< Luka 22 >

1 Yanzu fa, Bikin Burodi Marar Yistin da ake kira Bikin Ƙetarewa ya yi kusa,
Etiya Khomir Nokhuwa Roti laga Purbb dinte, juntu ke Nistar din eneka mate, etu din usor hoise.
2 manyan firistoci da malaman dokoki kuma suna neman yadda za su kashe Yesu a ɓoye, don suna tsoron mutane.
Mukhyo purohit khan aru niyom likha khan Jisu ke kineka morai dibole etu laga upai bisari thakise, kele koile taikhan manu khan ke bhoi lagi thakise.
3 Shaiɗan kuwa ya shiga Yahuda, wanda ake kira Iskariyot, ɗaya daga cikin Sha Biyun.
Titia Saitan pora Judas bhitor te ghusi jaise, jun laga naam Iscariot bhi asele, tai bhi chela bhitor te ekjon thakise.
4 Sai Yahuda ya je ya tattauna da manyan firistoci, da ma’aikatan’yan gadin haikali, a kan yadda zai ba da Yesu a gare su.
Etu pichete Judas jai kene mukhyo purohit khan aru henedhikari khan logote kineka kori kene Jisu ke dhoribo etu upai bisarise.
5 Suka kuwa yi murna, suka yarda su ba shi kuɗi.
Taikhan khushi paise, aru taike poisa dibole nimite kotha milaise.
6 Ya ko yarda, ya fara neman zarafin da zai ba da Yesu a gare su, sa’ad da taro ba sa nan tare da shi.
Aru etu kori bole Judas mani loise, aru Jisu ke kineka pora manu nathaka homoi te dhoribo etu upai bisari thakise.
7 Sai ranar Bikin Burodi Marar Yisti ta kewayo, wato, ranar hadayar ɗan ragon kafara na Bikin Ƙetarewa.
Aru khomir nadiya roti kha laga din ahise, etu dinte Nistar laga mer ke bolidan kori bole niyom ase.
8 Sai Yesu ya aiki Bitrus da Yohanna, ya ce musu, “Ku je ku yi shirye-shiryen Bikin Ƙetarewar da za mu ci.”
Jisu pora Peter aru John duijon ke pathai kene koise, “Jaikena amikhan nimite Nistar naam pora kha luwa rakhibi, amikhan mili kene khabo.”
9 Suka tambaye shi suka ce, “Ina kake so mu je mu yi shirin?”
Taikhan pora Taike koise, “Probhu kun jagate jai kene amikhan taiyar koribo?”
10 Ya amsa ya ce, “Sa’ad da kuka shiga cikin gari, za ku sadu da wani mutum yana ɗauke da tulun ruwa. Ku bi shi zuwa gidan da zai shiga.
Tai pora koise, “Sabi, jitia tumikhan sheher te ponchibo, ekjon manu pani laga baltin loi kene thaka lok pabo. Tai laga piche jabi jun to ghor te tai ghuse.
11 Ku ce wa maigidan, Malam ya aike mu mu ce maka, ‘Ina ɗakin baƙi, inda ni da almajiraina za mu ci abincin Bikin Ƙetarewa?’
Titia ghor laga malik ke jai kene kobi, ‘Shika manu pora apuni ke koi ase, “Bahar manu thaki bole laga kamra to kot ase, jun jagate Moi laga chela khan ke loi kene Nistar naam laga khana koribo?’”
12 Zai nuna muku wani babban ɗakin sama a shirye. Nan za ku yi shirin.”
Titia tai tumikhan ke uporte loijai kene dangor ekta bhal kamra dikha bo. Jaikena ta te he taiyari koribi.”
13 Sai suka tafi, suka kuma iske kome kamar yadda Yesu ya faɗa musu. Sai suka shirya Bikin Ƙetarewa.
Aru taikhan jai kene Jisu kineka koise eneka he paise. Titia taikhan Nistar laga kha luwa jai kene taiyar korise.
14 Da lokaci ya yi, sai Yesu ya zauna tare da manzanninsa don cin abinci.
Aru jitia Nistar laga khana khabole homoi ahise, Jisu bohi jaise aru Tai laga apostle khan bhi bohi jaise.
