< Luka 20 >
1 Wata rana da Yesu yana koyar da mutane, yana musu wa’azin bishara a filin haikalin, sai manyan firistoci da malaman dokoki, tare da dattawan suka zo wurinsa.
ཨཐཻཀདཱ ཡཱིཤུ རྨནིདརེ སུསཾཝཱདཾ པྲཙཱརཡན྄ ལོཀཱནུཔདིཤཏི, ཨེཏརྷི པྲདྷཱནཡཱཛཀཱ ཨདྷྱཱཔཀཱཿ པྲཱཉྩཤྩ ཏནྣིཀཊམཱགཏྱ པཔྲཙྪུཿ
2 Suka ce masa, “Gaya mana, da wane iko kake yin waɗannan abubuwa. Wa ya ba ka wannan ikon?”
ཀཡཱཛྙཡཱ ཏྭཾ ཀརྨྨཱཎྱེཏཱནི ཀརོཥི? ཀོ ཝཱ ཏྭཱམཱཛྙཱཔཡཏ྄? ཏདསྨཱན྄ ཝད།
3 Ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku wata tambaya. Ku faɗa mini,
ས པྲཏྱུཝཱཙ, ཏརྷི ཡུཥྨཱནཔི ཀཐཱམེཀཱཾ པྲྀཙྪཱམི ཏསྱོཏྟརཾ ཝདཏ།
4 baftismar Yohanna, daga sama ne ta fito, ko kuwa daga wurin mutane ne?”
ཡོཧནོ མཛྫནམ྄ ཨཱིཤྭརསྱ མཱནུཥཱཎཱཾ ཝཱཛྙཱཏོ ཛཱཏཾ?
5 Sai suka yi shawara da junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai tambaya, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
ཏཏསྟེ མིཐོ ཝིཝིཙྱ ཛགདུཿ, ཡདཱིཤྭརསྱ ཝདཱམསྟརྷི ཏཾ ཀུཏོ ན པྲཏྱཻཏ ས ཨིཏི ཝཀྵྱཏི།
6 Amma in kuma muka ce, ‘Daga mutane ne,’ dukan mutanen za su jajjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata cewa, Yohanna annabi ne.”
ཡདི མནུཥྱསྱེཏི ཝདཱམསྟརྷི སཪྻྭེ ལོཀཱ ཨསྨཱན྄ པཱཥཱཎཻ རྷནིཥྱནྟི ཡཏོ ཡོཧན྄ བྷཝིཥྱདྭཱདཱིཏི སཪྻྭེ དྲྀཌྷཾ ཛཱནནྟི།
7 Don haka, sai suka amsa cewa, “Ba mu san inda ta fito ba.”
ཨཏཨེཝ ཏེ པྲཏྱཱུཙུཿ ཀསྱཱཛྙཡཱ ཛཱཏམ྄ ཨིཏི ཝཀྟུཾ ན ཤཀྣུམཿ།
8 Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku, ko da wane iko ne, nake yin waɗannan abubuwa ba.”
ཏདཱ ཡཱིཤུརཝདཏ྄ ཏརྷི ཀཡཱཛྙཡཱ ཀརྨྨཱཎྱེཏཱཏི ཀརོམཱིཏི ཙ ཡུཥྨཱན྄ ན ཝཀྵྱཱམི།
9 Sai ya ci gaba da gaya wa mutanen wannan misali ya ce, “Wani mutum ya yi gonar inabi, sai ya ba da hayarta ga waɗansu manoma, sa’an nan ya yi wata doguwar tafiya.
ཨཐ ལོཀཱནཱཾ སཱཀྵཱཏ྄ ས ཨིམཱཾ དྲྀཥྚཱནྟཀཐཱཾ ཝཀྟུམཱརེབྷེ, ཀཤྩིད྄ དྲཱཀྵཱཀྵེཏྲཾ ཀྲྀཏྭཱ ཏཏ྄ ཀྵེཏྲཾ ཀྲྀཥཱིཝལཱནཱཾ ཧསྟེཥུ སམརྤྱ བཧུཀཱལཱརྠཾ དཱུརདེཤཾ ཛགཱམ།
10 A lokacin girbi, sai ya aiki bawa zuwa wurin masu hayan, don su ba shi daga cikin’ya’yan inabin. Amma’yan hayan suka yi wa bawan nan dūka, suka kore shi hannu wofi.
