< Luka 18 >
1 Yesu ya ba wa almajiransa wani misali, don yă koya musu yadda ya kamata su dinga yin addu’a kullum, ban da fasawa.
Lino Yesu walabambila beshikwiya bakendi mukoshano, pakuyanda kubeyisha kwambeti bapailenga lyonse kwakubula kubwelela kunyuma.
2 Ya ce, “A wani gari, an yi wani alƙali wanda ba ya tsoron Allah, bai kuma kula da mutane ba.
Walambeti, “Kwalikuba mubeteshi mumunshi umbi walikubula kutina Lesa nambi kulemeka muntu.
3 A garin nan kuma, akwai wata gwauruwa, wadda ta dinga zuwa wurin alƙalin nan, da roƙo cewa, ‘Ka yi mini adalci tsakanina da maƙiyina.’
Kwalikuba mukalubingi mutukashi mumunshi wopeloyo walikaya kuli shikubeteka ne kumusengeti, ‘Munyamfweko pa mulandu ngonkute ku mulwani wakame.’
4 “An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
Masuba alafula mubeteshi kakanowa, nsombi panyuma pakendi walayeya mwineti, necikaba kwambeti nkantini Lesa nambi kulemeka muntu,
5 amma don gwauruwan nan ta dame ni, zan tabbatar cewa ta sami adalci, domin kada tă gajiyar da ni, da yawan zuwanta.’”
pakwinga mukalubingi uyu landemeshe kunjobekela, nindimubetekele mulandu wakendi, kwambeti ngaundemesha kwisa kuno!”
6 Sai Ubangiji ya ce, “Ku ji fa abin da alƙalin nan, marar gaskiya, ya ce.
Lino Mwami walambeti, “Nte mulanyumfu maswi amubeteshi wabula kululama usa.
7 Ashe, Allah ba zai biya wa zaɓaɓɓunsa da suke masa kuka, dare da rana adalci ba? Zai ci gaba da ƙin sauraronsu ne?
Sena Lesa nteshi akabetekeshe mulandu wa balulama bakendi abo balamusengenga munshi ne mashiku? Sena nakalilwe kubanyamfwa?
8 Ina gaya muku, zai tabbatar sun sami adalci, ban da ɓatan lokaci. Amma sa’ad da Ɗan Mutum ya dawo, zai sami bangaskiya a duniya ke nan?”
Ndamwambilingeti nakafwambane kubabetekela mulandu wabo. Sena pakwisa Mwana Muntu nakacane bantu bakute lushomo panshi pano?”
9 Yesu ya kuma faɗi wannan misali ga waɗansu masu taƙama da adalcinsu, kuma suna rena sauran mutane ya ce,
Lino Yesu walamba mukoshano umbi kulyabo bali kabayeyeti balulama kupita bonse nekunyansha banabo.
10 “Waɗansu mutane biyu sun tafi haikali don yin addu’a. Ɗaya Bafarisiye ne, ɗayan kuma mai karɓar haraji.
Walambeti, “Kwalikuba bantu babili balaya akupaila ku Ng'anda ya Lesa. Umbi walikuba Mufalisi naumbi walikuba weshimisonko.
11 Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
“Lino Mufalisi walanyamuka nekupaileti, ndamulumbunga obe Lesa, pakwinga ame nkandipo eti bantu nabambi bonse. Nabo nibantu babula kululama kayi ni bapombo. Kayi ndalumbu pakwinga kandipo eti uyu weshi kusonkesha musonko uyu.
12 Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
Ndalikanishinga kulya mankanda abili munsondo, kayi nkute kubenga calikumi pabintu byonse mbyonkute kucana.
13 “Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
“Nsombi weshikusonkesha musonko usa walemana patali, liya kulangapo kwilu. Nsombi walikalyuma pantiti nekwambeti, Lesa, kamunyumfwilako inkumbo ame ndemwipishi.”
14 “Ina gaya muku, wannan mutum ne, ba ɗayan ba, ya koma gida baratacce, babu laifi a gaban Allah. Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
Yesu walabambileti, “Cancine ncine, weshimusonko walabwelela kucomwabo kali walulama pamenso a Lesa, mu Falisi neye liya. Pakwinga muntu uliyense weshi kulisumpula nakacepeshewe, nomba muntu weshi kulicepesha nakasumpulwe.”
15 Mutane suna kawo jarirai wurin Yesu don yă taɓa su. Da almajiransa suka ga haka, sai suka kwaɓe su.
Bantu nabambi balaleta bana bang'ana kuli Yesu kwambeti abike makasa akendi pabana nekubaleleka. Beshikwiya bakendi mpobalaboneco balabakalalila bantu abo balaleta bana.
16 Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
Nsombi Yesu walakuwa bana nekwambeti. “Kamulekani bana bang'ana bese kuli njame, mutabakanishanga, pakwinga Bwami bwa Lesa ni bwa bantu balyeti bana aba.
17 Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ba zai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
Ndamwambilinga cakubingeti uyo labulunga kutambula Bwami Bwa Lesa eti mwana, cakubinga nteshi akengilemo.”
