< Luka 22 >

1 Yanzu fa, Bikin Burodi Marar Yistin da ake kira Bikin Ƙetarewa ya yi kusa,
Amo esoha Agi Yisidi Hame Sali Lolo Nasu eso da gadenei ba: i. Amo Lolo Nasu dio eno da Baligisu Lolo Nasu.
2 manyan firistoci da malaman dokoki kuma suna neman yadda za su kashe Yesu a ɓoye, don suna tsoron mutane.
Gobele Salasu Hina dunu amola Sema Olelesu dunu da Yesu medole legemusa: logo hogoi helelalu, be ilia da dunu huluane iliba: le beda: ne, wamowane hogosu.
3 Shaiɗan kuwa ya shiga Yahuda, wanda ake kira Iskariyot, ɗaya daga cikin Sha Biyun.
Amanoba, Sa: ida: ne da Yudase Isaga: liode (Yesu Ea ado ba: su dunu fagoyale fi ganodini esalebe dunu) amo ea dogo ganodini aligila sa: i.
4 Sai Yahuda ya je ya tattauna da manyan firistoci, da ma’aikatan’yan gadin haikali, a kan yadda zai ba da Yesu a gare su.
E da asili, gobele salasu hina dunu amola Debolo Diasu ouligisu hina dunu ilima gilisili, Yesu hohonomu logo hogoi helei.
5 Suka kuwa yi murna, suka yarda su ba shi kuɗi.
Ilia da hahawane bagade ba: i. Amo hou hamoi ba: loba, ilia da ema muni imunu sia: i.
6 Ya ko yarda, ya fara neman zarafin da zai ba da Yesu a gare su, sa’ad da taro ba sa nan tare da shi.
Yudase e da “defea” sia: i. Amalalu, dunu huluane mae ba: ma: ne, wamowane, e Yesu hohonone, gobele salasu amola Debolo Diasu sosodo aligisu dunu ilia ouligisu dunuma ima: ne, logo hogoi helei.
7 Sai ranar Bikin Burodi Marar Yisti ta kewayo, wato, ranar hadayar ɗan ragon kafara na Bikin Ƙetarewa.
Amanoba, Agi Yisidi Hame Sali Lolo Nasu eso doaga: i. Amo esoga, Isala: ili fi da Baligisu sibi mano medole legesu.
8 Sai Yesu ya aiki Bitrus da Yohanna, ya ce musu, “Ku je ku yi shirye-shiryen Bikin Ƙetarewar da za mu ci.”
Amaiba: le, Yesu da Bida amola Yone asunasi. E da elama amane sia: i, “Ninia manusa: , ali da Baligisu Lolo manusa: hahamoma!”
9 Suka tambaye shi suka ce, “Ina kake so mu je mu yi shirin?”
Ela bu adole ba: i, “Ania da habi hahamoma: bela: ?”
10 Ya amsa ya ce, “Sa’ad da kuka shiga cikin gari, za ku sadu da wani mutum yana ɗauke da tulun ruwa. Ku bi shi zuwa gidan da zai shiga.
E bu adole i, “Alia da moilaiga doaga: sea, dunu da hano di gaguli ahoanebe ba: mu. Ema fa: no bobogele, e golili dabe logo amoga alia golili sa: ima.
11 Ku ce wa maigidan, Malam ya aike mu mu ce maka, ‘Ina ɗakin baƙi, inda ni da almajiraina za mu ci abincin Bikin Ƙetarewa?’
Diasu edama amane sia: ma, ‘Olelesu Dunu da dima agoane sia: siba: Na amola Na ado ba: su dunu gilisili Baligisu lolo manusa: , diasu olema.’
12 Zai nuna muku wani babban ɗakin sama a shirye. Nan za ku yi shirin.”
Amasea, e da gadodili sesei bagade diala amo ganodini liligi bagade dialebe, alima olemu. Amo diasuga alia Lolo manusa: momagema!”