ཨཐ ཕལཀཱལེ ཕལཱནི གྲཧཱིཏུ ཀྲྀཥཱིཝལཱནཱཾ སམཱིཔེ དཱསཾ པྲཱཧིཎོཏ྄ ཀིནྟུ ཀྲྀཥཱིཝལཱསྟཾ པྲཧྲྀཏྱ རིཀྟཧསྟཾ ཝིསསརྫུཿ།
11 Ya sāke aikan wani bawa, shi ma suka yi masa dūka, suka kunyata shi, suka kuma kore shi hannu wofi.
ཏཏཿ སོདྷིཔཏིཿ པུནརནྱཾ དཱསཾ པྲེཥཡཱམཱས, ཏེ ཏམཔི པྲཧྲྀཏྱ ཀུཝྱཝཧྲྀཏྱ རིཀྟཧསྟཾ ཝིསསྲྀཛུཿ།
12 Har yanzu, ya sāke aikan na uku, amma suka ji masa rauni, suka jefar da shi waje.
ཏཏཿ ས ཏྲྀཏཱིཡཝཱརམ྄ ཨནྱཾ པྲཱཧིཎོཏ྄ ཏེ ཏམཔི ཀྵཏཱངྒཾ ཀྲྀཏྭཱ བཧི རྣིཙིཀྵིཔུཿ།
13 “Sai mai gonar inabin ya ce, ‘Me zan yi? Zan aiki ɗana da nake ƙauna, wataƙila za su girmama shi.’
ཏདཱ ཀྵེཏྲཔཏི ཪྻིཙཱརཡཱམཱས, མམེདཱནཱིཾ ཀིཾ ཀརྟྟཝྱཾ? མམ པྲིཡེ པུཏྲེ པྲཧིཏེ ཏེ ཏམཝཤྱཾ དྲྀཥྚྭཱ སམཱདརིཥྱནྟེ།
14 “Amma da’yan hayan suka gan shi, sai suka tattauna zancen, suka ce, ‘Wannan shi ne magājin, mu kashe shi sa’an nan gādon zai zama namu!’
ཀིནྟུ ཀྲྀཥཱིཝལཱསྟཾ ནིརཱིཀྵྱ པརསྤརཾ ཝིཝིཙྱ པྲོཙུཿ, ཨཡམུཏྟརཱདྷིཀཱརཱི ཨཱགཙྪཏཻནཾ ཧནྨསྟཏོདྷིཀཱརོསྨཱཀཾ བྷཝིཥྱཏི།
15 Sai suka fitar da shi waje, suka kashe shi. “To, me mai gonar inabin zai yi da su?
ཏཏསྟེ ཏཾ ཀྵེཏྲཱད྄ བཧི རྣིཔཱཏྱ ཛགྷྣུསྟསྨཱཏ྄ ས ཀྵེཏྲཔཏིསྟཱན྄ པྲཏི ཀིཾ ཀརིཥྱཏི?
16 Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”
ས ཨཱགཏྱ ཏཱན྄ ཀྲྀཥཱིཝལཱན྄ ཧཏྭཱ པརེཥཱཾ ཧསྟེཥུ ཏཏྐྵེཏྲཾ སམརྤཡིཥྱཏི; ཨིཏི ཀཐཱཾ ཤྲུཏྭཱ ཏེ ྅ཝདན྄ ཨེཏཱདྲྀཤཱི གྷཊནཱ ན བྷཝཏུ།
17 Yesu ya zura musu ido ya ce, “To, mene ne ma’anar abin da aka rubuta cewa, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kan ginin’
ཀིནྟུ ཡཱིཤུསྟཱནཝལོཀྱ ཛགཱད, ཏརྷི, སྠཔཏཡཿ ཀརིཥྱནྟི གྲཱཝཱཎཾ ཡནྟུ ཏུཙྪཀཾ། པྲདྷཱནཔྲསྟརཿ ཀོཎེ ས ཨེཝ ཧི བྷཝིཥྱཏི། ཨེཏསྱ ཤཱསྟྲཱིཡཝཙནསྱ ཀིཾ ཏཱཏྤཪྻྱཾ?
