< Luka 20 >

1 Wata rana da Yesu yana koyar da mutane, yana musu wa’azin bishara a filin haikalin, sai manyan firistoci da malaman dokoki, tare da dattawan suka zo wurinsa.
อไถกทา ยีศุ รฺมนิทเร สุสํวาทํ ปฺรจารยนฺ โลกานุปทิศติ, เอตรฺหิ ปฺรธานยาชกา อธฺยาปกา: ปฺราญฺจศฺจ ตนฺนิกฏมาคตฺย ปปฺรจฺฉุ:
2 Suka ce masa, “Gaya mana, da wane iko kake yin waɗannan abubuwa. Wa ya ba ka wannan ikon?”
กยาชฺญยา ตฺวํ กรฺมฺมาเณฺยตานิ กโรษิ? โก วา ตฺวามาชฺญาปยตฺ? ตทสฺมานฺ วทฯ
3 Ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku wata tambaya. Ku faɗa mini,
ส ปฺรตฺยุวาจ, ตรฺหิ ยุษฺมานปิ กถาเมกำ ปฺฤจฺฉามิ ตโสฺยตฺตรํ วทตฯ
4 baftismar Yohanna, daga sama ne ta fito, ko kuwa daga wurin mutane ne?”
โยหโน มชฺชนมฺ อีศฺวรสฺย มานุษาณำ วาชฺญาโต ชาตํ?
5 Sai suka yi shawara da junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai tambaya, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
ตตเสฺต มิโถ วิวิจฺย ชคทุ: , ยทีศฺวรสฺย วทามสฺตรฺหิ ตํ กุโต น ปฺรไตฺยต ส อิติ วกฺษฺยติฯ
6 Amma in kuma muka ce, ‘Daga mutane ne,’ dukan mutanen za su jajjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata cewa, Yohanna annabi ne.”
ยทิ มนุษฺยเสฺยติ วทามสฺตรฺหิ สรฺเวฺว โลกา อสฺมานฺ ปาษาไณ รฺหนิษฺยนฺติ ยโต โยหนฺ ภวิษฺยทฺวาทีติ สรฺเวฺว ทฺฤฒํ ชานนฺติฯ
7 Don haka, sai suka amsa cewa, “Ba mu san inda ta fito ba.”
อเตอว เต ปฺรตฺยูจุ: กสฺยาชฺญยา ชาตมฺ อิติ วกฺตุํ น ศกฺนุม: ฯ
8 Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku, ko da wane iko ne, nake yin waɗannan abubuwa ba.”
ตทา ยีศุรวทตฺ ตรฺหิ กยาชฺญยา กรฺมฺมาเณฺยตาติ กโรมีติ จ ยุษฺมานฺ น วกฺษฺยามิฯ
9 Sai ya ci gaba da gaya wa mutanen wannan misali ya ce, “Wani mutum ya yi gonar inabi, sai ya ba da hayarta ga waɗansu manoma, sa’an nan ya yi wata doguwar tafiya.
อถ โลกานำ สากฺษาตฺ ส อิมำ ทฺฤษฺฏานฺตกถำ วกฺตุมาเรเภ, กศฺจิทฺ ทฺรากฺษากฺเษตฺรํ กฺฤตฺวา ตตฺ เกฺษตฺรํ กฺฤษีวลานำ หเสฺตษุ สมรฺปฺย พหุกาลารฺถํ ทูรเทศํ ชคามฯ
10 A lokacin girbi, sai ya aiki bawa zuwa wurin masu hayan, don su ba shi daga cikin’ya’yan inabin. Amma’yan hayan suka yi wa bawan nan dūka, suka kore shi hannu wofi.
อถ ผลกาเล ผลานิ คฺรหีตุ กฺฤษีวลานำ สมีเป ทาสํ ปฺราหิโณตฺ กินฺตุ กฺฤษีวลาสฺตํ ปฺรหฺฤตฺย ริกฺตหสฺตํ วิสสรฺชุ: ฯ
11 Ya sāke aikan wani bawa, shi ma suka yi masa dūka, suka kunyata shi, suka kuma kore shi hannu wofi.
ตต: โสธิปติ: ปุนรนฺยํ ทาสํ เปฺรษยามาส, เต ตมปิ ปฺรหฺฤตฺย กุวฺยวหฺฤตฺย ริกฺตหสฺตํ วิสสฺฤชุ: ฯ
12 Har yanzu, ya sāke aikan na uku, amma suka ji masa rauni, suka jefar da shi waje.
ตต: ส ตฺฤตียวารมฺ อนฺยํ ปฺราหิโณตฺ เต ตมปิ กฺษตางฺคํ กฺฤตฺวา พหิ รฺนิจิกฺษิปุ: ฯ
13 “Sai mai gonar inabin ya ce, ‘Me zan yi? Zan aiki ɗana da nake ƙauna, wataƙila za su girmama shi.’