13 Sai suka tafi, suka kuma iske kome kamar yadda Yesu ya faɗa musu. Sai suka shirya Bikin Ƙetarewa.
Ela da asili, Yesu Ea adoi defelewane ba: i. Amalalu, ela da Baligisu Lolo Manu hahamoi.
14 Da lokaci ya yi, sai Yesu ya zauna tare da manzanninsa don cin abinci.
Lolo Nasu amoha doaga: loba, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da gilisili lolo manusa: , ha: i nasu fafai beba: le fi.
15 Sai ya ce musu, “Na yi marmari ƙwarai don in ci wannan Bikin Ƙetarewa tare da ku, kafin in sha wahala.
Yesu da ilima amane sia: i, “Na da fa: no se nabimuba: le, amo Baligisu Lolo Nasu, Na amola dili gilisili manusa: , Na da bagadewane hanai galu.
16 Ina dai gaya muku, ba zan ƙara cinsa ba, sai ya sami cika a mulkin Allah.”
Bai Na da dilima sia: sa. Amo nanu, Na da guiguda: bu hame manu. Gode Ea Hinadafa Hou da dafawane doaga: sea, dilia da amo Lolo Nasu ea bai noga: le dawa: mu. Amo esoga fawane ninia da gilisili bu manu.”
17 Bayan ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, sai ya ce, “Ku karɓa, ku rarraba wa junanku.
Amalalu, faigelei waini hano di lale, Godema nodone sia: ne gadole, E amane sia: i, “Lale, enoma enoma sagoma.
18 Ina dai gaya muku, ba zan ƙara sha daga’ya’yan inabi ba, sai mulkin Allah ya zo.”
Na da dilima sia: sa. Na da fa: no amo waini hame manu. Gode Ea Hinadafa Hou da dafawane doaga: beba: le fawane, Na da bu manu.”
19 Sai ya ɗauki burodi ya yi godiya, ya kakkarya ya ba su, da cewa, “Wannan jikina ne, da aka bayar dominku. Ku riƙa yin haka don tunawa da ni.”
Amalalu, E da agi ga: gi lale, Godema nodone sia: ne gadole, fafa: ga: ne, ilima sagoi. E amane sia: i, “Amo da Na da: i hodo dilima i dagoi. Na hou dawa: ma: ne moma.”
20 Haka kuma, bayan abincin, ya ɗauki kwaf ruwan inabi ya ce, “Wannan kwaf ruwan inabi shi ne, na sabon alkawari cikin jinina, da aka zubar dominku.
Amo nanu, e da waini hano lale, amane sia: i, “Amo waini hano dili manusa: faigelei ganodini sogasali, da sema gaheabolo Na maga: me da sogadigimuba: le, Na da agoane hamosa.
21 Amma hannun wanda zai ci amanata, yana cin abincin tare da ni.
Be Na hohonomu dunu da guiguda: , ani gilisili ha: i naha esala.
22 Ɗan Mutum zai mutu kamar yadda aka ƙaddara, amma kaiton mutumin da zai bashe shi.”
Gode da amo logo fodoiba: le, Dunu Egefe da bogomu. Be Dunu Egefe Ea hohonosu dunu da se baligili nabimu!”
23 Sai suka fara tambayar junansu, ko wane ne a cikinsu zai yi wannan.
Amalalu, “Nowa da Yesu hohonoma: bela: ?” ilia agoane gilisili sia: dasu.
24 Gardama ta tashi a tsakaninsu, a kan ko wane ne a cikinsu ya fi girma.
Yesu Ea ado ba: su dunu da gilisili sia: dala, ilia da nowa dunu ea hou da baligili bagade amo dawa: beba: le, sia: ga gegei.
25 Yesu ya ce musu, “Sarakunan Al’ummai suna nuna iko a kan mutanensu, kuma waɗanda suke nuna iko a kansu, suna kiran kansu Masu Taimakon mutane.