15 Sai ya ce musu, “Na yi marmari ƙwarai don in ci wannan Bikin Ƙetarewa tare da ku, kafin in sha wahala.
Titia Tai koise, “Moi dukh napa age te tumikhan logote bohi kene etu Nistar laga khana khabole mon thakise.
16 Ina dai gaya muku, ba zan ƙara cinsa ba, sai ya sami cika a mulkin Allah.”
Moi tumikhan ke koi ase, Moi etu nakhabo jitia tak etu sob Isor laga rajyote pura nohoi.”
17 Bayan ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, sai ya ce, “Ku karɓa, ku rarraba wa junanku.
Titia Jisu kup to loise, aru dhanyavad dikena koise, “Etu lobi, aru ekjon-ekjon logote bhag kori lobi.
18 Ina dai gaya muku, ba zan ƙara sha daga’ya’yan inabi ba, sai mulkin Allah ya zo.”
Moi tumikhan ke koi ase, etiya pora Isor laga rajyo naha tak, Moi etu angur ros laga pani napibo.”
19 Sai ya ɗauki burodi ya yi godiya, ya kakkarya ya ba su, da cewa, “Wannan jikina ne, da aka bayar dominku. Ku riƙa yin haka don tunawa da ni.”
Jitia Tai roti to loise aru Isor ke dhanyavad dise, Tai bhag kori kene taikhan ke dise aru koise, “Etu Moi laga gaw ase juntu tumikhan karone dise. Moike yaad kori bole eneka koribi.”
20 Haka kuma, bayan abincin, ya ɗauki kwaf ruwan inabi ya ce, “Wannan kwaf ruwan inabi shi ne, na sabon alkawari cikin jinina, da aka zubar dominku.
Tai kup to loi kene koise, “Etu kup to Moi laga khun te notun niyom bonai ase, juntu tumikhan nimite bohi ulai ase.
21 Amma hannun wanda zai ci amanata, yana cin abincin tare da ni.
Kintu sabi, kun manu Moike dhoka dibole ase, tai bhi amikhan logote bohi ase.
22 Ɗan Mutum zai mutu kamar yadda aka ƙaddara, amma kaiton mutumin da zai bashe shi.”
Manu laga Putro ke ki hobole ase etu sob to Isor pora poila te he likhi kene ase. Kintu O jun manu pora Taike thogabole ase, tai hai paise!”
23 Sai suka fara tambayar junansu, ko wane ne a cikinsu zai yi wannan.
Chela khan majote hudi thakise amikhan majote kun pora eneka kaam koribo.
24 Gardama ta tashi a tsakaninsu, a kan ko wane ne a cikinsu ya fi girma.
Pichete chela khan majot jhagara ulaise kun he taikhan majote sob pora dangor hobo laga kotha te.
25 Yesu ya ce musu, “Sarakunan Al’ummai suna nuna iko a kan mutanensu, kuma waɗanda suke nuna iko a kansu, suna kiran kansu Masu Taimakon mutane.
Titia Tai koise, “Porjati laga rajakhan pora taikhan ke raj kore, aru taikhan uporte adhikari chola khan ke ‘bhal kori diya khan’ eneka mate.
26 Amma ku, kada ku zama haka. A maimakon haka, sai dai wanda ya fi girma a cikinku, ya zama kamar wanda ya fi ƙanƙanta, wanda kuma ke mulki, ya zama kamar mai hidima.
Kintu tumikhan eneka nakoribo lage. Tumikhan majote kun manu dangor bhabi thake tai sob pora chutu hobo lage; aru jun manu age te ase, tai to ekjon sewa kori thaka manu nisena hobo lage.
27 Wane ne ya fi girma? Wanda yake zaune a tebur ne, ko kuma shi da yake yin hidima? Ashe, ba wanda yake zaune a tebur ba ne? Amma ga ni, ni mai yin hidima ne a cikinku.
Kintu bhabi sabi kun he dangor ase, khabole boha manu na sewa kora manu? Kun khabole bohi ase tai nohoi? Kintu Moi tumikhan majote ekjon noukar nisena ase.
28 Ku ne kuka tsaya tare da ni a gwaje-gwajen da na sha.
Kintu tumikhan Moi laga porikha te Moi logote ase.
