< Luka 20 >

1 Wata rana da Yesu yana koyar da mutane, yana musu wa’azin bishara a filin haikalin, sai manyan firistoci da malaman dokoki, tare da dattawan suka zo wurinsa.
Sa ure uwui wa eh, Yeso mazin nu bezizi anu tize ta Asere adange ubi ringara, anu adangdang nan nanu nyettike nan na nanu.
2 Suka ce masa, “Gaya mana, da wane iko kake yin waɗannan abubuwa. Wa ya ba ka wannan ikon?”
Wa buu tize, wa gumme, “Bukan duru, nikara nu wuze uti mum tigeme ta surowe abani? nani aveni ma nyawe nige nikarame”.
3 Ya amsa ya ce, “Ni ma zan yi muku wata tambaya. Ku faɗa mini,
Ma kabirkawe magu, “Me ma indi ikishi, bukanime.
4 baftismar Yohanna, daga sama ne ta fito, ko kuwa daga wurin mutane ne?”
Abanga ubaptisma u Yuhana, wa suri aseseri ani nan ahira anu ani?
5 Sai suka yi shawara da junansu, suka ce, “In muka ce, ‘Daga sama ne,’ zai tambaya, ‘To, don me ba ku gaskata shi ba?’
Wa rusi inna ce awe, wagusi, “Inka taguna, wa suri asesere ani, madi gu, ani nyanini ya wuna daya hem in me ba?
6 Amma in kuma muka ce, ‘Daga mutane ne,’ dukan mutanen za su jajjefe mu da duwatsu, domin sun tabbata cewa, Yohanna annabi ne.”
Inka taguna ahira anu, anume vat wadi tizin duru in na poo, barki sa we wamu zika Yuhana una kadura ka Asere mani.
7 Don haka, sai suka amsa cewa, “Ba mu san inda ta fito ba.”
Ba wakabirka wagu me we wada rusame a hirame sa ya surini ba.
8 Yesu ya ce, “To, ni ma ba zan gaya muku, ko da wane iko ne, nake yin waɗannan abubuwa ba.”
Yeso magunwe, “Mima inda bukamshi a hirame sa ni kara nu wuza uti mum tigeme na suri mini ba”.
9 Sai ya ci gaba da gaya wa mutanen wannan misali ya ce, “Wani mutum ya yi gonar inabi, sai ya ba da hayarta ga waɗansu manoma, sa’an nan ya yi wata doguwar tafiya.
Ma buki anume tire tize tukama, “Uye ma biri unuu, ma nya ana vara u intame, ma dusa amare manyanga maka dadankino.
10 A lokacin girbi, sai ya aiki bawa zuwa wurin masu hayan, don su ba shi daga cikin’ya’yan inabin. Amma’yan hayan suka yi wa bawan nan dūka, suka kore shi hannu wofi.
Uganiya u eze sa indi tumi una katuma kam a hira ana vara me, barti wa nyame imumme sa wa oro uruume, ana uruu waka tirame wa gidime in tari ti hura.
11 Ya sāke aikan wani bawa, shi ma suka yi masa dūka, suka kunyata shi, suka kuma kore shi hannu wofi.
Ma kuri ma tumi ure unu benki ume katuma, wa kuri wa tirime, wa wume ma cukuno imum imu i, wa gimdime in tari ti hura.
12 Har yanzu, ya sāke aikan na uku, amma suka ji masa rauni, suka jefar da shi waje.
Ma kuri ma tumi unu taru wa kunnome iwono, wa vingi me a matara.
13 “Sai mai gonar inabin ya ce, ‘Me zan yi? Zan aiki ɗana da nake ƙauna, wataƙila za su girmama shi.’
Anime unu uruu magu, 'Indi wu aneni? indi tumi vana uyoo um. Ba wuya wa kunna me',
14 “Amma da’yan hayan suka gan shi, sai suka tattauna zancen, suka ce, ‘Wannan shi ne magājin, mu kashe shi sa’an nan gādon zai zama namu!’
Sa ana vara me wa irame, wa barka tize ache awe, wugu, 'Usanme mazikuno uru'.