Be Yesu da ilima amane sia: i, “Gode Ea hou hame lalegagui dunu, ilia hina bagade dunu da ilima gasa fi bagade hina hou hamosa. Ilia hina bagade da dunu huluane ilima fidisu dunu gala, hina bagade ilisu da amane sia: sa.
26 Amma ku, kada ku zama haka. A maimakon haka, sai dai wanda ya fi girma a cikinku, ya zama kamar wanda ya fi ƙanƙanta, wanda kuma ke mulki, ya zama kamar mai hidima.
Be amo hou dilia da hamedafa hamomu. Dilima bisili ahoasu dunu da fa: no misunu dunu agoane hamomu da defea. Amola hina dunu da fonobahadi asaboi hawa: hamosu dunu agoane hamomu da defea.
27 Wane ne ya fi girma? Wanda yake zaune a tebur ne, ko kuma shi da yake yin hidima? Ashe, ba wanda yake zaune a tebur ba ne? Amma ga ni, ni mai yin hidima ne a cikinku.
Nowa dunu ea hou da baligili bagadela: ? Dunu e da fili ha: i nanebe, amo ea hou da baligili bagadela: ? O hawa: hamosu dunu da ema aowasu hamosa - nowa ea hou da baligili bagadela: ? Dunu e da fili ha: i nanebe, amo ea hou da baligili bagade. Be Na da hawa: hamosu dunu ea hou agoane dilima hawa: hamonana.
28 Ku ne kuka tsaya tare da ni a gwaje-gwajen da na sha.
Na da se nabawane lalu. Dilia amola da Na hame fisi.
29 Daidai kamar yadda Ubana ya ba ni mulki, haka ni ma nake ba ku.
Na Ada da Nama ouligisu hou i dagoi. Amo defelewane, Na da dilima ouligisu hou iaha.
30 Saboda ku ci, ku sha a teburina a cikin mulkina. Kuma ku zauna a kan gadon sarauta, ku yi wa kabilu goma sha biyu na Isra’ila shari’a.
Dilia da Na Hinadafa Hou ganodini, Na Lolo Nasu amoga ha: i manu galebe. Dilia da fisu ida: iwane amoga fili, Isala: ili fi fagoyale ilima ouligisu hou hamomu.
31 “Siman, Siman, Shaiɗan ya nemi izini ya sheƙe kakamar alkama.
“Saimone! Saimone! Nabima! Ifabi ouligisu dunu da widi noga: i amo gisiga afafabe defele, Sa: ida: ne da dima dafama: ne olelesu hou dima ado ba: ma: ne, Gode da logo doasi dagoi.
32 Amma na yi maka addu’a, Siman, domin kada bangaskiyarka ta kāsa. Bayan ka juyo, ka ƙarfafa’yan’uwanka.”
Be Saimone! Dia dafawaneyale dawa: su hou da mae dafama: ne, Na da Godema sia: ne gadoi dagoi. Di da Godema bu sinidigisia, dia fi dunu ilima gasa ima: ne, fidima.”
33 Amma ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina a shirye in tafi tare da kai har kurkuku, ko mutuwa ma.”
Bida e bu adole i, “Hina! Di da se dabe iasu diasuga asili bogosea, defea, na amola ani galu masunusa: momagei dagoi!”
34 Yesu ya ce, “Ina gaya maka Bitrus, kafin zakara ya yi cara yau, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
Be Yesu E amane sia: i, “Bida! Na dima sia: sa! Wali gasia, di da hidadea, ‘Yesu na hame dawa: ,’ udiana agoane sia: sea, fa: no gagala ga: be nabimu.”
35 Sai Yesu ya tambaye, su ya ce, “Lokacin da na aike ku ba tare da jakar kuɗi, ko jaka, ko takalma ba, kun rasa wani abu?” Suka amsa, “Babu.”
Amalalu, Yesu Ea ado ba: su dunu ilima amane adole ba: i, “Dilia muni salasu, esa amola emo salasu mae gaguiwane Na dili asunasiba: le, dilia da liligi hameba: le, se nabasu ba: bela: ?” Ilia bu adole i, “Ninia da se hame nabi.”