29 Daidai kamar yadda Ubana ya ba ni mulki, haka ni ma nake ba ku.
Moi tumikhan ke di ase jineka Ami laga, Baba pora Moike ekta rajyo dise,
30 Saboda ku ci, ku sha a teburina a cikin mulkina. Kuma ku zauna a kan gadon sarauta, ku yi wa kabilu goma sha biyu na Isra’ila shari’a.
etu nisena tumikhan bhi Moi laga rajyote kha luwa koribo, aru tumikhan singhason te bohi kene Israel laga baroh jati uporte bisar koribo.
31 “Siman, Siman, Shaiɗan ya nemi izini ya sheƙe kakamar alkama.
Aru Jisu pora koise, “Simon, Simon, sabi Saitan he tumike gehu dana nisena chani loise.
32 Amma na yi maka addu’a, Siman, domin kada bangaskiyarka ta kāsa. Bayan ka juyo, ka ƙarfafa’yan’uwanka.”
Kintu Moi tumi nimite prathana korise, etu pora tumi laga biswas to naharabo; aru tumi, jitia ghurai ahibo, tumi laga biswasi bhai khan ke mojbut koribi.”
33 Amma ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina a shirye in tafi tare da kai har kurkuku, ko mutuwa ma.”
Kintu Peter koise, “Probhu, moi Apuni logot jabole taiyar ase, bondhi ghor te bhi aru mori bole bhi.”
34 Yesu ya ce, “Ina gaya maka Bitrus, kafin zakara ya yi cara yau, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
Kintu Tai koise, “Moi hosa koise, Peter, murgi hala nakora age te tumi Moike najane koi kene tin bar misa kobo.”
35 Sai Yesu ya tambaye, su ya ce, “Lokacin da na aike ku ba tare da jakar kuɗi, ko jaka, ko takalma ba, kun rasa wani abu?” Suka amsa, “Babu.”
Jisu pora chela khan ke koise, “Jitia Moi tumikhan ke poisa laga jola, dorkar laga saman, aru juta noloikena jabole dise, titia kiba napuncha thakise naki?” Taikhan koise, “Eku komti huwa nai.”
36 Ya ce musu, “Amma yanzu, in kuna da jakar kuɗi, ko jaka, ku ɗauka. In kuma ba ku da takobi, ku sayar da rigarku, ku saya.
Titia Tai pora taikhan ke koise, “Kintu etiya, kun manu poisa laga jola ase tai loi lobi, aru etu nisena, ki saman laga jola ase, tai loi lobi, aru kun manu logote talwar nai tai nijor kapra bikiri kori kene kini lobi.
37 A rubuce yake cewa, ‘An lissafta shi tare da masu zunubi.’ Ina kuwa gaya muku, dole wannan ya cika a kaina. I, abin da aka rubuta a kaina yana kusan cikawa.”
Moi tumikhan ke koi ase, ji kotha Moi nimite Isor kotha te likha ase etu pura hobo lagibo, ‘aru Taike niyom nathaka khan logote ginti kori dise.’ Kelemane ji kotha moi nimite koise etu sob pura hoi ase.”
38 Almajiran suka ce, “Duba Ubangiji, ga takuba biyu.” Yesu ya ce, “Ya isa.”
Aru taikhan koise, “Probhu, sabi! Yate duita talwar ase.” Etu nimite Tai taikhan ke koise, “Etu kafi ase.”
39 Yesu ya fita zuwa Dutsen Zaitun kamar yadda ya saba, almajiransa kuma suka bi shi.
Aru bahar te ulaikene, adat pora kori thaka nisena, Tai Oliv Pahar te jaise, aru chela khan bhi tai laga pichete jaise.
40 Da ya kai wurin, sai ya ce musu, “Ku yi addu’a don kada ku fāɗi cikin jarraba.”
Jitia taikhan ekta jagate ahise, Tai pora taikhan ke koise, “Prathana koribi tumikhan porikha te nagiribo karone.”
41 Sai ya janye daga wurinsu, misalin nisan jifa, ya durƙusa a ƙasa ya yi addu’a,
Titia taikhan pora olop dur te jai kene, Tai matite athukari kene prathana korise,
42 “Uba, in ka yarda, ka ɗauke mini wannan kwaf, amma ba nufina ba, sai dai naka.”
aru koise, “Baba, jodi Apuni itcha kore, etu dukh laga kup to Moi pora hatai dibi. Kintu Ami laga itcha nohoi, Apuni laga itcha hobole dibi.”