ตทา เกฺษตฺรปติ รฺวิจารยามาส, มเมทานีํ กึ กรฺตฺตวฺยํ? มม ปฺริเย ปุเตฺร ปฺรหิเต เต ตมวศฺยํ ทฺฤษฺฏฺวา สมาทริษฺยนฺเตฯ
14 “Amma da’yan hayan suka gan shi, sai suka tattauna zancen, suka ce, ‘Wannan shi ne magājin, mu kashe shi sa’an nan gādon zai zama namu!’
กินฺตุ กฺฤษีวลาสฺตํ นิรีกฺษฺย ปรสฺปรํ วิวิจฺย โปฺรจุ: , อยมุตฺตราธิการี อาคจฺฉไตนํ หนฺมสฺตโตธิกาโรสฺมากํ ภวิษฺยติฯ
15 Sai suka fitar da shi waje, suka kashe shi. “To, me mai gonar inabin zai yi da su?
ตตเสฺต ตํ เกฺษตฺราทฺ พหิ รฺนิปาตฺย ชฆฺนุสฺตสฺมาตฺ ส เกฺษตฺรปติสฺตานฺ ปฺรติ กึ กริษฺยติ?
16 Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”
ส อาคตฺย ตานฺ กฺฤษีวลานฺ หตฺวา ปเรษำ หเสฺตษุ ตตฺกฺเษตฺรํ สมรฺปยิษฺยติ; อิติ กถำ ศฺรุตฺวา เต 'วทนฺ เอตาทฺฤศี ฆฏนา น ภวตุฯ
17 Yesu ya zura musu ido ya ce, “To, mene ne ma’anar abin da aka rubuta cewa, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kan ginin’
กินฺตุ ยีศุสฺตานวโลกฺย ชคาท, ตรฺหิ, สฺถปตย: กริษฺยนฺติ คฺราวาณํ ยนฺตุ ตุจฺฉกํฯ ปฺรธานปฺรสฺตร: โกเณ ส เอว หิ ภวิษฺยติฯ เอตสฺย ศาสฺตฺรียวจนสฺย กึ ตาตฺปรฺยฺยํ?
18 Duk wanda ya fāɗi a kan dutsen nan, zai kakkarye. Kuma in dutsen nan ya fāɗi a kan wani, zai murƙushe shi.”
อปรํ ตตฺปาษาโณปริ ย: ปติษฺยติ ส ภํกฺษฺยเต กินฺตุ ยโสฺยปริ ส ปาษาณ: ปติษฺยติ ส เตน ธูลิวจฺ จูรฺณีภวิษฺยติฯ
19 Malaman dokoki da manyan firistoci, suka nemi hanyar kama shi nan da nan, domin sun san cewa, ya yi wannan misali a kansu ne, amma suna jin tsoron mutane.
โสสฺมากํ วิรุทฺธํ ทฺฤษฺฏานฺตมิมํ กถิตวานฺ อิติ ชฺญาตฺวา ปฺรธานยาชกา อธฺยาปกาศฺจ ตไทว ตํ ธรฺตุํ ววาญฺฉุ: กินฺตุ โลเกโภฺย พิภฺยุ: ฯ
20 Sai suka sa masa ido, suka aiki’yan leƙen asiri, waɗanda suka nuna kamar su masu gaskiya ne, suna nufin su kama shi game da abin da zai faɗa, domin su ba da shi ga gwamna mai mulki, da mai iko.
อเตอว ตํ ปฺรติ สตรฺกา: สนฺต: กถํ ตทฺวากฺยโทษํ ธฺฤตฺวา ตํ เทศาธิปสฺย สาธุเวศธาริณศฺจรานฺ ตสฺย สมีเป เปฺรษยามาสุ: ฯ
21 Sai’yan leƙen asirin suka tambaye shi, suka ce, “Malam, mun sani kana faɗin, kuma kana koyar da abin da yake daidai, ba ka kuma nuna bambanci, amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya.