36 Ya ce musu, “Amma yanzu, in kuna da jakar kuɗi, ko jaka, ku ɗauka. In kuma ba ku da takobi, ku sayar da rigarku, ku saya.
Yesu da ilima sia: i, “Defea! Be wali, nowa da muni salasu galea, amo gaguli masa - esa amola. Nowa da gegesu gobihei hame galea, ea abula bidi lale, muni lai amoga gegesu gobihei bidi lamu da defea.
37 A rubuce yake cewa, ‘An lissafta shi tare da masu zunubi.’ Ina kuwa gaya muku, dole wannan ya cika a kaina. I, abin da aka rubuta a kaina yana kusan cikawa.”
Gode Sia: Dedei Buga ganodini, sia: da amane dedei diala, ‘E amola wadela: i hou hamosu dunu da gilisili se dabe iasu lai,’ amo sia: da Na hou olelebeba: le, dafawane ba: mu.”
38 Almajiran suka ce, “Duba Ubangiji, ga takuba biyu.” Yesu ya ce, “Ya isa.”
Amalalu, ilia da amane sia: i, “Hina! Ba: ma! Gegesu gobihei bagade aduna gala.” Be Yesu E bu adole i, “Eno mae sia: ma! Dagoi!”
39 Yesu ya fita zuwa Dutsen Zaitun kamar yadda ya saba, almajiransa kuma suka bi shi.
Amalalu, diasu fisili, Ea hamonanusu hou defele, E da Olife Goumiga asili, Ea ado ba: su dunu amola ili sigi asi.
40 Da ya kai wurin, sai ya ce musu, “Ku yi addu’a don kada ku fāɗi cikin jarraba.”
Ea musa dawa: i sogebi amoga doaga: le, E da amane sia: i, “Dilima dafama: ne ado ba: su hou mae ba: ma: ne, Godema sia: ne gadoma.”
41 Sai ya janye daga wurinsu, misalin nisan jifa, ya durƙusa a ƙasa ya yi addu’a,
Amalalu, E da Ea ado ba: su dunu fisili, E da igi loboga galagai amo ea defei E asili, muguni bugili, Godema sia: ne gadoi.
42 “Uba, in ka yarda, ka ɗauke mini wannan kwaf, amma ba nufina ba, sai dai naka.”
E amane sia: i, “Ada! Di hanai galea, amo se nabasu faigeleiga di, amo Na mae moma: ne sia: ma! Be Na hanai liligi hame, Dia hanai liligi fawane Na da hamomu.”
43 Wani mala’ika daga sama ya bayyana gare shi, ya ƙarfafa shi.
Amalalu, E da a: igele dunu Ea dogo denesima: ne misi, ba: i dagoi.
44 Domin tsananin azaba, sai ya ƙara himma cikin addu’a, zuffansa kuma na ɗigowa ƙasa kamar jini.
E da se bagade nababeba: le, ha: giwane sia: ne gadoi. Ea finimu da maga: me osoboga dadibi agoai ba: i.
45 Da ya tashi daga addu’a, ya koma inda almajiransa suke, sai ya iske su suna barci, daga gajiyar baƙin ciki.
Amalalu, sia: ne gadolalu, E wa: legadole, Ea ado ba: su dunu ilima bu asili, ili golai dialebe ba: i. Bai ilia da da: i dioi bagade ba: i.
46 Ya tambaye su, “Don me kuke barci? Ku tashi ku yi addu’a, don kada ku fāɗi cikin jarraba.”
E da ilima amane sia: i, “Dilia da abuliba: le golai dianabela: ? wa: legadole, dili dafama: ne olelesu amo ganodini dasa: besa: le, Godema sia: ne gadoma.”