43 Wani mala’ika daga sama ya bayyana gare shi, ya ƙarfafa shi.
Titia sorgodoth khan ahikena Jisu ke modot korise.
44 Domin tsananin azaba, sai ya ƙara himma cikin addu’a, zuffansa kuma na ɗigowa ƙasa kamar jini.
Tai dukh pora prathana kora homoi te Tai laga posina khun hoi kene matite giri thakise.
45 Da ya tashi daga addu’a, ya koma inda almajiransa suke, sai ya iske su suna barci, daga gajiyar baƙin ciki.
Aru Jitia Tai prathana kori kene uthise, Tai laga chela khan usorte jaise, aru taikhan mon dukh pora ghumai thaka dikhise,
46 Ya tambaye su, “Don me kuke barci? Ku tashi ku yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba.”
etu nimite Tai pora taikhan ke koise, “Tumikhan kele ghumai ase? Uthibi aru prathana koribi, etu pora tumikhan porikha te nagiribo.”
47 Yana cikin magana sai ga taro sun zo. Mutumin nan da ake kira Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun, shi ya bi da su. Sai ya matso kusa da Yesu don yă yi masa sumba.
Aru jitia Tai kotha koi thakise, ta te bisi manu ahi jaise, aru jun laga naam Judas thakise, baroh jon chela majot ekjon, tai age kori kene manu khan ke loi anise. Tai Jisu usorte chuma dibole ahise.
48 Amma Yesu ya tambaye shi ya ce, “Yahuda, ashe, da sumba za ka bashe Ɗan Mutum?”
Kintu Jisu taike koise, “Tumi Manu laga Putro ke chuma dikene thogai ase?”
49 Da masu bin Yesu suka ga abin da zai faru, sai suka ce, “Ubangiji, mu yi sara da takubanmu ne?”
Aru jiman chela khan Jisu usorte khara asele, taikhan ki hobole ase jani jai kene Jisu ke koise, “Probhu, amikhan talwar ulaikene taikhan logote lorai koribo naki?”
50 Sai ɗayansu ya kai sara ga bawan babban firist, ya sare kunnen damansa.
Titia maha purohit laga noukar ke chela ekjon pora dyna kan to kati phelai dise.
51 Amma Yesu ya amsa ya ce, “Kada a ƙara yin wannan!” Sai ya taɓa kunnen mutumin da aka sara, ya warkar da shi.
Kintu Jisu taikhan ke koise, “Eneka nokoribi!” Aru Jisu he kan wapas lagaikena changai kori dise.
52 Sai Yesu ya ce wa manyan firistoci, da ma’aikatan’yan gadin haikali, da dattawa, waɗanda suka zo don su kama shi, “Ina jagoran wani tawaye ne, da za ku zo da takuba da sanduna?
Aru Taike dhori bole aha manu khan, mukhyo purohitkhan, aru mondoli laga henedhikari khan aru cholawta khan ke Tai koise, “Tumikhan talwar aru hathiar khan loi kene ekjon chor manu ke dhura nisena ahise naki?
53 Kullum ina tare da ku a filin haikali, amma ba ku kama ni ba. Amma wannan ne sa’a naku, lokacin da duhu yake mulki.”
Moi jitia mondoli te hodai din tumikhan logote thakise, tumikhan moi uporte hath utha nai. Kintu etiya homoi tumikhan laga ase, aru andhar laga hokti ase.”
54 Sai suka kama shi suka kai shi gidan babban firist. Bitrus ya bi su daga nesa.
Aru taikhan Jisu Khrista ke dhurikena maha purohit laga ghor bhirorte loi jaise. Aru Peter bhi taikhan laga pichete jai thakise.
55 Amma da suka hura wuta a tsakiyar harabar gidan, kowa ya zauna, sai Bitrus ya zo ya zauna tare da su.
Etu pichete taikhan ghor bahar te jui jolai kene eke logote bohise, aru Peter bhi taikhan logot bohi thakise.
56 Wata baiwa ta gan shi zaune kusa da wutar. Ta dube shi sosai sa’an nan, ta ce, “Ai, wannan mutum ma yana tare da shi.”
