< Luka 19 >

1 Yesu ya shiga Yeriko, yana ratsa ta cikinta.
Aru titia Jisu ahise aru Jericho sheher phale jaise.
2 Akwai wani mutum a garin, mai suna Zakka. Shi shugaban masu karɓar haraji ne, mai arziki kuma.
Etiya ekjon manu Zacchaeus koi kene thakise, aru tai poisa utha manu khan majote sobse dangor aru dhuni manu thakise.
3 Ya so yă ga ko wane ne Yesu, amma saboda taron, bai iya ba, domin shi gajere ne.
Tai Jisu kun ase koi kene sabole itcha korise, kintu bhir dangor huwa pora sabo para nai, aru tai khata manu thakise.
4 Saboda haka, ya yi gaba da gudu, kuma ya hau itacen sikamo, don yă gan shi, tun da Yesu zai bi wannan hanyar ne.
Titia tai Jisu ke sabole nimite polai jai kene ekta sycamore ghas te uthise, kelemane Jisu etu rasta pora he jabo thakise.
5 Da Yesu ya iso wurin, sai ya ɗaga ido sama, ya ce masa, “Zakka, ka yi maza ka sauka. Ni kam, dole in sauka a gidanka yau.”
Jitia Jisu etu jagate ahise, Jisu taike saikene koise, “Zacchaeus, joldi namikene ahibi, aji Moi tumi laga ghor te jai kene thakibo.”
6 Sai ya sauka nan da nan, ya karɓe shi da murna.
Titia tai joldi kori kene nichete nami ahise, aru khushi pora Jisu ke tai laga ghor te ahibole matise.
7 Dukan mutane suka ga haka, kuma suka fara gunaguni, suka ce, “Ya je don yă zama baƙon ‘mai zunubi.’”
Jitia manu khan etu dikhise, taikhan sob biya paise aru apaste koi thakise, “Jisu ekjon paapi manu laga ghor te jaise.”
8 Amma Zakka ya tashi a tsaye, ya ce wa Ubangiji, “Duba, Ubangiji! Nan take, rabin dukiyar da nake da shi, na ba wa matalauta. In kuma na taɓa cutan wani, a kan wani abu, zan mayar da shi ninki huɗu.”
Aru titia Zacchaeus uthikena Probhu ke koise, “Sabi, Probhu moi laga adha saman khan gorib ke di dibo, aru jodi moi kunba ke thogaise, tai laga bhag pora bisi aru char bhag milaikena dibo.”
9 Sai Yesu ya ce masa, “Yau, ceto ya zo gidan nan, domin wannan mutum shi ma ɗan Ibrahim ne.
Titia Jisu taike koise, ‘Aji poritran etu ghor te ahise, kelemane tai bhi Abraham laga khandan pora ase.
10 Saboda Ɗan Mutum ya zo ne, domin yă nemi abin da ya ɓata, yă cece shi kuma.”
Kelemane Manu laga Putro to harai kene thaka manu khan ke bisari bole aru bacha bole ahise.
11 Yayinda suna cikin sauraron wannan, sai ya ci gaba da gaya musu wani misali, domin ya yi kusa da Urushalima, kuma mutanen suna tsammani mulkin Allah zai bayyana, nan da nan.
Aru taikhan etu kotha huni thakise, Jisu ekta dristanto kobole shuru hoise, kelemane tai Jerusalem te jabole nimite usor hoise, aru taikhan bhabise Isor laga rajyo to ta te joldi ahibole ase.
12 Ya ce, “Wani mutum mai martaba ya tafi wata ƙasa mai nisa don a naɗa shi sarki sa’an nan ya dawo.
Titia Tai koise, ekta bhal ghor te jonom huwa manu dur ekta desh te tai laga rajyo pabo nimite jaise, aru etu pichete tai wapas ahi jabole thakise.
13 Saboda haka ya kira bayinsa goma ya ba su mina goma. Ya ce, ‘Ku yi kasuwanci da kuɗin nan, sai na dawo.’
Etu karone tai laga dosta noukar khan ke matise, aru taikhan ke dosta mina dikene koise, ‘etu mina loi kene tumikhan ki kaam koribo pare etu kori kene thakibi moi wapas naha tak.’
14 “Amma talakawansa suka ƙi shi, sai suka aikar da wakilai bayansa, domin su ce, ‘Ba mu son wannan mutum ya zama sarkinmu.’
Kintu manu khan taike bhal panai aru tai laga pichete ekjon ke pathai kene taike koise, ‘etu manu moi khan uporte raj kora to moi khan nalage.’
15 “Duk da haka, aka naɗa shi sarki, sa’an nan ya dawo gida. Sai ya aika aka kira bayin da ya ba su kuɗin, don yă san ribar da suka samu.
Aru jitia tai rajyo paikena wapas ahi jaise, titia tai koise jun manu ke tai poisa dise taikhan ke mati kene tai usorte loi anibole, ta te tai sabo kun pora bisi kaam kori kene labh paise.
16 “Na fari ya zo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, minarka ya sami ribar goma.’