18 Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
Mukulene wa Bayuda naumbi walepusha Yesu eti. “Bashikwiyisha baina, nomba ndelelela kwinseconi kwambeti nkatambule buyumi butapu?” (aiōnios )
19 Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake kira na managarci? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
Yesu walepusheti, “Nomba nicani ncolambilico kwambeti ndaina? Kuliya muntu waina, nsombi Lesa enka.
20 Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi zina, kada ka yi kisankai, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
Milawo uyinshi yeshi kwambeti, ‘Utensa bulale, utashina, kotaiba, utapa bukamboni bwabwepeshi, lemeka baiso ne banyoko.’”
21 Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
Muntu uyo walakumbuleti, “Iyi Milawo yonse nkute kwikonka kufuma kubutwanike bwakame.”
22 Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
Yesu mpwalanyumfweco, walamwambileti, “Kulashalowa cintu cimo ncowelela kwinsa. Koya ulishe byonse mbyokute, mali upe bapenga, lino nukabe nebuboni kwilu. Wenseco, wise unkonkele.”
23 Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
Nsombi muntu usa mpwalanyumfweco, walongumana pakwinga walikuba ne mubile bwingi.
24 Yesu ya kalle shi ya ce, “Yana da wuya fa, masu arziki su shiga mulkin Allah!
Yesu mpwalabona, kungumana kwa muntu usa walambeti, “Cayuma kwambeti bantu babile bakengile mu Bwami bwa Lesa.
25 Tabbatacce, zai fi sauƙi raƙumi ya shiga ta kafar allura, da mai arziki ya shiga mulkin Allah.”
Capuba kwambeti ngamila ingile mukamulyango ka nyeleti kupita muntu mubile kwingila mu Bwami bwa Lesa.”
26 Waɗanda suka ji wannan suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai iya samun ceto?”
Bantu balanyumfwa makani aya balepusheti, “Nomba niyani eti akapuluke?”
27 Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
Yesu walakumbuleti, “Ibi bintu bitakonsheke nebantu, bikute kukonsheka ne Lesa.”
28 Sai Bitrus ya ce, masa, “To, ga shi mun bar kome da muke da shi, don mu bi ka!”
Lino Petulo walambeti, “Kamubona! Afwe twalashiya manda etu nekukonkela njamwe.”
29 Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
Yesu walakumbuleti, “Ndamwambilinga cakubinga paliya muntu walashiya ng'anda, nambi mukashendi nambi bamakwabo nambi bashali bakendi nambi bana bakendi pacebo ca Bwami bwa Lesa,
30 da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
eti akabule kutambula bintu bingi pacino cindi, kayi mucindi cilesanga nakatambule buyumi butapu.” (aiōn , aiōnios )
31 Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.
Yesu walamanta beshikwiya bakendi bali likumi ne babili kuya palubasu nekubambileti, “Tulenga ku Yelusalemu uko byonse byalalemba bashinshimi pa Mwana Muntu nkoti bikenshikile.
32 Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
Pakwinga Mwana Muntu nakatwalwe mumakasa abantu bakunsa abo beshi bakamuwele, kumutukana, nekumusankila mata.
33 za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
Nibakamukwipe nekumushina, nsombi pabusuba bwabutatu nakapundushiwe kubafu.”
34 Almajiran ba su gane da ko ɗaya daga cikin wannan ba. An ɓoye musu ma’anarsa, kuma ba su gane da abin da yake magana a kai ba.
Beshikwiya bakendi baliya kunyumfwishisha pamakani ayo. Maswi aya baliya kwanyumfwishisha pakwinga alikuba asolama kuli endibo, neco baliya kwinshiba ncali kwamba.
35 Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
Yesu mpwalashika pepi ne Yeliko walacana mpofu kali wekala mumbali mwa nshila, kasengelela.
36 Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
Lino mpofu uyo mpwalanyumfwa bantu bangi kabapita munshileyo, walepusheti, “Nicani cilenshikinga?”
37 Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”
Bantu balamwambileti, “Ni Yesu wa ku Nasaleti lapitinga.”
38 Sai ya yi kira ya ce, “Yesu, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Lino walolobesheti, “Yesu mwana wa Dafeti konyumfwilako inkumbo!”
39 Mutane da suke gaba suka kwaɓe shi, suka ce masa ya yi shiru. Amma sai ya ƙara ɗaga murya, yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
Lino bantu balikuba kutangu balamukalilila nekumwambileti mwena. Nsombi nendi walapitilisha kolobesheti, “Mwanendi Dafeti, konyumfwilako inkumbo!”
40 Sai Yesu ya tsaya, ya ba da umarni a kawo mutumin wurinsa. Da ya zo kusa, Yesu ya tambaye shi ya ce,
Neye Yesu walemana ne kwambila bantu eti bamulete kuli endiye. Mpwalashika pepi Yesu walamwipusheti,
41 “Me kake so in yi maka?” Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina so in sami ganin gari.”
nicani ncolandangeti nkwinshile? Neye walamukumbuleti, “Mwami, ndayandanga kwambeti ntatike kubona kayi.”
42 Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
Lino Yesu walamwambileti, “Tatika kubona, pakwinga ulanshomo, lushomo lwakobe lulakushiliki.”
43 Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.
Pacindi copeleco walatatika kubona. Lino walakonkela Yesu nkaya kulumbaisha Lesa. Bantu bonse mpobalabona calenshika naboyo balalalumbaisha Lesa.