18 Duk wanda ya fāɗi a kan dutsen nan, zai kakkarye. Kuma in dutsen nan ya fāɗi a kan wani, zai murƙushe shi.”
ཨཔརཾ ཏཏྤཱཥཱཎོཔརི ཡཿ པཏིཥྱཏི ས བྷཾཀྵྱཏེ ཀིནྟུ ཡསྱོཔརི ས པཱཥཱཎཿ པཏིཥྱཏི ས ཏེན དྷཱུལིཝཙ྄ ཙཱུརྞཱིབྷཝིཥྱཏི།
19 Malaman dokoki da manyan firistoci, suka nemi hanyar kama shi nan da nan, domin sun san cewa, ya yi wannan misali a kansu ne, amma suna jin tsoron mutane.
སོསྨཱཀཾ ཝིརུདྡྷཾ དྲྀཥྚཱནྟམིམཾ ཀཐིཏཝཱན྄ ཨིཏི ཛྙཱཏྭཱ པྲདྷཱནཡཱཛཀཱ ཨདྷྱཱཔཀཱཤྩ ཏདཻཝ ཏཾ དྷརྟུཾ ཝཝཱཉྪུཿ ཀིནྟུ ལོཀེབྷྱོ བིབྷྱུཿ།
20 Sai suka sa masa ido, suka aiki’yan leƙen asiri, waɗanda suka nuna kamar su masu gaskiya ne, suna nufin su kama shi game da abin da zai faɗa, domin su ba da shi ga gwamna mai mulki, da mai iko.
ཨཏཨེཝ ཏཾ པྲཏི སཏརྐཱཿ སནྟཿ ཀཐཾ ཏདྭཱཀྱདོཥཾ དྷྲྀཏྭཱ ཏཾ དེཤཱདྷིཔསྱ སཱདྷུཝེཤདྷཱརིཎཤྩརཱན྄ ཏསྱ སམཱིཔེ པྲེཥཡཱམཱསུཿ།
21 Sai’yan leƙen asirin suka tambaye shi, suka ce, “Malam, mun sani kana faɗin, kuma kana koyar da abin da yake daidai, ba ka kuma nuna bambanci, amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya.
ཏདཱ ཏེ ཏཾ པཔྲཙྪུཿ, ཧེ ཨུཔདེཤཀ བྷཝཱན྄ ཡཐཱརྠཾ ཀཐཡན྄ ཨུཔདིཤཏི, ཀམཔྱནཔེཀྵྱ སཏྱཏྭེནཻཤྭརཾ མཱརྒམུཔདིཤཏི, ཝཡམེཏཛྫཱནཱིམཿ།
22 Daidai ne mu biya haraji ga Kaisar, ko babu?”
ཀཻསརརཱཛཱཡ ཀརོསྨཱབྷི རྡེཡོ ན ཝཱ?
23 Ya gane makircinsu, sai ya ce musu,
ས ཏེཥཱཾ ཝཉྩནཾ ཛྙཱཏྭཱཝདཏ྄ ཀུཏོ མཱཾ པརཱིཀྵདྷྭེ? མཱཾ མུདྲཱམེཀཾ དརྴཡཏ།
24 “Nuna mini dinari. Hoton wane ne, kuma rubutun wane ne a kai?” Suka amsa, “Na Kaisar.”
ཨིཧ ལིཁིཏཱ མཱུརྟིརིཡཾ ནཱམ ཙ ཀསྱ? ཏེ྅ཝདན྄ ཀཻསརསྱ།
25 Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
ཏདཱ ས ཨུཝཱཙ, ཏརྷི ཀཻསརསྱ དྲཝྱཾ ཀཻསརཱཡ དཏྟ; ཨཱིཤྭརསྱ ཏུ དྲཝྱམཱིཤྭརཱཡ དཏྟ།
26 Ba su iya kama shi a kan abin da ya faɗa a fili ba. Amsarsa ya ba su mamaki, shi ya sa suka yi shiru.
ཏསྨཱལློཀཱནཱཾ སཱཀྵཱཏ྄ ཏཏྐཐཱཡཱཿ ཀམཔི དོཥཾ དྷརྟུམཔྲཱཔྱ ཏེ ཏསྱོཏྟརཱད྄ ཨཱཤྩཪྻྱཾ མནྱམཱནཱ མཽནིནསྟསྠུཿ།
27 Waɗansu Sadukiyawa da suke cewa, ba tashin matattu, suka zo wurin Yesu da tambaya cewa,
ཨཔརཉྩ ཤྨཤཱནཱདུཏྠཱནཱནངྒཱིཀཱརིཎཱཾ སིདཱུཀིནཱཾ ཀིཡནྟོ ཛནཱ ཨཱགཏྱ ཏཾ པཔྲཙྪུཿ,
28 “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, ‘In ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata amma ba’ya’ya, dole mutumin ya aure gwauruwar, ya samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.’