15 Sai suka fitar da shi waje, suka kashe shi. “To, me mai gonar inabin zai yi da su?
Wa vete mani anatara wa hume. Nyanini unu uruu madi ki gunan we?
16 Zai zo ya karkashe masu hayan nan, ya ba wa waɗansu gonar inabin.” Da mutanen suka ji wannan, sai suka ce, “Allah ya sawwaƙa!”
Madi eh ma cari anu varsa uruu me, madi nya aye uruu me”. Uganiya me sa wa kunna anime, wa gu,”Kati Asere a hem!”.
17 Yesu ya zura musu ido ya ce, “To, mene ne ma’anar abin da aka rubuta cewa, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kan ginin’
Anime, Yeso ma riki we aje, magu, “Nyanini ya ziginome sa a nyettike: 'Ni poo me sa anu bara uti denge wa nyarime nini nibura nu pingaru udenge'?
18 Duk wanda ya fāɗi a kan dutsen nan, zai kakkarye. Kuma in dutsen nan ya fāɗi a kan wani, zai murƙushe shi.”
Debe sa ma rizo ani poo niginome madi pusa magitum magitum. debe sa na rizo ame, nidi nanzi,”
19 Malaman dokoki da manyan firistoci, suka nemi hanyar kama shi nan da nan, domin sun san cewa, ya yi wannan misali a kansu ne, amma suna jin tsoron mutane.
Barki anime, anu nyettike me nan nanu a dandang me wa nyari wa tarime tari uganiya me, we wa rusi tize tukama sa ma bu barki wewani. Agi we wa kunna bi yau ba nume.
20 Sai suka sa masa ido, suka aiki’yan leƙen asiri, waɗanda suka nuna kamar su masu gaskiya ne, suna nufin su kama shi game da abin da zai faɗa, domin su ba da shi ga gwamna mai mulki, da mai iko.
Innu hira ume seeke wa tuburko anu ani hunzi sa wa wuzi kasi wazi lau bati wa kem ure u sizikime a tize tumeme, bati wa tuburko me a tari tanu yorso utize a dandang ugomna.
21 Sai’yan leƙen asirin suka tambaye shi, suka ce, “Malam, mun sani kana faɗin, kuma kana koyar da abin da yake daidai, ba ka kuma nuna bambanci, amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya.
Wa iki me, wagu, “Unu bezizi, tirusa uka ubuki ubazizi memerum, daki uya ma bari ma gamirka we ba, senke hu u bezizi umum ihuma una wa Aser.
22 Daidai ne mu biya haraji ga Kaisar, ko babu?”
Ya wuna memerum ti bisi ugandu ahira a kaisar, nani babu?”
23 Ya gane makircinsu, sai ya ce musu,
Senke Yeso ma rusi ugamara uweme, ma gun we,
24 “Nuna mini dinari. Hoton wane ne, kuma rubutun wane ne a kai?” Suka amsa, “Na Kaisar.”
“Bezini mi ikirfi me, muhenu ma veni mura a ini?” wagu, “Mu kaisar muni”.
25 Sai ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku kuma ba wa Allah abin da yake na Allah.”
Ma gun we, barki anime “Nyani kaisar umumbe sa izi ime, a i nyani Ugomo Asere igebe sa izi ume”.
26 Ba su iya kama shi a kan abin da ya faɗa a fili ba. Amsarsa ya ba su mamaki, shi ya sa suka yi shiru.
Wada wa kem ure usizikime inni mum sa ma buki we ba anyumo anu u ira ukabirka umeme wa wu tik.
27 Waɗansu Sadukiyawa da suke cewa, ba tashin matattu, suka zo wurin Yesu da tambaya cewa,
Sa are Asadsukiyawa wa eh me, ande sa wa gusa usuro icau uzoni,
28 “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, ‘In ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata amma ba’ya’ya, dole mutumin ya aure gwauruwar, ya samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.’
Wa ikime wagu, “Unu bezizi, Musa ma nyettiken duru agi inka uhenu unu ma wono, ama zin innu nee, sarki vana, mada ke ma ziki unee u henume in marizi ma yoo uhenu me vana.
29 To, an yi waɗansu’yan’uwa bakwai. Na fari ya auri wata mace, ya mutu ba’ya’ya.
Azin are ahana usunare u tubame ma wuzi anya, ma wi sarki vana,
30 Na biyun,
Nannu nu kure me amme.