47 Yana cikin magana sai ga taro sun zo. Mutumin nan da ake kira Yahuda, ɗaya daga cikin Sha Biyun, shi ya bi da su. Sai ya matso kusa da Yesu don yă yi masa sumba.
Yesu E sia: nanoba, dunu bagohame da Ema doaga: musa: misi. Yudase (Yesu Ea ado ba: su dunu fagoyale amoga dunu afae) e da bisili misini, Yesu nonogomusa: misi.
48 Amma Yesu ya tambaye shi ya ce, “Yahuda, ashe, da sumba za ka bashe Ɗan Mutum?”
Be Yesu da ema amane sia: i, “Yudase! Di da Na nonogobega, Dunu Egefe hohonoma: bela: ?”
49 Da masu bin Yesu suka ga abin da zai faru, sai suka ce, “Ubangiji, mu yi sara da takubanmu ne?”
Yesu Ea ado ba: su dunu da fa: no misunu hou dawa: beba: le, Yesuma amane sia: i, “Ninia gegesu gobiheiga gegema: bela: ?”
50 Sai ɗayansu ya kai sara ga bawan babban firist, ya sare kunnen damansa.
Amola Eaado ba: su dunu afae da gobele salasu hina dunu ea udigili hawa: hamosu dunu amo ea ge damuni fasi.
51 Amma Yesu ya amsa ya ce, “Kada a ƙara yin wannan!” Sai ya taɓa kunnen mutumin da aka sara, ya warkar da shi.
Be Yesu E amane sia: i, “Yolema! Dagoi!” E da ge damui dunu ea ge digili ba: loba, ea ge da bu madelagilisili bahoi ba: i.
52 Sai Yesu ya ce wa manyan firistoci, da ma’aikatan’yan gadin haikali, da dattawa, waɗanda suka zo don su kama shi, “Ina jagoran wani tawaye ne, da za ku zo da takuba da sanduna?
Amalalu, gobele salasu hina dunu, Debolo Diasu ouligisu hina dunu, asigilai dunu amola dunu huluane ilia Yesu E gagula misi, ilima Yesu E amane sia: i, “Na da wamolasu dunu dilia dawa: beba: le, dilia gegesu gobihei amola ogoma gaguliwane, Na gagumusa: misibala: ?
53 Kullum ina tare da ku a filin haikali, amma ba ku kama ni ba. Amma wannan ne sa’a naku, lokacin da duhu yake mulki.”
Na da nini gilisili eso huluane Debolo Diasu ganodini esalu, be dilia da Na hamedafa gagulaligi. Be defea! Wali da dilia ilegei eso. Wali da gasi hina dunu ea gasa lai eso.”
54 Sai suka kama shi suka kai shi gidan babban firist. Bitrus ya bi su daga nesa.
Amalalu, ilia da Yesu gaguli, gobele salasu hina dunu ea diasuga hiouginana asi. Bida da fa: nodafa bobogei.
55 Amma da suka hura wuta a tsakiyar harabar gidan, kowa ya zauna, sai Bitrus ya zo ya zauna tare da su.
Mabe dunu da gobele salasu hina ea diasu gagoi ganodini lalu didili, amo gadenene housa fibiba: le, Bida amola fi galu.
56 Wata baiwa ta gan shi zaune kusa da wutar. Ta dube shi sosai sa’an nan, ta ce, “Ai, wannan mutum ma yana tare da shi.”
Amalalu, hawa: hamosu a: fini da Bida hadigi ganodini esalebe ba: loba, ema ha: giwane sosodolalu, amane sia: i, “Amo dunu amola Yesu, ela gilisili lalu!”
57 Amma ya yi mūsu ya ce, “Mace, ban san shi ba!”
Be Bida da amane sia: i, “Uda! Na da amo dunu hame dawa: !”
58 Bayan ɗan lokaci kaɗan, wani dabam ya gan shi ya ce, “Kai ma ɗayansu ne.” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ba na cikinsu!”