ཧེ ཨུཔདེཤཀ ཤཱསྟྲེ མཱུསཱ ཨསྨཱན྄ པྲཏཱིཏི ལིལེཁ ཡསྱ བྷྲཱཏཱ བྷཱཪྻྱཱཡཱཾ སཏྱཱཾ ནིཿསནྟཱནོ མྲིཡཏེ ས ཏཛྫཱཡཱཾ ཝིཝཧྱ ཏདྭཾཤམ྄ ཨུཏྤཱདཡིཥྱཏི།
29 To, an yi waɗansu’yan’uwa bakwai. Na fari ya auri wata mace, ya mutu ba’ya’ya.
ཏཐཱཙ ཀེཙིཏ྄ སཔྟ བྷྲཱཏར ཨཱསན྄ ཏེཥཱཾ ཛྱེཥྛོ བྷྲཱཏཱ ཝིཝཧྱ ནིརཔཏྱཿ པྲཱཎཱན྄ ཛཧཽ།
ཨཐ དྭིཏཱིཡསྟསྱ ཛཱཡཱཾ ཝིཝཧྱ ནིརཔཏྱཿ སན྄ མམཱར། ཏྲྀཏཱིཡཤྩ ཏཱམེཝ ཝྱུཝཱཧ;
31 da na ukun suka aure ta. Haka nan dukansu bakwai suka mutu babu’ya’ya.
ཨིཏྠཾ སཔྟ བྷྲཱཏརསྟཱམེཝ ཝིཝཧྱ ནིརཔཏྱཱཿ སནྟོ མམྲུཿ།
32 A ƙarshe, ita macen ma ta mutu.
ཤེཥེ སཱ སྟྲཱི ཙ མམཱར།
33 Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”
ཨཏཨེཝ ཤྨཤཱནཱདུཏྠཱནཀཱལེ ཏེཥཱཾ སཔྟཛནཱནཱཾ ཀསྱ སཱ བྷཱཪྻྱཱ བྷཝིཥྱཏི? ཡཏཿ སཱ ཏེཥཱཾ སཔྟཱནཱམེཝ བྷཱཪྻྱཱསཱིཏ྄།
34 Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn )
ཏདཱ ཡཱིཤུཿ པྲཏྱུཝཱཙ, ཨེཏསྱ ཛགཏོ ལོཀཱ ཝིཝཧནྟི ཝཱགྡཏྟཱཤྩ བྷཝནྟི (aiōn )
35 amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn )
ཀིནྟུ ཡེ ཏཛྫགཏྤྲཱཔྟིཡོགྱཏྭེན གཎིཏཱཾ བྷཝིཥྱནྟི ཤྨཤཱནཱཙྩོཏྠཱསྱནྟི ཏེ ན ཝིཝཧནྟི ཝཱགྡཏྟཱཤྩ ན བྷཝནྟི, (aiōn )
36 Kuma ba za su sāke mutuwa ba, gama su kamar mala’iku ne. Su’ya’yan Allah ne, tun da su’ya’yan tashin matattu ne.
ཏེ པུན རྣ མྲིཡནྟེ ཀིནྟུ ཤྨཤཱནཱདུཏྠཱཔིཏཱཿ སནྟ ཨཱིཤྭརསྱ སནྟཱནཱཿ སྭརྒཱིཡདཱུཏཱནཱཾ སདྲྀཤཱཤྩ བྷཝནྟི།
37 Amma bisa ga labari na bishiya nan, mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, ko Musa ma, ya nuna cewa, matattu suna tashi. Gama ya kira Ubangiji, ‘Allah na Ibrahim, da Allah na Ishaku, da kuma Allah na Yaƙub.’