ตทา เต ตํ ปปฺรจฺฉุ: , เห อุปเทศก ภวานฺ ยถารฺถํ กถยนฺ อุปทิศติ, กมปฺยนเปกฺษฺย สตฺยเตฺวไนศฺวรํ มารฺคมุปทิศติ, วยเมตชฺชานีม: ฯ
22 Daidai ne mu biya haraji ga Kaisar, ko babu?”
ไกสรราชาย กโรสฺมาภิ เรฺทโย น วา?
23 Ya gane makircinsu, sai ya ce musu,
ส เตษำ วญฺจนํ ชฺญาตฺวาวทตฺ กุโต มำ ปรีกฺษเธฺว? มำ มุทฺราเมกํ ทรฺศยตฯ
24 “Nuna mini dinari. Hoton wane ne, kuma rubutun wane ne a kai?” Suka amsa, “Na Kaisar.”
อิห ลิขิตา มูรฺติริยํ นาม จ กสฺย? เต'วทนฺ ไกสรสฺยฯ
25 Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
ตทา ส อุวาจ, ตรฺหิ ไกสรสฺย ทฺรวฺยํ ไกสราย ทตฺต; อีศฺวรสฺย ตุ ทฺรวฺยมีศฺวราย ทตฺตฯ
26 Ba su iya kama shi a kan abin da ya faɗa a fili ba. Amsarsa ya ba su mamaki, shi ya sa suka yi shiru.
ตสฺมาโลฺลกานำ สากฺษาตฺ ตตฺกถายา: กมปิ โทษํ ธรฺตุมปฺราปฺย เต ตโสฺยตฺตราทฺ อาศฺจรฺยฺยํ มนฺยมานา เมานินสฺตสฺถุ: ฯ
27 Waɗansu Sadukiyawa da suke cewa, ba tashin matattu, suka zo wurin Yesu da tambaya cewa,
อปรญฺจ ศฺมศานาทุตฺถานานงฺคีการิณำ สิทูกินำ กิยนฺโต ชนา อาคตฺย ตํ ปปฺรจฺฉุ: ,
28 “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, ‘In ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata amma ba’ya’ya, dole mutumin ya aure gwauruwar, ya samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.’
เห อุปเทศก ศาสฺเตฺร มูสา อสฺมานฺ ปฺรตีติ ลิเลข ยสฺย ภฺราตา ภารฺยฺยายำ สตฺยำ นิ: สนฺตาโน มฺริยเต ส ตชฺชายำ วิวหฺย ตทฺวํศมฺ อุตฺปาทยิษฺยติฯ
29 To, an yi waɗansu’yan’uwa bakwai. Na fari ya auri wata mace, ya mutu ba’ya’ya.
ตถาจ เกจิตฺ สปฺต ภฺราตร อาสนฺ เตษำ เชฺยษฺโฐ ภฺราตา วิวหฺย นิรปตฺย: ปฺราณานฺ ชเหาฯ
30 Na biyun,
อถ ทฺวิตียสฺตสฺย ชายำ วิวหฺย นิรปตฺย: สนฺ มมารฯ ตฺฤตียศฺจ ตาเมว วฺยุวาห;
31 da na ukun suka aure ta. Haka nan dukansu bakwai suka mutu babu’ya’ya.
อิตฺถํ สปฺต ภฺราตรสฺตาเมว วิวหฺย นิรปตฺยา: สนฺโต มมฺรุ: ฯ
32 A ƙarshe, ita macen ma ta mutu.
เศเษ สา สฺตฺรี จ มมารฯ
33 Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”
อเตอว ศฺมศานาทุตฺถานกาเล เตษำ สปฺตชนานำ กสฺย สา ภารฺยฺยา ภวิษฺยติ? ยต: สา เตษำ สปฺตานาเมว ภารฺยฺยาสีตฺฯ
34 Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
ตทา ยีศุ: ปฺรตฺยุวาจ, เอตสฺย ชคโต โลกา วิวหนฺติ วาคฺทตฺตาศฺจ ภวนฺติ (aiōn g165)
35 amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
กินฺตุ เย ตชฺชคตฺปฺราปฺติโยคฺยเตฺวน คณิตำ ภวิษฺยนฺติ ศฺมศานาจฺโจตฺถาสฺยนฺติ เต น วิวหนฺติ วาคฺทตฺตาศฺจ น ภวนฺติ, (aiōn g165)
