifi, da aka tafi da su don a gicciye.
Alouke tami kahni touh tamikayon reira, Jisuh hoi rei thei hanelah a ceikhai van awh.
33 Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Hatnavah, Luhru tie hmuen koe a pha awh navah Jisuh teh thingpalam dawk a pathout awh teh tamikayon kahni touh hai aranglah buet touh, avoilah buet touh a pathout van awh.
34 Yesu ya ce, “Ya Uba ka yi musu gafara, don ba su san abin da suke yi ba.” Suka rarraba tufafinsa ta wurin jefa ƙuri’a.
Jisuh ni, a Pa, ahnimae yon ngaithoum haw, bangmaw ka sak tie panuek awh hoeh, telah ati. Ahnimouh ni cungpam a rayu awh teh angki a kâravei awh.
35 Mutanen suka tsaya suna kallo. Har masu mulki ma suka yi masa ba’a, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, to, ya ceci kansa in shi ne Kiristi na Allah, Zaɓaɓɓe.”
Hahoi, tami moikapap ni kangdue laihoi a khet awh. Ahnimouh hoi kahrawikungnaw ni a panuikhai awh teh, tami alouknaw teh a rungngang, ama teh Cathut ni a rawi e Messiah lah awm pawiteh amahoima rungngang naseh, telah ati awh.
36 Sojoji su ma, suka zo suka yi masa ba’a. Suka miƙa masa ruwan tsami.
Ransanaw ni hai a tho teh misur tui ka thut e hah a poe teh,
37 Suka ce, “In kai ne sarkin Yahudawa, ka ceci kanka mana.”
Judah Siangpahrang lah na awm pawiteh na mahoima kârungngang haw titeh a dudam awh.
38 Bisa da shi kuma akwai rubutun da ya ce, Wannan shi ne Sarkin Yahudawa.
A lû lathueng thut lah kaawm e lawk teh, AHNI TEH JUDAH SIANGPAHRANG DOEH, telah Grik, Latin, Hebru lawk lahoi a vo awh.
39 Ɗaya daga cikin masu laifin da aka gicciye a wurin ya zazzage shi ya ce, “Shin, ba kai ne Kiristi ba? To, ka ceci kanka, ka kuma cece mu mana!”
Hahoi vo lah kaawm e tamikayon buet touh ni, Jisuh a dudam teh, Messiah lah na awm hoeh maw. Namahoima rungngang nateh kaimouh hai na rungngang haw telah atipouh.
40 Amma ɗayan mai laifi ya kwaɓe shi ya ce, “Ba ka da tsoron Allah ne, wai saboda kana ƙarƙashin hukunci ɗaya tare da shi?
Hatei, alouke buet touh ni ahni hah a yue teh, Cathut na taket hoeh maw. Nang hai ahni hoi reikâvan lah yonphukhangnae hah pouk haw atipouh.
41 Horonmu, daidai aka yi mana, sakamakon abin da muka yi ne. Amma wannan mutum, bai yi wani laifi ba.”
Maimouh roi teh tawkphu doeh khang roi. Hatei hete tami ni teh banghai payonnae sak hoeh atipouh.
42 Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Hahoi Jisuh koe a dei pouh e teh, Bawipa, na uknaeram dawk na tho torei teh, kai na pahnim hanh lah a, telah atipouh.
43 Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Jisuh ni atangcalah na dei pouh, sahnin paradis vah kai hoi rei na o han, atipouh.
44 Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
Hote tueng teh kanîtuengtalueng a thun hoi tangminlasa suimilam kathum totouh, suimilam kathum touh thung talai van abuemlah kho king a hmo.
45 domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
Hahoi bawkim thung yap e lukkarei kahni touh lah a kâphi.
46 Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Jisuh ni kacaipounglah a hram teh, a Pa, na kut dawkvah ka muitha na poe, telah a titeh a hringnae a thouk.
47 Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Hote hah ransabawi ni a hmu navah, Cathut a pholen. Hete tami teh tamikalan tangngak doeh, telah a ti.
48 Da dukan mutanen da suka taru, domin shaidar waɗannan abubuwa, suka ga abin da ya faru, sai suka buga ƙirjinsu suka tafi.
Hote hno khet hanelah ka tho e taminaw pueng ni hotnaw a hmu navah a lungtabue a ratup awh teh a ban awh.
49 Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Jisuh ka panuek e taminaw hoi Galilee ram hoi amae hnukkâbang e napuinaw ni, hete hno teh ahlapoungnae koehoi a khet awh.
50 Akwai wani mutum mai suna Yusuf, ɗan Majalisa, wanda shi nagari ne, mai adalci,
Hatnavah Judah ram Arimathea kho dawk tami buet touh a min Joseph tie ao. Ahni teh tami kahawi hoi tamikalan lah ao teh Cathut uknaeram ka tho hane ka ngaihawi e lah ao. Ama teh Bawi dawk ka bawk e lah ao van ei teh lawk tâtueng e hoi hno a sak awh e hah a lungkuep hoeh.
51 shi dā ma bai yarda da shawararsu, da kuma abin da suka yi ba. Shi daga Arimateya ne wani garin Yahudiya. Yana kuma jiran zuwa mulkin Allah.
Cathut uknaeram ka ngaihawi e tami kahawi, tamikalan lah ao.
52 Sai ya je wurin Bilatus ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
Pailat koe a cei teh Jisuh e a ro hah a hei.
53 Sai ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi a cikin zanen lilin, ya sa shi a wani kabari da aka fafe a cikin dutse, wadda ba a taɓa sa kowa ba.
A ro hah a la teh lukkarei hoi a kayo teh tami buet touh boehai pakawp boihoeh rae talung tangkom thungvah a pakawp.
54 An yi haka ne a Ranar Shirye-shirye, ranar Asabbaci kuma yana dab da farawa.
Atangtho teh sabbath hnin a hnai toe,
55 Matan da suka zo tare da Yesu, daga Galili suka bi Yusuf suka ga kabarin, da kuma yadda aka ajiye jikin.
Galilee ram hoi Jisuh e a hnukkâbang e napuinaw hah Joseph koe a cei awh teh tangkom hoi tangkom thungvah bangtelamaw Jisuh e a ro hah a ta tie khet hanelah a cei awh.
56 Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Hahoi im lah a ban awh teh hmuitui hoi satui hah a rakueng awh. Sabbath hnin teh kâpoelawk patetlah a kâhat awh.

< Luka 23 >