ཨདྷིཀནྟུ མཱུསཱཿ སྟམྦོཔཱཁྱཱནེ པརམེཤྭར ཨཱིབྲཱཧཱིམ ཨཱིཤྭར ཨིསྷཱཀ ཨཱིཤྭརོ ཡཱཀཱུབཤྩེཤྭར ཨིཏྱུཀྟྭཱ མྲྀཏཱནཱཾ ཤྨཤཱནཱད྄ ཨུཏྠཱནསྱ པྲམཱཎཾ ལིལེཁ།
38 Shi ba Allah na matattu ba ne, amma na masu rai ne, gama a gare shi, duka na da rai.”
ཨཏཨེཝ ཡ ཨཱིཤྭརཿ ས མྲྀཏཱནཱཾ པྲབྷུ རྣ ཀིནྟུ ཛཱིཝཏཱམེཝ པྲབྷུཿ, ཏནྣིཀཊེ སཪྻྭེ ཛཱིཝནྟཿ སནྟི།
39 Sai waɗansu malaman dokoki suka amsa suka ce, “Ka faɗi daidai, malam!”
ཨིཏི ཤྲུཏྭཱ ཀིཡནྟོདྷྱཱཔཀཱ ཨཱུཙུཿ, ཧེ ཨུཔདེཤཀ བྷཝཱན྄ བྷདྲཾ པྲཏྱུཀྟཝཱན྄།
40 Kuma ba wanda ya sami ƙarfin halin yin masa waɗansu tambayoyi.
ཨིཏཿ པརཾ ཏཾ ཀིམཔི པྲཥྚཾ ཏེཥཱཾ པྲགལྦྷཏཱ ནཱབྷཱུཏ྄།
41 Sai Yesu ya ce musu, “Yaya suke cewa, ‘Kiristi ɗan Dawuda ne?’
པཤྩཱཏ྄ ས ཏཱན྄ ཨུཝཱཙ, ཡཿ ཁྲཱིཥྚཿ ས དཱཡཱུདཿ སནྟཱན ཨེཏཱཾ ཀཐཱཾ ལོཀཱཿ ཀཐཾ ཀཐཡནྟི?
42 Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
ཡཏཿ མམ པྲབྷུམིདཾ ཝཱཀྱམཝདཏ྄ པརམེཤྭརཿ། ཏཝ ཤཏྲཱུནཧཾ ཡཱཝཏ྄ པཱདཔཱིཋཾ ཀརོམི ན། ཏཱཝཏ྄ ཀཱལཾ མདཱིཡེ ཏྭཾ དཀྵཔཱརྴྭ ཨུཔཱཝིཤ།
43 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
ཨིཏི ཀཐཱཾ དཱཡཱུད྄ སྭཡཾ གཱིཏགྲནྠེ྅ཝདཏ྄།
44 Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”
ཨཏཨེཝ ཡདི དཱཡཱུད྄ ཏཾ པྲབྷུཾ ཝདཏི, ཏརྷི ས ཀཐཾ ཏསྱ སནྟཱནོ བྷཝཏི?
45 Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
པཤྩཱད྄ ཡཱིཤུཿ སཪྻྭཛནཱནཱཾ ཀརྞགོཙརེ ཤིཥྱཱནུཝཱཙ,
46 “Ku yi hankali da malaman dokoki. Sukan so sa manyan riguna suna zaga, suna sha’awan karɓan gaisuwa a wuraren kasuwanci, da kuma wuraren zama mafi daraja a majami’u, da wuraren bangirma a bukukkuwa.
ཡེ྅དྷྱཱཔཀཱ དཱིརྒྷཔརིཙྪདཾ པརིདྷཱཡ བྷྲམནྟི, ཧཊྚཱཔཎཡོ རྣམསྐཱརེ བྷཛནགེཧསྱ པྲོཙྩཱསནེ བྷོཛནགྲྀཧསྱ པྲདྷཱནསྠཱནེ ཙ པྲཱིཡནྟེ
47 Suna mamaye gidajen gwauraye, kuma don burga, suna dogayen addu’o’i. Ga irin waɗannan mutane, za a yi musu hukunci mai tsanani sosai.”
ཝིདྷཝཱནཱཾ སཪྻྭསྭཾ གྲསིཏྭཱ ཚལེན དཱིརྒྷཀཱལཾ པྲཱརྠཡནྟེ ཙ ཏེཥུ སཱཝདྷཱནཱ བྷཝཏ, ཏེཥཱམུགྲདཎྜོ བྷཝིཥྱཏི།