Poila ekjon tai usorte ahi kene koise, ‘Malik, apuni pora diya poisa loi kene moi aru etu laga dos bhag dise kori dise.’
17 “Maigidan ya amsa ya ce, ‘Madalla, bawana mai kirki! Tun da ka yi aminci a kan abu ƙanƙani, ka yi riƙon birane goma.’
Titia etu bhal manu pora taike koise, ‘Bisi bhal korise, bhal noukar. Kelemane tumi olop diya te bhi bhal kaam kori kene thakise, tumi etu dosta sheher uporte adhikar chola bo.’
18 “Na biyun ya zo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, minarka ya sami ribar biyar.’
Aru dusra jon bhi ahise, aru koise, ‘Malik, apuni pora panch poisa diya to moi pans bhag bisi kori dise.’
19 “Maigidansa ya ce, ‘Kai ka yi riƙon birane biyar.’
Titia etu bhal manu taike koise, ‘Tumi bhi bhal kaam korise etu nimite pansta sheher uporte tumi adhikar chola bo.’
20 “Sai wani bawan ya zo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, ga minarka. Na ɓoye shi a wani ɗan tsumma.
Aru tisra noukar ahise, aru koise, ‘Malik, etu apuni diya laga poisa ase, moi etu loi kene kapra pora bandhi rakhise,
21 Na ji tsoronka, don kai mai wuyan sha’ani ne. Kakan ɗauki abin da ba ka ajiye ba, kakan kuma yi girbin abin da ba ka shuka ba.’
kele koile, moi apnike bhoi lagi thakise. Kelemane apuni hisab kitab thik rakha manu ase. Apuni ki joma nakore etu uthai aru ki narupai etu he kate.’
22 “Sai maigidansa, ya amsa ya ce, ‘Zan hukunta ka a kan kalmominka, kai mugun bawa! Ashe, ka san cewa ni mai wuyan sha’ani ne, nakan ɗauka abin da ban ajiye ba, ina kuma girbin abin da ban shuka ba?
Titia etu manu pora taike koise, ‘Tumi laga mukh pora he moi tumike bisar koribo, tumi biya noukar! Tumi jani thakise naki moi ekjon joborjosti kori thaka manu ase, aru moi ki joma nakore etu loi, aru ki nadhale etu kata manu ase?
23 Don me ba ka sa kuɗina a wajen ajiya, don in na dawo, in sami riba a kai ba?’
Titia hoile tumi etu poisa to kele poisa-ghor te joma kora nai, aru jitia moi ahibo, etu homoi te bisi labh hobo thakise?’
24 “Sai ya ce wa waɗanda suke tsaye a wajen, ‘Ku karɓi minarsa ku ba wa wanda yake da mina goma.’
Titia tai jun manu usorte khara kori thakise taikhan ke koise, ‘Tai logot pora poisa to loi lobi, aru jun logote dos bhag ase taike di dibi.’
25 “Suka ce, ‘Ranka yă daɗe, ai, yana da guda goma ko!’
Kintu taikhan koise, ‘Malik, tai logote dos bhag ase.’
26 “Ya amsa ya ce, ‘Ina gaya muku, duk wanda yake da abu, za a ƙara masa. Amma wanda ba shi da shi kuwa, ko abin da yake da shi ma, za a karɓe.
‘Moi tumikhan ke koi ase, jun manu logote bisi ase taike aru bhi bisi dibo, kintu jun manu logote eku nai, ki tai logote ase etu bhi loi lobo.
27 Amma waɗannan abokan gābana, waɗanda ba su so in zama sarkinsu ba, ku kawo su nan, ku karkashe su, a gabana.’”
Kintu etu moi laga dushman khan, jun manu moike taikhan uporte raj kori bole dibo mon thaka nai, yate loi kene anibi aru moi usorte morai dibi.’”
28 Bayan Yesu ya yi wannan magana, sai ya yi gaba zuwa Urushalima.
Etu sob pichete, Jisu aru chela khan sob Jerusalem phale jaise.
29 Da ya kai kusa da Betfaji da Betani, a tudun da ake kira Dutsen Zaitun, sai ya aiki almajiransa guda biyu, ya ce musu,
Aru jitia Tai Bethphage aru Bethany nogorkhan usorte ahise, Olivet kuwa ekta pahar te, Tai duijon chela ke pathaise,
30 “Ku je ƙauyen da yake gaba da ku. Da kuna shiga, za ku tarar da wani ɗan jaki, wadda ba wanda ya taɓa hawa, a daure a wurin. Ku kunce shi ku kawo nan.
aru koise, “Tumikhan etu age te thaka bosti te jabi. Jitia ta te punchibo, tumikhan ta te kun pora bhi naboha ekta ghora laga bacha ke bandi kene thaka dikhibo. Etu ke Khuli Kena yate loi anibi.
31 In wani ya tambaye ku, ‘Don me kuke kunce shi?’ Ku ce masa, ‘Ubangiji yana bukatarsa.’”
Jodi kunba tumikhan ke hude, ‘Kile etu ke khuli ase?’ Tumikhan etu kobi, ‘Probhu ke etu dorkar ase.’”