Aru ekjon mahila noukar, Peter ke jui usorte bohi thaka dikhi kene koise, “Etu manu bhi Jisu logote thakise.”
57 Amma ya yi mūsu ya ce, “Mace, ban san shi ba!”
Kintu Peter koise nohoi, “Mahila, moi Taike najane.”
58 Bayan ɗan lokaci kaɗan, wani dabam ya gan shi ya ce, “Kai ma ɗayansu ne.” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ba na cikinsu!”
Aru olop pichete ekjon pora taike dikhise, aru koise, “Tumi bhi Jisu logote beraise.” Kintu Peter koise, “Bhai moi nohoi.”
59 Bayan kamar sa’a ɗaya, sai wani mutum ya ce, “Ba shakka, mutumin nan ma yana tare da shi, don shi mutumin Galili ne.”
Ek ghanta pichete aru ekjon ahikena koise, “Hosa pora, etu manu bhi Tai logote thakise, tai bhi ekjon Galilee laga manu ase.”
60 Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ban ma san abin da kake magana a kai ba!” Yana cikin magana, sai zakara ya yi cara.
Kintu Peter koise, “Bhai, moi najane tumi ki kotha koi ase.” Etu kotha koi thaka homoi te, ekta murga hala korise.
61 Ubangiji kuma ya juya ya kafa wa Bitrus ido. Sai Bitrus ya tuna da maganar da Ubangiji ya ce masa, “Kafin zakara ya yi cara yau, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
Titia Jisu ghuri kene Peter ke saise, aru titia Peter Jisu kowa kotha to monte ahise, jitia Jisu koisele, “Tumi tin bar Moike ashikar kobo aru titia murga hala koribo.”
62 Sai ya fita waje, ya yi kuka mai zafi.
Titia Peter bahar te jai kene tai laga mon tita hoi kene bisi kandise.
63 Mutanen da suke gadin Yesu suka fara masa ba’a da dūka.
Aru titia sipahi khan Jisu ke biya kotha koi kene mari bole shuru hoise.
64 Suka rufe masa idanu suna tambaya cewa, “Ka yi annabci! Wa ya mare ka?”
Taikhan Jisu laga suku te kapra bandi kene, koise, “Bhabobani koribi! Kun pora tumike marise koi sabi?”
65 Suka kuma yi masa waɗansu baƙaƙen maganganu masu yawa.
Aru taikhan bisi bodnam aru biya kotha kori kene Jisu ke sorom khilai se.
66 Da gari ya waye, sai majalisar dattawa na mutane, da manyan firistoci, da malaman dokoki, suka taru wuri ɗaya. Sai aka kawo Yesu a gabansu.
Aru jitia din hoise, bura manu khan ahi kene joma hoise, aru mukhyo purohit khan aru niyom likha khan, aru Jisu ke sabha te loi jaise,
67 Suka ce, “Ka faɗa mana, ko kai ne Kiristi?” Yesu ya amsa ya ce, “Ko na gaya muku, ba za ku gaskata ni ba,
aru koise, “Jodi tumi Khrista hoi, amikhan ke kobi.” Kintu Tai koise, “Jodi Moi tumikhan ke koi, tumikhan kitia bhi biswas nokorile;
68 in kuma na yi muku tambaya ba za ku iya ba ni amsa ba.
aru Moi tumikhan ke hudile, tumikhan kitia bhi Moike jowab dibole na paribo.
69 Amma daga yanzu, Ɗan Mutum zai zauna a hannun dama na Allah Mai Iko.”
Kintu etiya pora Manu laga Putro ke Isor laga dyna hathte bohi thaka dikhibo.”
70 Sai dukansu suka yi tambaya suka ce, “Wato, kai Ɗan Allah ke nan?” Ya amsa ya ce, “Kun faɗa daidai, ni ne.”
Titia taikhan koise, “Etu karone, tumi Isor laga Putro hoi naki?” Aru Tai koise, “Tumikhan he koi ase, Moi nohoi.”
71 Sai suka ce, “Wace shaida kuma muke nema? Ai, mun ji abin da ya ce da bakinsa.”
Taikhan apaste koi thakise, “Amikhan etu kotha age te aru ki janibole gawahi lagi ase? Amikhan tai laga nijor mukh pora etu kotha huni loise.”

< Luka 22 >