< Luka 21 >
1 Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
A NANA ae la ia, a ike i ka poe waiwai e hoolei ana i ka lakou mau makana iloko o ka waihona kala.
2 Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
A ike ae la ia i kekahi wahinekanemake ilihune, e hoolei ana i na lepeta elua iloko.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
A olelo mai la ia, He oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, ua oi aku ka mea a keia wahinekanemake ilihune i hoolei ai iloko mamua o ka lakou a pau.
4 Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
No ka mea, o lakou nei a pau, ua hoolei i kauwahi o ko lakou waiwai nui iwaena o na makana no ke Akua; aka, o keia wahine, ua hoolei pau loa iloko i kana mea hoi e ola'i.
5 Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
A i ka olelo ana o kekahi poe no ka luakini, i ka hoonaniia me na pohaku maikai, a me na mohai, i mai la oia,
6 “Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
E hiki mai ana na la e hoohioloia'i keia mau mea a oukou e ike nei, aole e koe kekahi pohaku maluna iho o kekahi pohaku.
7 Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
Alaila ninau aku la lakou ia ia, i aku la, E ke Kumu, ahea la uanei e hiki mai ai ia mau mea? a heaha hoi ka hoailona o ko lakou hiki ana mai?
8 Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
A olelo mai la ia, E malama o puni oukou; no ka mea, he nui ka poe e hele mai ana ma ko'u inoa, e olelo ana, Owau no ia; a e kokoke mai nei ka manawa: mai hahai aku hoi oukou ia lakou.
9 Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
A i ka wa e lohe ai oukou i na kaua, a me ka haunaele ana, mai hopohopo oukou; no ka mea, aole e ole ka hiki o ana o ia mau mem; aka, aole kokoke mai ka pau ana.
10 Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
Olelo mai la oia ia lakou, Alaila e ku e mai kekahi lahuikanaka i kekahi lahuikanaka, a o kekahi aupuni i kekahi aupuni.
11 Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
E hiki mai ana no na olai nui i kela wahi a i keia wahi, a me na kau wi, a me na mai; a e ikeia'ku hoi na mea makau a me na hoailona nui ma ka lani.
12 “Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
Aka, mamua o ua mau mea la, e lalau ko lakou mau lima ia oukou, a e hoomaau lakou, a o haawi aku ia oukou i na halehalawai, a iloko o na halepaahao, a e kaiia ku oukou imua o na'lii a me na kiaaina no ko'u inoa.
13 Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
A e lilo ana ia mea no oukou i mea e hoike ai.
14 Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
Nolaila e waiho i keia iloko o ko oukou mau naau, aole e manao mua i ka oukou mea e olelo ai.
15 Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
No ka mea, e haawi aku au i waha no oukou a me ke akamai, aole e hiki i ko oukou poe enemi a pau ke hoopohala, aole hoi ke pale ae.
16 Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
A e kumakaiaia'ku no hoi oukou e na makua, a me na hoahanau, a me na hanauna, a me na makamaka: a e pepehi mai lakou i kekahi poe o oukou a make.
17 Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
A e inainaia mai oukou e na mea a pau no ko'u inoa.
18 Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
Aole hoi e lilo ke oho hookahi o ko oukou poo.
19 Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
Me ke ahonui e malama ai oukou i ko oukou mau uhane.
20 “In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
A i ka wa e ike ai oukou, ia Ierusalema e hoopuniia e na kaua, alaila e ike oukou, ua kokoke mai kona neoneo ana.
21 A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
Alaila o ka poe ma Iudea, e holo lakou i na mauna; a o ka poe maloko ona, e holo lakou mawaho; a o ka poe ma na aina, mai komo lakou iloko ona.
22 Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
No ka mea, o na la ia e hoopaiia'i, a e ko ai hoi na mea a pau i palapalaia.
23 Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
Auwe hoi ka poe wahine hapai, a me ka poe hanai waiu ia mau la! no ka mea, e nui ana ka poino maluna o ka aina a me ka huhu i keia lahuikanaka.
24 Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
A e haule no lakou i ka pahi kaua, a e lawe pio ia'ku lakou i na aina a pau; a e hehiia auanei o Ierusalema ilalo e na kanaka e, a pau aku na manawa o ko na aina e.
25 “Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
A e ikeia'ku hoi na hoailona ma ka la, a ma ka mahina, a ma na hoku; a maluna o ka honua hoi ka pilikia ana o na lahuikanaka, me ka pilihua; e haalulu ana ke kai a me ke kupikipikio.
26 Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
E maule no hoi na kanaka, i ka makau a me ka manao ana i na mea e hiki mai ana maluna iho o ka honua; no ka mea, e hoonaueia'na na mea mana o ka lani.
27 A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
Alaila e ike ai lakou i ke Keiki a ke kanaka e hele mai ana maluna iho o kekahi ao, me ka mana, a me ka nani nui.
28 Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
A i ka hoomakaia'na o ua mau mea la, alaila e nana ae oukou e ea ae hoi i ko oukou mau poo; no ka mea, ua kokoke mai ko oukou ola.
29 Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
A olelo mai la oia i ka olelonane ia lakou; E hoomanao oukou i ka laau fiku, a me na laau a pau.
30 A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
I ka wa e ike ai oukou i ko lakou muo ana'e, alaila ike no oukou ua kokoke mai ka makalii.
31 Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
Pela hoi oukou, i ka wa e ike ai oukou i ka hiki ana mai o ia mau mea, e manaoio oukou ua kokoke mai no ke aupuni o ke Akua.
32 “Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
He oiaio ka'u e olelo aku nei ia oukou, aole e hala keia hanauna mamua o ka hooko ana o ia mau mea a pau.
33 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
E lilo no ka lani, a me ka honua; aka, o ka'u mau olelo, aole loa ia e lilo.
34 “Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
E malama hoi oukou ia oukou iho, o kaumaha auanei ko oukou mau naau i ka uhauha ana, a me ka ona ana, a me ka manao ana ma keia ao, o kau mai hoi ua la la maluna iho o oukou, me ka manao ole ia'ku.
35 Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
No ka mea, e kau mai ana ia me he pahele la maluna o ka poe a pau e nono ana maluna o ka honua a pau.
36 Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
Nolaila e kiai oukou me ka pule i kola manawa a i keia manawa, i manaoia mai oukou e pono ke pakele ia mau mea a pau e Kau mai ana, a e ku hoi imua o ke Keiki a ke kanaka.
37 Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
A i na ao, e ao ana no ia maloko o ka luakini; a i na po, hele ae la no ia a noho ma ka mauna i kapaia o Oliveta.
38 Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.
A i ke kakahiaka, hele mai la na kanaka io na la iloko o ka luakini, e hoolohe ia ia.