31 da na ukun suka aure ta. Haka nan dukansu bakwai suka mutu babu’ya’ya.
Anu taru me ma ziki uneme, anime cangi unu sunare me madu ma wi sarki a hana.
32 A ƙarshe, ita macen ma ta mutu.
A ciki ati yei me uneme ma wi cangi.
33 Shin, a tashin matattu, matar wa za tă zama? Tun da su bakwan nan, sun aure ta.”
Rono usuro icau me madi cukuno une wa veni? inji ma wuzi anya nan we usunareme vat”.
34 Yesu ya amsa ya ce, “Mutanen zamanin nan suna aure, suna kuma ba da aure, (aiōn g165)
Yeso ma gun we, “Ahana une ugeme waka wa wuzi a nya ak nya aye a wuzi a nya nan we. (aiōn g165)
35 amma su waɗanda aka ga sun cancantar kasancewa a zamanin can, da kuma na tashin matattu, ba za su yi aure, ko su ba da aure ba. (aiōn g165)
Senke ande sa a hiri we kasi anu a lau ati wee tiginome wadi kabi u hira u mu cau barki sa wada ke wa wuza a nya ba na ni a nyawe inna nya. (aiōn g165)
36 Kuma ba za su sāke mutuwa ba, gama su kamar mala’iku ne. Su’ya’yan Allah ne, tun da su’ya’yan tashin matattu ne.
Wada ke wa kinki uwono ba, barki sa wazi rep nan cukuno a hana u suso amu cau.
37 Amma bisa ga labari na bishiya nan, mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, ko Musa ma, ya nuna cewa, matattu suna tashi. Gama ya kira Ubangiji, ‘Allah na Ibrahim, da Allah na Ishaku, da kuma Allah na Yaƙub.’
Barki mu kizi mu suru, musa ma bezi cangi, ahira a babga ani jaa, abinime ma titi Asere a Ibrahim nan na Asere a Ishaku nan na Asere a Yakubu.
38 Shi ba Allah na matattu ba ne, amma na masu rai ne, gama a gare shi, duka na da rai.”
Ana daki me Asere a mukizi aniba ingi me Asere anu a huma ani, barki sa vat a ciki amemani”.
39 Sai waɗansu malaman dokoki suka amsa suka ce, “Ka faɗi daidai, malam!”
Aye anu nyettike me wa kabirka, “Unu bezizi, wa kabirka memerum”
40 Kuma ba wanda ya sami ƙarfin halin yin masa waɗansu tambayoyi.
Anime wada wa kuri wa iki me imum ba.
41 Sai Yesu ya ce musu, “Yaya suke cewa, ‘Kiristi ɗan Dawuda ne?’
Yeso ma gun we, “Aneni wa gusa agi kristi vana u Dauda mani?
42 Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Senke Dauda me niche numeme magu anyumo ani tabi ni zabura, Asere magu a Asere am, 'cukuno a tari ti nare tum,
43 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
Mi indi wu we u patili anu a buri intibuna'.
44 Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”
Dawuda sa mytiti kristi “Asere adi wu areni ma cukuno vana u Dawuda?
45 Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
A anu in nu kunna vat magu in almariyai ameme,
46 “Ku yi hankali da malaman dokoki. Sukan so sa manyan riguna suna zaga, suna sha’awan karɓan gaisuwa a wuraren kasuwanci, da kuma wuraren zama mafi daraja a majami’u, da wuraren bangirma a bukukkuwa.
Hirani anu nyettike merum, we wa ka wa nyari wa haki aseseri ati tizimti jojoko, wa hem inni isi a nyumo ati kasuwa, nan na hira ati cukum ta nu adandang a ma sinagog, nan ahira agomo ugani usanna.
47 Suna mamaye gidajen gwauraye, kuma don burga, suna dogayen addu’o’i. Ga irin waɗannan mutane, za a yi musu hukunci mai tsanani sosai.”
Wa ka wa zazani akoro ati kura tiweme, barki iwetere wa ka tunguno iringara jojoko. Anu kasi weme wadi kem uhuna udandang”.

< Luka 20 >