36 Kuma ba za su sāke mutuwa ba, gama su kamar mala’iku ne. Su’ya’yan Allah ne, tun da su’ya’yan tashin matattu ne.
เต ปุน รฺน มฺริยนฺเต กินฺตุ ศฺมศานาทุตฺถาปิตา: สนฺต อีศฺวรสฺย สนฺตานา: สฺวรฺคียทูตานำ สทฺฤศาศฺจ ภวนฺติฯ
37 Amma bisa ga labari na bishiya nan, mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, ko Musa ma, ya nuna cewa, matattu suna tashi. Gama ya kira Ubangiji, ‘Allah na Ibrahim, da Allah na Ishaku, da kuma Allah na Yaƙub.’
อธิกนฺตุ มูสา: สฺตมฺโพปาขฺยาเน ปรเมศฺวร อีพฺราหีม อีศฺวร อิสฺหาก อีศฺวโร ยากูพศฺเจศฺวร อิตฺยุกฺตฺวา มฺฤตานำ ศฺมศานาทฺ อุตฺถานสฺย ปฺรมาณํ ลิเลขฯ
38 Shi ba Allah na matattu ba ne, amma na masu rai ne, gama a gare shi, duka na da rai.”
อเตอว ย อีศฺวร: ส มฺฤตานำ ปฺรภุ รฺน กินฺตุ ชีวตาเมว ปฺรภุ: , ตนฺนิกเฏ สรฺเวฺว ชีวนฺต: สนฺติฯ
39 Sai waɗansu malaman dokoki suka amsa suka ce, “Ka faɗi daidai, malam!”
อิติ ศฺรุตฺวา กิยนฺโตธฺยาปกา อูจุ: , เห อุปเทศก ภวานฺ ภทฺรํ ปฺรตฺยุกฺตวานฺฯ
40 Kuma ba wanda ya sami ƙarfin halin yin masa waɗansu tambayoyi.
อิต: ปรํ ตํ กิมปิ ปฺรษฺฏํ เตษำ ปฺรคลฺภตา นาภูตฺฯ
41 Sai Yesu ya ce musu, “Yaya suke cewa, ‘Kiristi ɗan Dawuda ne?’
ปศฺจาตฺ ส ตานฺ อุวาจ, ย: ขฺรีษฺฏ: ส ทายูท: สนฺตาน เอตำ กถำ โลกา: กถํ กถยนฺติ?
42 Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
ยต: มม ปฺรภุมิทํ วากฺยมวทตฺ ปรเมศฺวร: ฯ ตว ศตฺรูนหํ ยาวตฺ ปาทปีฐํ กโรมิ นฯ ตาวตฺ กาลํ มทีเย ตฺวํ ทกฺษปารฺศฺว อุปาวิศฯ
43 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
อิติ กถำ ทายูทฺ สฺวยํ คีตคฺรนฺเถ'วทตฺฯ
44 Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”
อเตอว ยทิ ทายูทฺ ตํ ปฺรภุํ วทติ, ตรฺหิ ส กถํ ตสฺย สนฺตาโน ภวติ?
45 Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
ปศฺจาทฺ ยีศุ: สรฺวฺวชนานำ กรฺณโคจเร ศิษฺยานุวาจ,
46 “Ku yi hankali da malaman dokoki. Sukan so sa manyan riguna suna zaga, suna sha’awan karɓan gaisuwa a wuraren kasuwanci, da kuma wuraren zama mafi daraja a majami’u, da wuraren bangirma a bukukkuwa.
เย'ธฺยาปกา ทีรฺฆปริจฺฉทํ ปริธาย ภฺรมนฺติ, หฏฺฏาปณโย รฺนมสฺกาเร ภชนเคหสฺย โปฺรจฺจาสเน โภชนคฺฤหสฺย ปฺรธานสฺถาเน จ ปฺรียนฺเต
47 Suna mamaye gidajen gwauraye, kuma don burga, suna dogayen addu’o’i. Ga irin waɗannan mutane, za a yi musu hukunci mai tsanani sosai.”
วิธวานำ สรฺวฺวสฺวํ คฺรสิตฺวา ฉเลน ทีรฺฆกาลํ ปฺรารฺถยนฺเต จ เตษุ สาวธานา ภวต, เตษามุคฺรทณฺโฑ ภวิษฺยติฯ

< Luka 20 >