32 Waɗanda aka aika su yi gaba suka tafi, suka kuwa tarar kamar yadda ya gaya musu.
Aru jun khan ke etu karone pathaise, taikhan pora thik eneka he dikhi paise.
33 Suna cikin kunce ɗan jakin, sai masu ɗan jakin suka ce musu, “Don me kuke kunce shi?”
Jitia taikhan etu ghora bacha ke khuli thakise, malik ahikena taikhan ke koise, “Kile etu ghora bacha ke khuli ase?”
34 Suka amsa suka ce, “Ubangiji ne na bukatarsa.”
Titia taikhan pora koise, “Probhu ke etu dorkar ase.”
35 Suka kawo shi wurin Yesu. Suka sa rigunarsu a kan ɗan jakin, sa’an nan suka sa Yesu a kai.
Titia taikhan Jisu usorte anise, aru taikhan laga kapra gadha uporte phelai dise aru Jisu ke gadha uporte bohi bole dise.
36 Yana cikin tafiya, sai mutane suka shimfiɗa rigunarsu a kan hanya.
Aru jitia taikhan jai thakise, manu khan kapra ulaikene rasta te rakhidise.
37 Da ya yi kusa da wurin da hanyar ta gangara zuwa Dutsen Zaitun, sai dukan taron almajirai suka fara yabon Allah, da muryoyi masu ƙarfi, da murna, saboda dukan ayyukan banmamaki da suka gani. Suna cewa,
Jitia Jisu Oliv pahar usorte ahi ponchise, aru chela aru manu khan dhanyavad dibole shuru hoise. Manu khan Jisu laga dangor kaam khan dikhi kene hala kori kene Isor ke mohima dikena
38 “Mai albarka ne sarki wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji!” “Salama ta kasance a sama, da ɗaukaka kuma a can cikin sama!”
koise, “Dhonyo ase etu raja jun manu Probhu laga naam te ahise! Sorgote shanti hobo aru sob untcha jagate mohima dibo!”
39 Sai waɗansu Farisiyawa a cikin taron suka ce wa Yesu, “Malam, ka kwaɓi almajiranka!”
Kintu kunba Pharisee manu khan majot pora koise, “Shika manu, Apuni laga chela khan ke chup thaki bole kobi.”
40 Ya amsa ya ce, “Ina gaya muku, ko da sun yi shiru, duwatsu za su fara kirari.”
Titia Jisu koise, “Moi tumikhan ke koi ase jodi taikhan chup thake, pathor khan pora he hala kori jabo.”
41 Da ya yi kusa da Urushalima, ya kuma ga birnin, sai ya yi kuka a kanta,
Aru jitia Jisu Jerusalem sheher usorte ponchise, Tai kandise,
42 kuma ya ce, “In ke, ko ke ɗin ma, dā ma kin san abin da zai kawo miki salama a wannan rana, amma yanzu an ɓoye shi daga idanunki.
aru koise, “Aji tumikhan pora kineka shanti ahe etu jani thakile! Kintu tumikhan laga suku pora lukaikene ase.
43 Ranakun za su auko miki, a lokacin da abokan gābanki za su gina bango gāba da ke, su kuma kewaye inda kike, za su kuma tsare kowane gefenki, su sa ke a tsakiya.
Tumikhan uporte eneka din khan ahibo jitia dushman khan pora tumikhan ke sob phale pora dhori rakhibo aru dewar bonai kene tumikhan ke sob kinar pora dabai dibo.
44 Za su fyaɗa ke a ƙasa, ke da’ya’yan da suke cikin katanganki. Ba za su bar wani dutse a kan wani ba, saboda ba ki gane da lokacin da Allah zai ziyarce ki ba.”
Tumi aru tumi laga bacha khan ke matite girai dibo. Taikhan ekta pathor bhi tumikhan uporte nacharibo, kelemane etu laga homoi te ki dikhai dise, etu tumikhan janibole para nai.”
45 Sai ya shiga filin haikali, ya fara korar masu sayar da kaya.
Jitia Jisu mondoli bhitor te ghusi se, Tai bhitor te bajar kori thaka manu khan ke khedai se,
46 Ya ce musu, “A rubuce, yake cewa, ‘Gidana, zai zama gidan addu’a,’amma ga shi kun mai da shi ‘kogon’yan fashi.’”
Taikhan ke koise, “Etu Isor kotha te likha ase, ‘Moi laga ghor to prathana laga ghor hobo,’ kintu tumikhan chor laga ghor bonai dise.”
47 Kowace rana, ya yi ta koyarwa a haikalin. Amma manyan firistoci, da malaman dokoki, da shugabannin mutane, suna ƙoƙarin kashe shi.
Aru Jisu mondoli te sikhai thakise. Etu homoi te mukhyo purohit khan aru niyom likha khan aru Pharisee khan Jisu ke mora bole rukhi thakise,
48 Amma ba su sami hanyar yin haka ba, domin kalmominsa sun kama hankalin dukan mutanen.
kintu kineka pora Taike dhoribo etu taikhan koribo para nai, kelemane sob manu Jisu laga kotha to huni kene bohi thakise.

< Luka 19 >