Fonobahadi esalu, eno dunu da Bida ba: beba: le, amane sia: i, “Di amola da Yesu Ea na: iyado dunu!” Be Bida amane sia: i, “Abola! Na da Ea na: iyado hame!”
59 Bayan kamar sa’a ɗaya, sai wani mutum ya ce, “Ba shakka, mutumin nan ma yana tare da shi, don shi mutumin Galili ne.”
Fa: no, eno dunu da gasawane sia: i, “Amo dunu da dafawane Yesu amola gilisili lalu. Bai E da Ga: lili dunu!”
60 Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ban ma san abin da kake magana a kai ba!” Yana cikin magana, sai zakara ya yi cara.
Be Bida da bu adole i, “Dunu! Dia sia: be go da na hame dawa: !” E da sia: nanoba, gagala gawali ga: be nabi.
61 Ubangiji kuma ya juya ya kafa wa Bitrus ido. Sai Bitrus ya tuna da maganar da Ubangiji ya ce masa, “Kafin zakara ya yi cara yau, za ka yi mūsun sanina sau uku.”
Amalalu, Yesu da beba: le, Bida ba: i. Yesu E musa: sia: i, “Wali gasia, di da hidadea, ‘Yesu na hame dawa: !’ udiana agoane sia: beba: le, fa: no gagala ga: be nabimu,” amo sia: Bida bu dawa: i.
62 Sai ya fita waje, ya yi kuka mai zafi.
Amaiba: le, e da gadili asili, bagadewane dinanu.
63 Mutanen da suke gadin Yesu suka fara masa ba’a da dūka.
Sosodo ouligisu dunu amo da Yesu gagui, ilia da Ema habosesele oufesega: nu fasu.
64 Suka rufe masa idanu suna tambaya cewa, “Ka yi annabci! Wa ya mare ka?”
Ea mae ba: ma: ne, ilia abulaga si dofoga: le, Ema gadele amane adole ba: i, “Di nowa fabaiyale ba: la: loma!”
65 Suka kuma yi masa waɗansu baƙaƙen maganganu masu yawa.
Ilia da habosesesu sia: eno bagohame Ema sia: i.
66 Da gari ya waye, sai majalisar dattawa na mutane, da manyan firistoci, da malaman dokoki, suka taru wuri ɗaya. Sai aka kawo Yesu a gabansu.
Hadigibi galu, asigilai dunu, gobele salasu hina dunu amola Sema Olelesu dunu huluane gilisibiba: le, ilia Gasolo Gilisisu dunu ilima fofada: musa: , Yesu oule misi.
67 Suka ce, “Ka faɗa mana, ko kai ne Kiristi?” Yesu ya amsa ya ce, “Ko na gaya muku, ba za ku gaskata ni ba,
Ilia da Ema amane adole ba: i, “Di da Mesaiala: ? Ninima adoma!” Be E da ilima bu adole i, “Na da adole iasea, dilia da dafawaneyale hame dawa: mu.
68 in kuma na yi muku tambaya ba za ku iya ba ni amsa ba.
Na amolawane da dilima adole ba: sea, dilia da hame adole imunu.
69 Amma daga yanzu, Ɗan Mutum zai zauna a hannun dama na Allah Mai Iko.”
Be wahawinini, Dunu Egefe da Gode Gasa Bagadedafa amo Ea lobodafadili fibi ba: mu.”
70 Sai dukansu suka yi tambaya suka ce, “Wato, kai Ɗan Allah ke nan?” Ya amsa ya ce, “Kun faɗa daidai, ni ne.”
Amalalu, ilia huluane sia: i, “Amaiba: le, Di da Gode Egefedafala: ?” Yesu E bu adole i, “Na da Gode Egefedafa dilia da dafawane sia: sa!”
71 Sai suka ce, “Wace shaida kuma muke nema? Ai, mun ji abin da ya ce da bakinsa.”
Ilia amane sia: i, “Ninia ba: su dunu eno hame hogomu. Ninisu ea lafidili sia: nabi dagoi!”

< Luka 22 >